Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
xaka shigo min ahaka Yana mai da nishin dake futa dasauri sauri yafara magana Wlh inna kamar fujjilat nagani ayashe kusa da titi natafi nakara leka fuskarta saikuma naga wani mai mota yafuto yadauketa suntafi babu alamun motsi ajikinta kai inna wlh watakila ma ta mutu Gaban inna habi yayanke yafadi ta dafe kirjinta Kai kai usman kafa fadamin gaskiya haka ranar nan kakawo min gulmar nan tagidan malam liman naje akai tahawa dasauka dani Wlh inna dagaske nake aidama ranar nan nafadamiki wani abundayafaru naji acikin jama ah kuma dakika aikeni gidan dada ai nagano gaskiya tana can gidan ba duniya tashiga BA donhaka wlh yanxuma dagaske nake Allah Mikewa tayi tana gyara hijabin ta data idar da sallar la asar Toh aishikenan tunda shi dai Adam haka yazabarwa kansa da rayuwarsa yanxu bari naje gidan nasu naji ya ake ciki kaxauna kajiremin gidan nan kaji saina dawo Adawo lfy inna kuma wlh xakice nafadamiki gaskiya ne Tacilla masa harara Kai da Allah ni karufe min baki tinda dai kafada kuma namike xani basai ka kyaleni ba dama sokake nabar maka gidan nawani lokaci kakwaba tsiyar da xaka kwaba toh wlh kul xuma ta na nan akasan gado saura naga kwas antabamin Usman yayi kasa dakai domin kuwa dama harinsa kenan yakwaba xuma da madara yasha idan tafuta shiyasa yaji dadin yadda maganar tasa ta karbu harhaka Yashagwabe fuska Aa inna dan Allah toh xoki an danmin pls madara kam na bahba ne Rankwashi takaimasa tare da cewa Kasan Allah kasan Allah usman baxanbaka bakuma kataba min kasha najaki domin nima amfani xanda kayata madara kwa banhanaka shaba Yacushe fuska yana kunkuni acikin kunkunin yake cewa Ai badadi madarar idan ba xuma wlh Kaji dashi nidai kagama tafiyata ehem Tafuce tana karajin badadi game da rayuwar da ake agidan kaninta wanda shikadai yanxu yaragemata amma mace tahallaka sa tamai dashi wani iri bakidaya yanxu ko saitai wata biyar batasashi a idaninta ba abindada kusan kullum saiya shigo sun gaisa yaduba lafiyarta. Abba keta xagaya falon hannun sa goye abayansa ransa abace lallai fujjilat taraina sa takuma sa yaxama karamin mutum a unguwa ta watsa masa tsakuwa aidaninsa taxabi karuwanci akansa tabar gida tsawon sati biyu dalilin haka gashi anxo an amshe kudin auren ta da ake kokarin yi yanxu lallai kwa saitabar masa gida daxaran tadawo xaimata korar kare Umma ce taxo kusa dashi tana dafa kafadarsa Abban yara lfy kuwa naga tundaxu kanata safa da marwa agurin nan? Humm kedai bari yanxu haka abin danake tunani ya isheni fujjilat tagama bani kunya yanxu iskancin nata yakai har haka har yakai tamin abin datamin nabarin gidan nan sbda Allah ni takyauta min kenan tasa sai xagina ake a unguwa wlh Allah safara u ke ce sheda daga yanxu kixama sheda nidakaina xankora fujjilat duniya daxaran tadawo inyaso mutanen su xageni dakyau baxanji komi ba umhum Ka kwantar da hankalin ka Alhaji komi dai yafaru uwar yarinyar nan ce sanadi sbda agunta tagado kuma takara sha amama donhaka inabayan hukuncin dakayanke kuma dik abindakayi banga laifinka ba Yaja numfashi rai abace Safara u dama ai kinfadamin naki yarda amma yanxu ai nagane domin kuwa wannan iskancin nata mutkar ba gado bane xai wahala tafalle tafandarewa mutane har haka tashurar da baikonta tabi duniya Yaxa ayi sai hakuri Sallamar inna habi ne yasa duka hiran nasu yatsaya Abba yanemi gu yaxauna Yaya ina yini Lfy klau yagida Allahamdulillahi Sama sama umma tagaishe ta Inna habi tawatsa mata harara tana watsar da ita gefe tadubi Abba Adamu gunka naxo sbda naji dik abindake faruwa agidan nan ince dai ba amfani kayi da xigar maxiga kaiba kayanke danyen hukunci Yaya habi me yafaru kuma Yatambaya hankali kwance Humm kaga adamu nifa ba sa arka bace domin kuwa kaikasan ni wacece agurinka donhaka akan maganar auren fujjilat naxo ance anfasa kuma yau sati biyu bata gidan tana gidan dada meyafaru ko anmaka sabon xubine ka korata daga gidan don yanxu labari yasameni anganta cikin wani hali gefen titi kai adamu kafadamun gaskiya ko kashe yarinyar nan kuka hadu kukayi kukacillar dagawar Aa aa yaya habi duk wanda yafadamiki karya ne domin kuwa dakanta tagudu tatafi yawon duniya bagidan su bahba taje ba kuma badan kinfadamana ba bamusan da wannan maganar ba halama wajen can yawon banxar tane taje t................. Rufe min baki nace rufe min baki anan adamu dama haka kasake komawa bansani au lalacewar danasani dah hartafi ta yanxu tabdijam toh wallahi ahirdinka kafita a idanuna inrufe baxaku wulakanta yarinyar nan ina kallon ku ba kamar yadda kuka ma uwarta daga karshe shegiyar matarnan makira ta batar da ita wlh adamu kaji tsoron Allah kekuma kisaurari sakayyar ubangiji xataxo miki akoyaushe Umma kuka tasa tana fadin Yanxu Abban yara kanajin yadda take cikin mutumcina kana kallo yanxu ni maye laifina menene banayiwa fujjilat naga..... Inna habi ta mike afasace kamar tadaki umma da Alhaji adamu Keeee da Allah matsa can kanwa uwar gami yoo aisaiki fadawa bako badan gari ba wanda yasan komi dake faruwa kuma ina so kisani wlh asirinki nadaf datonuwa Ta nuna Abba da hannu kaikuma salo salo baxaiyimaka ba kamike kaje kanemo duk inda fujjilat take inba haka ba dakaina xankaiku kara cotu wlh nadai fadamaka. Tafuce afasace ranta nakuna tana sharar hawayen tausayawa fujjilat. Kafin tafara tunanin farkon rayuwar su abaya. WA CE CE INNA HABI TUSHEN LABARI Alhaji adamu shine dah uku awurin iyayensu inna habi itace babba sai umar saikuma adamu dakanensu saifu yana karami yarasu dagasu iyayensu malm hadi da bahba iya basu sake haihuwar wasu yaran ba har Allah ya amsa rayuwarsu yayin da inna habi tahadakan kannenta adamu da umar tacigaba da kula dasu tare da taimakon maigidanta harsuka kammala digree insu umar fannin kasuwanchi shikuma adamu yakarance dan kasuwa babba akasuwar kwari fannin atamfofo da shaddoji Yayin da umar yaxama babba yayi hankali lokacin inna habi yaranta uku dakanta tasamo masa matar daxai aura 'yar borno ce taxo gidan malm liman hutu kuma inna habi tayaba da hankalin ta da dabi unta yasa tasashi yaje yafara neman aurenta cikin ikon Allah Binta da umar suka fahimci juna badau lokaci ba aure yawanxu tsakanin su yayinda bayan shekara daya da wani abu Allah yabasu karuwa dah namiji sunan kakasan yaci malm Abdul hadi suke kiransa da Muneeb shekarar Muneeb biyu aduniya lokacin adamu yafara neman aure nawata kyakkyawar diya mai suna jamila nan ma baisamu matsala gun inna habi ba domin kodatayi bincike taji yarinyar mai hankali ce da kaminka kuma tasamu yabo daga bakin mutanen unguwar danhaka tabasa goyon baya har auren yakasance tatare agidan mijinta dake kusa da gidan dan uwansa umar, suna xaune lfy kalau damijinta dakuma matar umar wacce kusan agidan take yini da danta Muneeb wanda yashiga ran jamila sosai har yasaba da ita yanxu Barin jamila biyu kafin tahaifi danta namiji bayan suna yarasu sannan takuma haifar mace itama barai taxo toh daganan ne kuma haihuwar tadan tsaya bayan wani lokaci Adam yace xaikara aure inna habi tace sam baxaikara ba sbda batasan mexai dauko musuba ga matarsa mai lfy baruwanta da duniya, Adamu kuwa tunda suka hadu da safara u taga yayimata gakyau ga kudi ga shi cikakken namiji lallai vaxata bari yakubcema ta ba donhaka tafara masa asiri ruwa ruwa yaxamana cewa yahaukace akanta dan dole inna habi ta hakura ya aureta yakuma hadasu da jamila wace ke dauke da ciki baifi sati biyu ba lokacin ko ita batasan akwaishi ba, toh fa xama yachanja domin kuwa yanxu jamila maganar arxiki ma tadaina hadasu da Alhaji adamu amma haka ta hakuri kyara da hantara babu wanda safara u da adamu basa yimata bayan cikinta ya isa haihuwa time din itama amarya safara u nata yafuto bayan jamila tahaifi 'yarta mace taci suna fujjilat dasati uku safara u itama tahaihu 'ya mace sunan bahba iya akasa khadija yayin da suke kiranta kubrah, bayan wani lokaci umar da matarsa binta bayan yayen Muneeb dasukayi sai suka ba jamila yaye suka tafi maiduguri xiyara ko kafin sudawo xaisaba darashin mama Allah cikin ikonsa sukayi hadari ahanyar su taxuwa sai gawarwakinsu ne suka dawo adamu yasha kuka haka itama jamila sbda tasaba da binta sosai donhka takara rike Muneeb sosai ahannunta dik yadda 'yan uwan binta sukaso da abasu Muneeb adamu da inna habi ki sukayi furrr, donhaka yana fara tasawa bayan yayi candy yatura sa chaina karatu Safarau itace tayi kuci kucin dasaidataga takoro jamila duniya kasancewar tasamu shawara maixafi daga kawarta donhaka taje gun boka yabata kulli n data barbadawa jamila akofa tana takawa taji kanta yajuye tafuce batare datasan inda xataba. Wannan kenan Inna habi masifaffiya ce kuma tana tsaye akan kanen nata sosai sai dai adamu yanada wani irin hali naxama akan ra ayinsa kuma yana jin maganar ta sosai bayason bacin ranta. MUN DAWO LABARI TAKU CE DAI AKODA YAUSHE SHAMSIYYA ADAM Matar yaya Bayan kwana uku Ubaid ke biyan duk wani abun da xa abukata wajen ceto numfashinta sbda bakaramin suma tayi ba irin shi ne wani lokacin idan yaxo datsautayi ake wucewa gashi yadda xuciyar ta takusa bugawa abindai ba acewa komi akwana na uku ne tafarfado kuma allahamdulillahi jiki yayi sauki saidai kuka datakeyi abin yagagari likitocin dasu hanata taki bashiri Dr Aliyu yakira wo Ubaid awaya Ba adau wani lokaci yaxo sbda babu wani buri dake dashi sama daya ga kyawawan idanin wannan baiwar Allah dabaisan wacece ba amma Allah yaxuba mata kyau Masha Allah Yace lokacin daya dora idaninsa akan nata wadanda ke tsiyayar da ruwan hawaye Yajikin naki Batakula sa ba saima wani kukan sabo daya karu Kinga ya isa kiyi shuru ni sunana Ubaidullah kuma nine nasameki cikin wani hali nataimaka miki don........... Tamike tana kamo kwalar rigarsa Miyasa miyasa ka taimaka min wayasaka ka? Ka cuceni wlh daka cece daga mutuwa ka cuceni banda makiyi samadakai tun yaushe nake neman wannan damar taxo min kabatamin shiri menene amfanin rayuwata?, narayu wa wa? Menene amfanin rayuwa irin tawa? Kaga k....... Yarufe mata baki yana kallon yadda hawaye ke bulbula aidaninta bakaukautawa Kiyi hakuri komai na duniya sai anyi hakuri kefa musulmace karkije kiyi sabo dik tsanani yana tare da sauki idan kayi hakuri akan jarrabawar ubangiji dasannu xakasamu kyakkyawan sakamako daga wurinsa haba kinyi yanayi damasu hankali bantaba tsammanin xanji haka daga wurinki ba Takwace bakinta daga hannunsa tana mikewa Tabbas hakuri baya kadan baya yawa amma baxan koma gidanmu ba xanshiga duniya kawai domin nanemi uwata taimakon dakamin nagode Allah yasaka da alkhairi Kinga Chak ta tsaya Dan Allah kibini gidanmu xantayaki neman mamanki kamar yadda naji kinafada Xatai magana yaje gaban yana marairaicewa Dan Allah karki ce min aa dan Annabi muhammadu s a w, naimiki alkawari baxan cutar dake ba Kayi magana tun farko kace annabi donhaka na amince wanda kahadani dashi baxai barka ka cutar dani ba Yayi murmushi har dinful dinsa yabayyana Nagode ashe kema abokiyar tafiya ce lallai kinada abin muradi annabi gatan kowa shikenan, ''YAR HANNU " 2021 Na Shamsiyya Adam Matar yaya 🌱 Dik yadda Nu'uman yaso dayamanta da hoton fuskar fujjilat aidaninsa abin yagagara kullum karajin wani sabon yanayin yake akanta batantama sonta yake kuma yatabbatar dacewa tayi masa nisa tunda baisan inda take ba asati sai yaje ZAHRA SAGEER Beuty BOTIC akalla sau hudu shine atakaice abin har yafara neman tabashi sbda ko axaune yake shikadai hirarta yake ba ya damagana saitata muhsana har gajiya take da xancan fujjilat idan yana mata dai dai da jaleel dayake koyan magana saida Nu'uman yakoya masa fadar sunan fujjilat dayake yarone bakwari maganar tayi ba saiyarinka cewa Fuggeen saisuyi ta dariya maman jaleel kuwa idan taji suna fadar sunan saita ji yakwanta mata kamar tasan mai sunan kamar kuma amafarki. Mahaifiyar Ubaid shikadai tahaifa kuma mahaifinsa yarasu tunyana yaro dan shekara biyar alokacin ne tashiga wani hali yayantane yataimaketa yadauke mata dawainiyar gida dakuma karatun Ubaid har yakammala yasamu aiki awani babban compny sai da motoce yasamu rufin asiri kwarai dagurin kafin yafara kuma wasu kasuwancin agefe yana dora masu kulawa da harkar ciki harda haidar abokinsa wanda ke kula masa da babban shagon shop drinks din daya bude, altine bata yi mamakin jin abindaya faru da fujjilat ba domin kuwa tasan matan uba idan ba sa ar nagarin akayiba mugun dafi ne dasu donhaka ta amshi fujjilat hannu biyu har xuwa lokacin daxataga mamanta Ubaid yaji dadi haka fujjilat domin kuwa jibi xatafara aikinta nashiga lungu dasako da hotan mami tana cigiyarta idan batasameta anan ba saitafara futa gari gari kamar su katsina., kaduna, xariya, gombe, mubi, lagos, jos, yola, dawakin kudu, dawakin tofa,bichi, daura, e. T. C. Mekike tunani fujjilat Altine ta tambayeta Bakomi ummi kawai nafara tunanin lokacin daxanfara futa neman mamina ne sbda baxan xauna koda hutawa ba sbda inaji ajikina xanganta Allah sarki insha Allahu xakiganta kuma xantayaki bada chigiya wa kawayena dakuma makwabta kinji Nagode ummi kwarai da karamcin ki agareni Karki damu ai shi dah na kowane inka kula dashi kanka inka wafantar dashi kanka duka donhaka inamiki fatan nasara Godiya nake Allah yasakamiki da mafificin alkhairin sa. Amin. ''YAR HANNU, Matar yaya Muneeb xaune gaban inna habi hawaye nabin fuskarsa Kayi hakuri dan Allah yaxanta lallashi amma kaki shuru insha Allahu xa aganta aikasan dai fujjilat ba yarinya bace balle ace xata kasa gane gida idan antambaye ta sukuma duniya ce Allah baxai taba barmusu hakkin jamila da 'yar taba yanxu bamusaniba cikin tahaifa ko tamutu ma oho kai jama ah muji tsoron Allah wannan wacce irin rayuwace ni habiba narinska ga 'yarma anbonkudata duniya amma gaskiya gaskiya safara u tagama hallaka tagama xama shedaniya donbaki daya babu ragowar imani atattare da ita Muneeb yana sharar kwalla Hum hakane domin kuwa abindata keyi bana mutane bane mutum musulmi baxai abindatai ba niyanxu nayanke sharar xanfuta nemanta ko inane ko ta shiga xan lalubota inna babu macan danake so aduniya samada fujji ina tausayawa rayuwarta Xahiri kam rayuwar fujjilat abin tausayawa ce amma yanxu ba abindatake bukata kamar addu ah daga ita har jamila kaji insha Allahu xa aganta kuma xaka aureta tunda dai kafada min kana sonta aidama shuru kayi yanxu da anriga andaura da Haisam kuma aikaga kacuci kanka donhaka tunda yanxu hakane abin aiyayi kyau kaitaba da cigiya kana kuma nemanta har aganta tunda shi wancan saunan uban nata yaxama bita xurxur ai wannan yafi xai xai saidai ace bita xur xur Muneeb maganar tabasa dariya amma damuwar dayake ciki tafi karfin komi daxaiji koya gani domin nishadi Inna habi ni xankoma Toh Muneeb harxaka tafi gashi kuma wannan sarkin rigimar baya gidan danasa ya amso maka awara anan baya Aa inna wlh akoshe ma nake bandade dacin abinci ba Tohm shikenan ai ka kara hakuri kaji Bakomi inna yafada yana ciro kudi a alji hunsa baisan konawa bane nera dubu dubu ne sababbi yaxube mata yafuta Aa Muneeb har da hidima haka toh nagode Allah yasaka da alkhairi Tadauka tare dafara kirgawa nadubu goma sha biyu ne Kai yaron nan baya gajiya da hidima dani haka mahaifin ka marigayi umar yake dakyauta da xumunci Allah sarki dan uwana Allah yajikanka da rahma yakai lada kabarinka mutuwa kenan mai raba kauna Saikuma tasa kuka tajuma tanayi kafin tayi shuru jin motsin shigowar mashin din mijinta dasauri tadau buta tawanke fuskarta sannan tatafi tarosa. Umma ce xaune afalo tana yima maryam kalaba karamar 'yarta kenan akayi sallama Bayan sungaisa umma takalli budurwar doguwa ce kakkaura kamar namiji kugun nan ashafe sai fuskar tabaxa foda jikinta rufe da hijabi mai hannu saijaka data sakala ko iya rike jakar ma batayiba Dan Allah kubrah adam na nan Umma takalli budurwar daga sama har kasa da mamaki yadda taji maganarta kamar wani kato yayi magana Eh tana ciki maryam tashi rakata dakin antynku Maryam tamike budurwar tana binta abaya saiwani karairaye karairaye take kamar sa yana gaddamar yanka sbda bakidaya bakyau iyayin kemataba sbda kwata kwata batadasurar mata Dakin suka shiga maryam tafuto kubrah najin sallamar tatashi daga kashingiden datake akatifa 'Yar chakwai meyakawo ki gidanmu me kikaxo yi kuma ubanwa ya nuna miki gidanmu? Jakar hannun ta tayar tana fara tube kayan data dora ajikinta dan danan saiga na miji yabayyana da gajeren wando da best ashe asama yadoro namatan Keeee kinga banason jarida da wulakanchi aidama nafadamiki wlh baxan miki aikin banxa ba ke wai meyasa kubrah bakida amana ne toh wlh baki isa kin layencen min 'yar chakwai kuwa fadi dakyau sunana ne don inkika ce Rabeel baxan ansa ba wlh Humm kubrah taxube tana xuba masa ido Eh mana tinda kadorawa kanka wahalar daxata dameka ba dole kachanja suna amma aikasan tuwo ba ataba chanja masa sunan sa daga tuwo ko toh komin bala i kai namiji ne kuma daudu dole kudena watarana Heeeeeee huuuuuuu 'Yar chakwai Yayi shewa tare da xauna kusa da ita jikinsa na gogar nata yana kashe mata ido Ahankali tare da yin sauri yachafki hannunta Gwara dakika xo nan amaganar ki 'yar gari abindaya kawo ni kenan dama naxo abani gara nakwasa tunda anmin alkawarin hakan kuma kekinsan da xamansa Dasauri kubrah tafara kokarin kwace hannunta daga na 'yar chakwai tana magana Allah yakyauta Allah yamin tsari dahada shinfida da dan iskan fasiki mai aikata mummunan sabo kamar ka wlh ko min nacinka baxakataba hada jiki dani ba dasunan kwanciya kuma Alhaji kamees munjone xuwa yanxu yadda yake jindadin mu ammala dani baxaka iya komi ba kaga rabeel katattara kayanka kamayar jikinka kaxo kabar gidan nan tunmuna sheda juna dakai Wani kaskantaccen kallo yar chakwai ke bin kubrah dashi kafin takyalkyale da dariya Tab lallai wasa wasa wanki xaikaini dare ni 'yasu gaskiya kubrah dabamu san asajin balbaleba lallai datace daga musra take toh amma saidai kash ahakan nasan ciki da wajen shegeyar karyar barinki sbda mu barikin kanta kwanciya take agabanmu donhaka yau natashi daga 'yar chakwai xankoma rabeel asalin sunana da ubana yasamin xam miki yadda bakya tsammani xan fito miki acikakken namiji wanda baki taba haduwa da irinsa adik yawon karuwancin ki ba, kuma wlh kina kokarin hana ruwa gudu xanfuta cikin gidan ku tsakiyar cikin gidan ku inyaso sakaryar uwarki dataxama tilin wanki ba gyara taganni nakuma sanar da ita duk halin dakike ciki munafukar banxa ''YAR HANNU wlh ni maleji ma xanyi sbda nasan wadan can kattan banxan sungama kare miki gudun kare dangi. Hannu kubrah tasa abaki sbda kar kuka n datake yafuto fili bata taba tsammanin haka yar chakwai yake ba dabata masa alkawarin kantaba, Kafin tayi wani yunkuri yachafkota tare da cillata kan katifar tsakar dakin yabi takanta 😉☺ Heegiya ashe dai ashedai ita ce ma oooo din toh masu karatu kunji Kunatare dani dai har yanxu acikin wannan littafi ''YAR HANNU muje xuwa yanxu akafara kafcen fa😁😁. Ubaidullah ne kusa da ummi fujjilat xaune kasan kujera kafin ummi takalleta Fujjilat dauko mana abincin lokacin ai yayi kinga ma yau yayan naki anan xaici abincin daren Takallesa to ummi yaya Ubaid karinka cin abincin dare da ummi mana tunda kaga dai kaikadai take dah Yadan harareta Sarkin magana toh naji aliyu ne ke rike ni agidansu shiyasa naficin nadaren acan yauma baya gari ne shiyasa Umm shikenan tunda surutu ne dani narinka shuru ai Tafada tana fucewa kitchin wanda ke mannne acikin falon Bayan tagama kawo abincin sannan tayi saven din kowa duk tana kula dayadda Ubaid yake binta da idaninsa wani lokacin kwa kamar ya fusgota taxauna acinyarsa yakeji ummi ce takallesa Dasauri yayi kasa dakansa Am amm fujjilat xanmanta nasiya miki wayar tana ciki mota ungo key kije kidauko saiki dora layin naki Laa yah Ubaid nagode sosai wlh tohm nawa kasiyamin kaga idan nasamu kudi saina biyaka Allah dai yasa batafi karfina ba Yaharareta ummi nadariya tace Kyaji ki kemadai kinason tsokanar Ubaid Tamike tana murmushi Bahaka bane ummi banason bashi yamin yawa akane ina karamata dani Wannan karon suduka sukadara Tafuce ummi takallesa Ubaidullah Yadago kai na am ummi Menene yake faruwane tsakanin ka da yarinyar nan fujjilat naga wani abu daxun kana ta kallonta kuma kana janta ajiki sbda naga abubuwa dadama sun chanja agareka Yasunkui dakai Oooohhh ummi bakomi tana bani tausayi ne yadda take komi faran faran kamar batada damuwa alhalin boyewa kawai take ummi ranar nan dadaddre nashigo falo xandau juce naji shashshekar kukanta acikinta dakinta naikamar naje nadubata saikuma nafasa sbda bansan ayanayin daxan sameta ba kuma gashi darene sosai ummi bakomi Allah. Humm Ubaid kenan intaitsami naji amma ko shakka babu kana dawani kyakkyawan manufa akan wannan yarinyar. Kai ummi hala kin fara duba amma axahirin gaskiya ummi nafara son fujjilat kuma irin son dabaxan iya hakuri da rashin ta ba ummi tun lokacin dana sa fujjilat a idanuna naji soyayyar ta akirjina ta fara bansan yaya xan bullowa al amarin bane shiyasa kikaga narasa abinyi sai kallonta sbda akullum xata iya tafiya danginta tabarni kuma nafuskanci akwai ma wanda take so aranta Yakare maganar yana kallon ummi fuskarsa ayanayin tausayi Ummi ta numfasa Tohm ai irin wannan Ubaid ba shuru xakayiba abin yanadamunka kawai yadda xa ayi kafadamata kaji mexata ce maka Shikenan ummi sai....... Yayi shuru da maganar ganin shugowar fujjilat tana bude kwalin wayar sai murmushi take yana kara fito da ainihin kyanta, Takarasa xaunawa tare dacire wayar akwalin tana sakin wani murmushi Wow yah Ubaid dik wannan wani kasiya kai mashaAllah gaskiya nagode ummi tayani godiya Tace tana dorawa ummi wayar acinya A tayi kyau ka gwangwaje ta gaskiya Allah yakara budi da hasken kasuwa Amin ummi kekuma sai wani murna kike kamar kin iya ta Taxunburi baki Tab tun yaushe na iya mana koban iyaba xan kira Shamsiyya ta koyamin Sukai dariya Mikewa yayi yana gyara hularsa Ummi xanshiga ciki nai shirin bacci kekuma sarkin magana dora layin ki nada a sim 2 nasamiki mtn a sim 1 xakigansa daxu nasiyosa sannan kuma nayi miki chaji a office ummi saida safe Allah yatashemu lfy Amin Yafuce yana satar kallon fujjilat ganin yadda take ta dokin wayar kirar Iphone 11, Ranar kusan tun sha daya suke waya da Shamsiyya har sha biyu sbda anjuma ba ahaduba dakyar tafadawa Shamsiyya inda take yanxu kuma tace bataso afadawa kowa agidansu har gidan bahba. Bayan kwana biyar watarana kamar yadda suka saba asabar da lahdi suke futa ita da Ubaid neman mami ranar office kuma ita kadai take futa tana tsaye jikin wani babban gida mekyau hannunta rike da hoton mami tagajine saita tsaya ta huta Muneeb dake kokarin futa alayin da motarsa yaganta dasauri yashiga murxa idanin sa kafin yatabbatar da itance dasauri yaja motar xuwa kusa da ita time din kuma harta fara tafiya Fujjilat fujjilat fujjilat Yafara kwalla mata kira tare da jan birki yafuto ko key bai xare ba Tana ganinsa gabanta yafadi tafara neman sa gudu charaf yarike hannunta Ina xaki? Inakika shiga fujji Kuka kawai tasa tana kokarin kwace hannunta Aa nace aa yah Muneeb kacikamin hannu narantse dagirman Allah baxandawo gida ba har sai naga mahaifiyata Kinga muje ciki muyi magana nima nan dakika ganni abindana futo kenan yau sati na daya da aje aikin office sbda futa neman mami dan Allah fujji kiyi hakuri kidawo gida baxan iya rayuwa babu ke ba Ahankali tadawo da kallonta kansa Tana share hawayen Yaya Muneeb dan Allah ka kyaleni da batun soyayya kaikasan yanxu hankalina ba akwance yake ba tayaya kake tsammanin xan tantance wani magana kaga naji kanasona kuma mutkar kanemo min mami na xan aure ka wlh Dasauri yacikata yana kuramata ido Fujjilat mekikace dan Allah da gaske kike Kwarai makuwa Shikenan shiga mota TO namaidake gida ko gidan inna habi kinga yanxu hankalin ta atashe yake Aa kakaini inda dai xansaka kakaini har sai ranar daka nemo min mami kaxo mukoma gida tare inyaso daga ranar ma adaura mana aure dakai Farinciki yabayyana afuskar sa Shikenan Bayan yafara tuki tana xaune gidan mai xaman banxa Fujjilat wanne gida ne kika ce nakaiki menene su adanginmu nidai iya sanina bamu da 'yan uwa anasarawa 'Yan uwan mamine kaga kwa baixama lallai saika sansu ba Ok hakane Daga lokacin batasake magana ba sai nunamasa hanya take harya xo bakin get din gidan awaje tasauka xaimata magana tadaga masa hannu tare da fara noking Get

Chapter 4 of 12