Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ke hada kayanta. Amira ta nisa tace kina sonshi ko? Islah tace What? Who? Amira tace Ya Samir, Islah tace ke ce matarsa, amira tace amma kece masoyiyarsa, ke yakeso, tace ba haka bne, tace Yaya ne? I saw u talking to him, Islahulkhair sai yaushe zaki gane har yau ya samir yanasonki, saboda ke Yasamir ya tsaneni, ba yason kulani. Amira ta fashe da kuka, Islah ta fara lallashinta, chan kuma ta ga Amira ta zabura kamar an mintsineta, tace da Islah you and i are not friends ryt? Islah tace eh mu ba qawaye bane, Amira tace kuma u know i dont like u ryt? Islah tace yes as more as i dont like u too, Suka fashe da daria tare ds rungune juna, i miss u Meerah, i missed u too Islah, Islah tace tell me ya xaman ku yake sa Yasamir? Nan Amira ta kwashe komi ta gaya mata, tace wlh dama tsoho ya raba aurenki da Ya Muammar, sai ya aurs miki Yasamir, qila hakan zaiss ya dinga kulani, kila ma ya soni, Islah taji tausayin ta, ba ta ji dadin abun da Samir ya mata ba, tace Amira kece Matarsa, ke ke da hakkin ya soki, ta kamo hannunta gaba ki daya, tace listen to me n listen good, kece zaki sa ma Yasamir sonki a ransa, Tace How? Amira ina so ki daina bada kanki gurinsa, ki daina mai kuka, ki daina shishige masa,ki dinga Jan aji, ta bata rai Kina nufin banda Aji? Islah tasan halin Amira ynz tana iya burkuce mata, tace aa ba haka nake nufi ba, ina so ki fita batunsa ne, kar ki fasa duk abubuwan da kike mai da, amma ki nuna mai ke ba ki san Iskar da ta debo shi ba, Kingane? Ta gyada kai, to idan ya share ni fa shima? Tace watever he does kar ki sake kai kanki gurinsa, zai dawo gareki eventually, tace zo kiji ta mata rada a kunne, suka kashe suna daria. Ba zan bar Maiduguri ba sai na siya kayan, don nasan idan mun koma bauchi ba zan fita baa, nan suka cigaba da fira, har Bilkisu ta shigo, Amira tayi mamakin ganin Bilkisu a Sashen Uncle Umar, Amma Islah batayi msmaki ba don ta san Bilkin Yayanta ta fara sakkowa.. WasheGari a Lagos Tun da Suraj ya mai Waya yace Yanzu zasu taso Zayyad ya bar Aiki ya nufi MMAirport Lagos, ya tsaya jiransu. Yana nan har jirginsu ya dira, be sha wahalar ganosu ba, ya Rungume Suraj cikin murna, watansa6 be ga na gida ba, Ya ba Islah hannu suka tafa, tace YaZayyad ina Hanifa? Yace tana gida, Suka dunguma Sai Gidan Zayyad. Tana jin qarar motarsa ta lewa ta window, ta tabr bakih duk da taji dadin ganinsu, daki ta wuce suka karaso da Sallama, kafin ya tafi sai da ya siyo abinci a TANQUIEEZ eatery, yace mu ci Abinci ko? Suraj yace Ok, suka hau dinning, Islah ta bude murya tace ina matar gidan ne? bataji tayi baqih ba? Hanifa naji tayi biris, Islah ko da neman dalili ta tashi tayi hanyar dakin, kamar Zayyad ya hanata, sai ya qyaleta, zaune Ta ganta, haba Hanifa baki ji mu bane? Hanifa ta kalleta ta watsar, Islah tayi murmushi taceOh i see, u still carry dat hatred for me afta ol dis whyl, m oready married to him, sannan hanifa ta tanka, ai naga u are married to him amma ya tsallake ki ya bar qasar ba tare ds ya kwana ko sa daya gidanki ba, tsanar tayi tsana, Islah taji zafih but sai ta dake tace, wat matters is dat m still married to him, nd i said it once nd i wil say it again, YaMuammar is never evr coming back to u, thers nothing u can do abt it, dama kin kwantar da hankalinki kin rungumi YaZayyad kafin Yan Matan lagos sun janye miki shi, tafita ta barta zaune, kuka ta rushe dashi me sauti, Suraj yace Isi wat did u do to her? Ta mai wink nothing wr just talked Zayyad ya harareta yace waya ce ki sa min mata kuka? Duk suka yi daria, a ran Zayyad be san kukanta so ya ke ya je ya lallasheta, but ba zai iya ba coz is part of d plan. 8 na dare suka gama shirin tafia don flyt dinsu is by 10, bata daddara ba ta leqa tana nan kwance kan Gado tasha kuka , tace Hanifa ni na tafi, Kuma bansan rannar dawowa na ba, A yafe, Sai Wata Rana Allah ya hada fuskokin mu da Alheri, I love u, Ci kanki Hanifa ba tace ba, tana jin shi ya tada Mota, ta leqa window ta ga tafiarsu Hawaye mai zafih suka fara bin kuncinta... Airport Sun gama clearance, a nan sukayi Sallama da Zayyad bayan ya qara ma Islah Nasiha da Waazi, sukayi musabaha, ya juya su kuma suka wuce Boarding Gate. Karfe 10 da kwata Jirginsu Islah ya daga zuwa Qasar England duk ds xasuyi transit a Dubai. Toh Islahulkhair Allah ya tsare ya sa ayi karatu a Sa'a Idan Fans sun hada min kudin Jirgi zan biyoki England don jin yadda Kike. _Bibilicious Biebee_ 3⃣9⃣ 🏡GIDAN GANDU🏠by 💕Biebee Isa💕Gidan Gandu🏠by 💕Biebee Isa💕 by 💕Biebee Isa💕Biebee Isa💕Biebee Isa💕 Kaduna Kwankwasawar Kofa taji, da sauri ta tashi ta nufi kofar don a zaton ta Mummy bon ce, wani ta gani tsaye, ta ganeshi sbd wata rana ta kan ganshi da Jawad, da Alamu direba ne, ya na ganinta ya rusuna, Ina kwana ta ce ina kwana? Dama Yallabai ne yace na daukeki na kai ki Maiduguri chan gida, zaiyi tafiya ne kuma zai kwana biyu. Fushi, takaici, masifa ya dirar ma fadila lokaci guda, ta san cewa idan ta bude bakih ta ma direba magana to tabbas ba me dadi zai fito daga bakinta ba, kuma direban ya manyanta, ba zata so ta mai rashin kunya ba, ba tare da ta tanka shi ba ta maida kofarta ta rufe, zubewa tayi nan tana kuka, tunda aka kawota sai yau ta xubds hawaye kan abun da Jawad ya ke mata. Ko 2hours beyi ba da fita Bazai iya ce mata ta shirya zai sa a kaita Maiduguri ba, ya mata maganan ne ya ke ganin asara, wato da ya bude bakih ya mata magana ya gwammace ya turo mata direba, to ba inda xata, duk yadda take son Zuwa Maid ta haqura, Su xuba shi da ita, shege ka fasa. (nidai nace Uhm Uhm Fadila, ba a fushi da gida). Mallam Idi Direba ya sake Rafka Sallama, ta goge hawayenta da sauri ta leqo, yace Hajia baki ce komai ba, tace Ka tafi kawai ba inda zani, yace Hajia zamanki ke kadai a gidan be kamata ba, akwai hatsari, tace ba inda Zanih, Ya jinjina kansa ya ce to sai anjima. Ta rufe qofa ta sake fashewa da kuka. Jawad na cikin jirgi Zaije 3weeks Workshop a Amsterdan, ya kira Idi Direba, Mallam Idi kun fito? Yace Alhaji tun daxu na ke ta kira wayarka be shiga, tace wai ba zataje ba, cikin fushi ya kashe wayar yace ita ta sani, ana tausayin zamanta ita kadai a gidan bata sani ba, tayi ta zama har sai na dawo ita ta sani.. Bayan Sati 1 England Sai da Suraj ya tabbatar ya tanadar ma K'anwarsa komai na buqatar ta, ya zaunar da ita bayan sun dawo daga yawano bude idanuwa ya shiga yi mata nasiha, Kinga idan kikayi wani abu ni zaa ga laifi, ni zaa ce sanadi sbd nina jajirce akan sai an kawo ki nan, ki ba marada kunya, ya shiga mata waazi ta sigar lallashi. Ta rungumeshi tana hawaye, i wont let u Down Yayanah, yace i know, share hawayenki ki tashi mu fara kwasar kayanki mu kai chan skul din. Don so nake Gobe ki fara kwanan hostel, tace toh Yaya, yaushe zaka tafi? Yace i think Jibi ko Gata, tace toh Allah shi kaimu. Haka suka tsaida CAB suka loda kayan Islah a ciki suka nufi Cambridge Uni don shirya mata dakih. Key ya sa ya bude room din,Dakih ne Babba, Gadaje biyu, da Alama akwai wata a dakin, ta kalleshi tace Yaya Ashe ba Single room bane? Yace Sorry i cudnt get u a single room, ba vacant sai multiple, tace Itsokay i can manage, nan suka shiga gyara dayan side din, suka saka komai inda ya kamata, kafin Suraj ya zube kan Kujera tsabagen Gajia, yace washhh nagaji, Kai yaya dan aikin nan ne ka gaji? Yace ehmana tun da mukazo England 6 days back ban zauna ba, ban nan ban chan, ban neman gida, ban neman kaza, ban neman kaza kuma ki ce dan aiki? Ta qyalqyale da daria, ai ynz sai ka tashi mu koma chan masaukin mu koh, be bata amsa ba sai ganin wata sukayi ta shigo tana kallonsu da mamaki, sanye take da dogon jeans da er top sai dan jacket kanta sanye da qaramin hijabi Himar. Suraj ya miqe yace Hii, m Suraj dis is my sister Islahulkhair yarinyar fara kyakyawa tace Assalam Alaikum, suka amsa mata da murmushi a fuskar su jin dadin kasancewarta Musulma, tace i gt a call frm d ABlock, i was told abt my upcoming roomate Islahulkhair? So i knw abt her. Its nice to meet u, Islahulkhair ta yi murmushi tace my pleasure. suraj yace good, what is ur name? Oh sorry my name is ZAINEEMA USUF Isi tunda kinsamu Kawa, ai inaga gwara ki fara kwana a nan koh? Ido zaineema ta bude tace lahhhh daman kunajin hausa? Su ma suka bude ido da mamaki, suraj yace ai kece zamu ma tambayan nan, tayi daria tace Ni er Nigeria ce yar garin Yola, mu fulani ne amma ina jin hausa sosai, Islah tayi daria tace muma yan Nigeria ne but A Maiduguri muke, Zaineema tace lallai ba kuyi kama da yan Nigeria, nafi baku Iran da Somalia sukayi daria, Suraj yace ok i will leave u two, zan koma na huta, Suka mai rakiya har wajeh. Kafin kace meye Zaineema da Islahulkhair har sun zama best of friends. Bayan kwana 2 Suraj ya Bar qasar England bayan Islah ta sha kukan tsiya, ya dinga lallashi da qyar ya zameta daga jikinshi ya tafi bayan ya danqa amarta gun Zaineema.. A Dubai ya tsaya don yana son ya huta kafin ya koma Gida Nigeria. Sim ya siya ya kira mamarsa da babansa suka sha fira, ya shadai musu yana dubai kuma zai danyi 1week kafin ya dawo suka mai Allah ya kiyaye, ya kira Tsoho suka gaisa, karshe ys kira Islah ya sanar mata ya na dubai har yace ta turo mai Numbern Bilkisu . Suraj kwance a tafkeken Gadon Hotel, ya gama kallon ball, yau a gajiye yake be son xuwa ko ina, Ya kasa Dialling numbern Bilkisu da Islah ta turo mai tun jiya, wata zuciyar na so ya kira wata ta hamashi, samun kansa yayi da bude Whatsapp da Numbern Dubai din, ya. Be yi filling information din komi ba, Bilkisu ya duba, ya ganta Online Karfe 11 na dare a qasar Nigeria, Samun kansa yayi da tunani da wa take chatting da daddaren nan? Wani abu ya tokare mai rai, ya daure ya mata typing Hii. Maiduguri Kwance take kan gadon Mummynta, tana chatting da Hanifa da GC dinsu na makaranta, ta ga sabon Number yace mata Hi, ba dp ba status, ta duba number taga ba na England bane, number tafi kama da na UAE to kodai Ya'Ammar ne? Da sauri tayi replying Hello, Bayan dan gaisuwa tace sorry pls who are u? Yace Ur secret Admire, tace u knw me? Noo, but i want to knw u, coz my heart Tells me YOU ARE THE ONE i. Ta tura mai wannan smiley din na kallon Sama(🙄) yace nd my heart tells me ur) yace nd my heart tells me ur name is Bilkisu mai Gadon Zinare.Nan gabanta ya fadi, ta san wannan ba Ya Mu'ammar bane, don ba sa kalan wasan nan dashi, Kuma Wannan ba Ya Jawad bane don tunda akayi aurensu ba su sake magana ba, nd Tasan tabbas wannan ba Ya Suraj bane don ba sonta a zuciyarsa kuma wannan dan zafin kaine ba zai biyo mata ta haka ba. To Waye Wannnan??ta tambayi kanta... _Bibilicious Biebee 4⃣0⃣ 🏡GIDAN GANDU🏠by 💕Biebee Isa💕Gidan Gandu🏠by 💕Biebee Isa💕by 💕Biebee Isa💕Biebee Isa💕Biebee Isa💕 Kina jina? Bilkisu kinyi shiru, tace pls sorry m not interested, yace fine i will let u think zan baki 1week but pls i want us to be friens bfr den, ta danyi jim kafin ta mai typing OK, ta ce zata kwanta ya ce sleeptyt my Angel. Tabe bakih tayi ta kashe data dinta ta kwanta ta na tunanin wannan dan Bawan Allahn. Shi ko Suraj ya dafe kai yana fargaban amsar da zata bashi bayan 1week, kar dai ta amince mai. Haka ya dinga sake sake, daga karshe ya watsa ruwa ya futa gari.. Kaduna Kwanankin da tayi da Alhaji Haladu tayi su ne cikin Jin dadi, har dan k'ibah tayih, ta kuma wara haske, Miqah tayi ta miqe tace YaAlaj zan dan leqa supermarkt yace toh Diyyahta nawa kike buqata? Tace i think 100k will do, ya ce ok, dan brief case ya bude ya zaro bundle din 1k ya miqa mata yace here u go. Ta amsa ta na mai karkashe ido. Wayarsa tayi qara ya dauka, Hello, PA, miqe wa naga Alhaji yayi ya na fadin What?? Ya tafi Amsterdan? Why m i jus told? Ya kashe wayan a fusace da qarfi ya sake ihu, diyyan kanta sai da ta tsorata da shi, a hankali ta matso ta fara mantar dashi bacin ransa, sai da ya dan sausauto tace YaAlhaj lafia? Tsaki ya buga karo na ba adadi yace Wani ke barazanar kwace matsayina a gurin aiki, Amsterdan aka turashi, dat shud be me, na dade ina jiran lokacin da za a turani chan, ko maganar banji a nayi ba sai dai kawai naji ya tafi, for GodSake m d General Manger, diyya tace to ka koreshi mana, yace ba zaki gane ba, ya samu daurin Gindin Gwamnati, Abun daga sama ne, diyyah tace rabu dashi Alhaji na, We'll get him soon, ya jinjina kai, yace muje dai zuwa, a zuciyarsa kuwa cewa yake Dat Jawad idan nayi sake zai dakushe mun tauraruwata, bazan bari hakan ta faru ba. Lagos Jigib ta fadi tana juyi, Yau ta fara Jinin Aladarta, tun data zo lagos take fama da Wani Azababben Ciwon Marar da bata san dashi ba, Da qyar ta shiga toilet ta gyara kanta, juyi take kamar zata mutu, kamar daga sama sai gashi ya dawo gidah, ganinta haka ya qara firgitar dashi, Hanifa? Ciwon ne ya tashi? Ya kai hannu zai dauketa, idonta a rufe tayi saurin tureshi, Hanifa lemme help u, bakinta da be mutuwa tace i dont need ur help, Ba zai jure ganinta haka ba, ya gaji da ganinta a haka kullum wannan larurar ta sameta ta na hanashi taimaka mata, yau ko ba ta isa ba, nade hannun rigarshi yayi ya sabeta kamar jaririya, wuntsila wuntsila ta fara yi, duk da azabar da mararta keyi ba ta daina dukan shi a jiki ba, shi ko ko a jikinsa wai an tsikara kakkausa, sai da ya sata bayan mota ya finciki motar sai Asibiti. A Hanya ya kira Abokinsa Dr Davina, yace gashi nan zuwa wit his wife, ba su jima suka isa asibitn, nan da nan Dr Davina ta turo nurse su ka kaita Office dinta, nan da nan aka kwantar da ita kan Gadon office din, bata sha wahala gun gano matsalar hanifa ba, bayan ta kora Zayyad Wajei, Allura tayi mata, ko 15mins ba ayi ba ciwon ya lafa, Dr Davina Ta mata wasu tambayoyi game da yanda take tsintar kanta yayin da take period a da, tace a da bata jin ko ciwon yatsa, haka kawai xata ganshi, yanda yazo haka yake tafia ba tare da ya haddassa mata ko da ciwon yatsa, Dr tayi rubutu tace ynz fah? Tace ynz har suna takeyi, kamar yaushe kika fara ciwon marar? Tace tun da tazo lagos, kusan 7months kenan, Dr tace but uo married, be kamata ace kina ciwon mara ba, hanifa tace mesa? Akwai wani magani ne specially fr married ppl da zai hanata wannan ciwon? Dr ki bani pls, Dr Davina ta qura mata ido, taga qarancin shekaru da yarinta tattare da ita, bata sha wahala ba ta tambayeta kalan zaman da suke da Zayyad, hanifa kuwa ta shaida mata ba wata mu'amala da ya taba shiga tsakaninsu da shi, Dr davina tace beht y? Hanifa tace coz i dont have d slightest feeling for him, bana sonshi, Dr Davina Tace ynx me kike so? Tace ki rubuta min mgn, Dr davina ta daga kafadu ta rubuta mata maguguna tace wadannan magunguna pain relievers ne, zasu dinga relieving dinki daga ciwon but not completely, every month zaki dinga sha, coz ciwon naki zai dinga zuwa miki every month nd only God knows damage din da magungunan zasu miki. Maybe su lalata miki mahaifa nd maybe su hanaki haihuwa it depends dai, hanifa ta dago cikin razana, Wat kind of a Dr are you? Mesa zaki rubuta min magungunoni masu ilahh? Ba tare da damuwa ba tace they are the only ones i know, amma kinsan akwai Maganin ds zai warkar miki da ciwon nan gabaki daya? Ba tare ta da ta jira cewar hanifan ba tace its too bad ur husband is d only cure to uo sickness, qila idan kika bada kai bori ya hau Allah sa a dace, nd ke da ciwon nan har abada, think abt it hanifa, u need Ur Husband, u need Zayyad. Hanifa ta tashi a fusace, tayi wajeh, bakin qofah ta iske Zayyad, yace Hanifa how are u feeling? Harara ta banka mai, duk a idon Dr, ya kalleta yace Dr? Tace u guys can go ahead zan kira ka na ma bayanin komai yace okay thnx, hanifa na gaba ya na biye da ita... Bauchi Sanye take da kaya Riga da Skirt English wears, tayi kyau matuqa, ya shigo gidan da Sallama, kallo daya Amira ta mai ta watsar, ta cigaba da wayarta, tsayawa yayi yana kallonta, tunda yake be taba ganin ta mai wannan kallon ba, ji ko a jikinta kamar ba ta san da tsayuwarshi a gun ba? Miqewa tayi tana wani irin taku ta bi ta gabanshi ta wuce dakinta. Bakih bude Samir ya bita da kallo, Anya kuwa? Amira ce nan? A fili yace Wat's got to her head dis days? Ya lura tunda suka dawo daga Maid bata fiye mai magana, ta daina kulashi, ta daina shiga harkarshi, to meye haka? Chan kuma yayi tsaki, zuciyarsa na tambayarshi why are u even worried? Ya sake wani tsakin a fili yace I dont Care, tafi nono fari. Ni dai nace Anya kuwa bigbro Samir? Mu dai je zuwa muga yadda xaka kareh da lilsismeerahn ka... Abuja Zaid ya shigo gidan da Misalin karfe 4 na rana, zaune ya ganta tana kallo, tana ganinsa ta miqe, sannu da zuwa Yazayd, ya kawar da kai ya Amsa, yayi hanyar dakinsa, har ya kusa shiga dakin ya juyo ya kalleta yace ki hado min Credentials dinki, Gobe zan fara miki processing Baze University, bata san lokacin da murmushi ya subuce mata ba, sai yaga ta mishi kyau, da sauri ya kawar da kansa, tace Yazayd ya tsaya chak don yaji kiran nan, ya juyo tace thank u, kai ya gyada ya juya ta sake kiransa, shi ko baya son kiran nan da take mai, ya sake juyo wa, duk ta marairaice tace na zuba maka abinci please? Haka kurum yaji tausayinta, bazai iya dizga ta ba ta hanyar kin cin abincinta da ta mai tayi, a hankali yace sai nayi wanka, da sauri ta nufo shi ga mamakinsa sai ta shige dakinsa, binta yayi a baya ya ga me zatyi, toilet dinsa ta nufa ta shiga hada mai ruwan wanka, ta fito tace ur water is ready Yazayd, samun kansa yayi da ce mata Thanks, ta fita shi kuma yayi toilet yana ture tunanin Maysah, befi 25mins ba sai gashi ya fito, tana nan zaune tana jiransa, tana ganin shi ta miqe tayi kan dining ta ja daya daga cikin kujerun kan dining din Tace Yazayd pls sit, beyi gardama ba yaje ya zauna, (ni biebee nace Ke maysah meye na wani lallabashi, ke ya kamata ama haka fah mtsw) ta shiga zuba mai abinci, kamshi ya doki hancinsa tuwon semovita ne miyan agushi, da stew me Ganda, Zaid da be cika son Solid food ba sai gashi Mallam Zayd ya kwashi tuwo har mulmula 2da rabi, be taba cin girkin ta ba, be taba zaton tayi abinci haka ba, ya ji dadin tuwon nan, ya dade be ci abinci haka ba, ya miqe zai tashi tayi saurin cewa Yazayd ga Sobo, ta tsiyayo mai cup daya, ya amsa yana sha ya na me lumshe idanuwa, dadin sobon kamar ya tsinka mai kunne, sai da ya sha kofi biyu, ya miqe tare da kallonta yace thank u, Ya koma kan kujera ya sauya channel zuwa CNN, kwashe kayan abinci tayi ta kai kichin, zuciyarta fes, dadi fal ranta, har bata san sadda ta turgude ba, tray din hanunta ya fadi, jug da cups din glass suka fashe Zaid ya juyo da sauri ya kalleta, yace hankali fah, tace its ok, i will jus clear d mess, ya juya kallonsa ga TV tare da fadin be careful dai, ba ta lura ba ta taka wani glass, qara ta sake don taji zafih sosai, kuka ta shiga yi, da sauri zaid ya taso, dama akwai takalma a qafansa, ganin Glass ko ta ina gashi ba takalma qafarta ya sa shi dagata sama ya aje kan kujerar cikin parlorn, ita ko zafih be sa ta ji dagin da ya mata ba, ido ya tsura mata, to meye abun kuka kuma? Ji yanda ta dage ta na kuka, leqa kafar yayi ya ga alamun gilas a ciki, dakinsa ya wuce ya dauko wani qaramjn akwatin first aid box, wani abu ya ciro kamar scissors, ya jawo wani dan stool ya dasa gaban kujerar da Maysah ke zaune, ya kamo kafar ya daura kan cinyarsa, Wani shock ya ziyarce su ba ita da ke cikin jin zafi ba har shi Goggan yaji wannan abun me wuyar fasltuwa. Gidan Gandu 4⃣1🏡GIDAN GANDU🏠by 💕Biebee Isa💕 ⃣ Gidan Gandu🏠by 💕Biebee Isa💕 by 💕Biebee Isa💕Biebee Isa💕Biebee Isa💕Zaid yayi saurin kawar da kansa daga dubanta, ya shiga cire mata qananun kwalban da ke kafarta, tana ciza baki hawye na zuba a idonta, Sai dai Zaid yayi dressing kafar, kafin ya ciro pain killer ya bata ta sha, ya miqe ya nufi kicin, tsintsiya da parker ya dauko ya share gurin, binsa kawai takeyi da kallo, har ya gama yazo ya dauki Er qaramin Akwatin yayi hanyar dakinsa, Da Sauri tace Nagode Yazayd, wucewarsa yayi ba tare da ya kalleta ba, Burinsa kawai ya shiga dakinshi ya Sha Giyarsa don Shi kadai ya san me yakeji A halin ynz, yana shiga dakih ya bude firij ya dauko Giyyarsa, sai da ya sha Gwangwani 3 kafin ya zube kan Gado... Lagos So Dr, wah are u trying to say? Ta dan muskuta tace Zayyad bari na maka gwari gwari tunda kaqi fahinta ta, Matarka na da wata matsala, kuma kai ne maganin, na fahinta akwai matsala tsakaninku, amma shawarar da zan baka shine, kayi amfani da dubararka ta maza ka shawo kanta, in ko ba haka ba, haka zata fama da wannan ciwon marar, kuma magungunan akwai masu Illah, So Zayyad d Earlier d better, Zayyad yayi shiru chan ya miqe yace thank u dr, sukayi Sallama. Gida ya nufa yana ta saqe saqe. Karshe ya yanke shawarar tunkararta idan ta gama period Bauchi Tun da yayi parking, ya ji kamar ana buga ball a baya, a iya saninshi ba me zuwa gurin nan sai shi, Samir ya kasance mutum me son motsa jiki, a gidan yana da dan fili madaidaici da yake wassanin sa, akwai post din kwallon kafa, court din basket ball da sauransu, toh waye a bayan? Ya tambayi kansa, samun kansa yayi da xagaya wa bayan, tun daga nesa ya hango wata sanye da 3quarter fari, da Vest fari, hannunta riqe da ball ta na kokarin wurga shi cikin raga, haka kurum samir yaji yarinyar ta burgeshi, toh daga ina ma take wai a hankalo ya dinga takawa ya na matsawa kusa da ita, daidai nan ta juyo, suka hada ido, gashin kanta ya rufe mata fuska, Sandarewa yayi ganin lilsismeeranshi, cikin tsantsar mamaki ya furta Amirah? a hankali, hannunta tasa duka ta maida gashin baya, ta dauki roban swan dinta ta na sha tana tafia, ta gefenshi ta raba ta wuce ba tare da ta kalleshi ba, Samir baki bude ya bita da inuwa, wani bakin miyau ya hade, ai tunda yake a rayuwarsa be taba ganin abun da ya burgesa irin na yau ba, Ashe haka Amirah take? Haka take da wannan kyau? Ya san tana da gashi don bata fiye sa dankwalo ba, amma yau sai ya ga ta mishi wani irin kyau na ban mamaki, zuciyarsa tace she's all urs fah, be san saada murmushi ya subuce masa ba. Toh amma mesa ta yi banza da shi, mesa ta nuna bata san dashi a gurin ba? Ya fara damuwa da wannan halin ko in kulan da Amira ke mishi, da sauri ya yi hanyar cikin gida don he cant take it anymore, yana shiga kuma wata zuciyar tace Kasan Amira da raini, yanzun nan za ta rainaka. Tsaki yayi ya fasa shiga dakinta ya wuce dakinsa.... Maiduguri Yau kwana biyar kenan da haduwarsu a Whatsapp, ya gabatar da kansa a matsayin Umar Z, duk yadda taso ta manta da batunsa ta kasa, har blocking dinshi tayi amma daga baya ta kasa jurewa taje tayi unblocking dinsa, Ba ta fiye maida mai reply ba, shi ko be taba gajia da fada mata kalamai masu daskara da zucia, har kiranta yayi, ta dauka da niyyar masifa, Muryar da taji ya sa ta cikin tunani, ji tayi kamar ta san muryar nan, amma ta kasa gane inda ta sani,daga qarshe ta tsinka wayar, Umar na da saurin shiga rai, sonshi taji aranta, har taji ta na iya roqon tsoho ya raba aurenta da Ya Suraj don ta aure Umar Z. Ta tambayeshi ya turo mata hotonshi, sai cewa yayi zan turo miki hotona, only if u say u love me, nan kuma ta farga da abunda takeyi, da sauri taje tayi Uninstalling Whatsapp dinta tana Istighfari, dukda bata son Ya Suraj, i still mijinta ne, kuma Akwai aurenshi a kanta, be kamata ace tana kula wani namijin da ba muharraminta ba, gashi har maganar soyayyah ta shiga tsakani, Tunaninta ya kasu kala kala, Ba zata qara kula Umar Z din nan ba, tunda she's still married, be kamata ace tana kula wani ba, kamar cin amanar aure ne, Ynz dole zata shareshi duk da ya ce mata zai baro dubai yazo

Chapter 11 of 20