Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
13 / 13
sai su ƴaƴan sarkin uku." Tuni Armad ya gama lissafa yadda zai biyo dare ya haura wannan katanga sai kawai wani haske mai kashe ido ya haske masa ido. A zuciyar Armad ya gane wannan haske amma yana ji a ransa wataƙila kawai dai idonsa ne. Amma ba jimawa wanda ke ɗauke da hasken ya bayyana daga bayan wannan bishiyun dabino. Lallai Armad yayi gaskiya, domin kuwa ba idonsa bane. Wannan haske hasken Farar-takobi ce, wato takobin yarima Kiru Sisiyu ɗan sarki Bihanzin wanda suka fafata da Armad shekaru da dama da suka gabata. Kiru ya fashe da dariya tun kafin ya iso. "Ko baka zo nema na ba zan neme ka. Domin kuwa bamu idar da fafatawarmu dakai ba a wancan zamani. Da sannu zaka gane ƙarfin Farar-takobi na." A zahiri Armad ba wajen Kiru yazo ba, amma babu yadda zaiyi. Wannan fafatawa kamar anyi ta ne an gama. Armad ya fara magana yana leƙen saman benen ko zai hango Nostaljiya, "K....kiru, lallai naji daɗin ganinka, domin kuwa ina neman wanda zan wasa takobi na dashi." ...... Allah cikin ikonsa a yau mun riski posting na Dari 100 wanda ya kusan kai mu wajen watanni Hudu, A lokacin da Dr Abdullahi ya fara post na littafin nan sai da yayi shekaru Biyu 2 kafin ya kawo chapter 100, , In bazan manta ba tun a shekarar 2016 Dr ya fara rubuta littafin Magajin Wilbafos wanda har yanzu yana kan aikin rubutawa bai idar ba . Cikin watanni mu gashi mun kada chapter 100 har mun kusan mu riski Dr, ......... Toh jama'a zan dan Huta na Sati Daya kafin na cigaba da kawo maku littafin, amma kafin nan in baku manta ba lokacin da muka idar da chapter 1-50 mun hada su gaba daya a matsayin document inda na saka su a wepsite dina, Haka wannan karon ma zamu hada tun daga chapter 51-100 a waje guda cikin manhajar document mu sake shi a wepsite namu na Ebook . Ebook din zai fito daga nan zuwa JIBI sai a ankare --------- Na barku lafiya its Shuraih Usman Inkiya 99% MAGAJIN WILBAFOS Fita na biyu 2 Marubucin littafin Dr Abdullahi Muhammad Ibrahim Ebook creat by Shuraih Usman Ebook publish by www.hausaebooks.cf Ebook din nan yazo maku ne daga shafin www.hausaebooks.cf Kuna ziyartar shafinmu don samun sababbin littatafai Ga duk wanda ke bukatar ebooks nashi ya samu shiga cikin wepsite namu sai ya turo mana da littafin ta Email namu hausaebooks@gmail.com An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 13 of 13