badan ya cutar da itaba......
Itakuwa munu kullun tunaninta bai wuce taga komai yadawo hanunta ba kamar yanda suka tsarah Amma haryanzu basu hadu da bassam ba barantana taji ina suka kwana kwata -kwata yanzu shi bata wannan yake yiba tunanin sa kawai yaga ya samu karbuwa matar shi dan haka ma yake kin rabuwa da hajiya salma kullun suna tare da ita babu yanda ta iya saidai kalloh........
Bayan sun gama hutun amarcin su suka koma office duk wasu kadarorin ta, tadankawa *BASSAM* su office din baban manajan kamfani yadawo hanun bassam yasamu guri sosai hakan ya dan ragewa munu radadin rashin bassam a kusa da ita yanzu burinta ta karbo takardun su dawo hannunta sauran kadarorin kuma tabi ta karkashin kasa wajen ganin ta karaba cikin ruwan sanyi"
________________ "A yau za'a sallamo su asibiti Amma saboda rashin gata mahaifiyar su bata ma san suna asibiti ba ta manta dasu shaf arayuwar ta....... Asharab tana zaune tayi tagumi hawaye suna zuba a idanuwanta baba direba ya shigo yana ganinta ahaka tausayinsu ya kama shi janyo kujerah yayi ya zauna yadanyi gyaran murya sannan ya soma magana cikin nuna kulawa kuyi hakuri Asharab hakika nasan kuna cikin jarabawa Amma kuma hakuri shine maganin komai duk kan tsanani yana tare da sauki kuyi hakuri ku cigaba da addu'a insha Allah bazaku tabe ba Allah shizai zama gatan ku........... Ta shafe hawayen da suka gangaro mata tace "bakomai yake damuna baba illah rashin kulawar mahaifiyar mu garemu kada kamanta baba bamuda kowa aduniyar nan sai mum itace ta ragemuna itace farincikin mu mahaifin mu ya rasu mahaifiyar mu ta yada mu ba ruwanta damu ya zamuyi baba me mukayiwa mum dazata koremu daga cikin gidan da mahaifin mu ya gina da gumin sa mun koma yan ai'ki ma sun fimu matsayi a cikin gidan mu.......... Ya zamuyi da wannan bakin cikin, wallahi baba ji nakeyi kamar zan mutu saboda yanda nakejin zuciyata tana mun"
"Ashsha Asharab ki daina fadar haka kiyi hakuri komai zai wuce........ Allah yasa baba Amma yaushe zamu kara samun kulawar mum anan gaba kana ganin fa ko kallon mu bata son yi ta nisanta damu, baba direba yayi shiru na wani lokaci sannan yace ba komai akwai Allah shine zai kawa muku dauki cikin gaggawa....... Ya mike suka fara hada kayan su ya fita karbo takardar sallama sukuma suka karasa had a kayan ita da delu Farha tana kallon su hawaye suka gangaro mata.........
Bayan baba ya dawo suka fito zuwa gida
Sun koma gida delu tacigaba da kula da su tamkar mahaifiyar su ba wanda yasan suna gidan sai delu da baba haka Asharab ta cigaba da kula da kanwar kamar yanda tasaba doctor deen wanda yake duba su asibiti tun da ya ga Asharab yafara sonta shakuwa mai karfi ta shiga tsakanin su hakan ta Sanya kusan kullun sai yazoh ganin su dan ya fuskanci yaran suna bukatar kulawa
Kulawar da suke samu agurin doctor deen yasanya suka rage yawan damuwa...........
Wata rana doctor ya zoh gun Asharab suka fito zata rakashi munu tana zaune a gurin shakatawa tana ganin doctor saida gabanta ya fadi ta mike tsaye haka kawai ta tsinci kanta cikin matsanaciyar fargaba yana kallonta ya dasa A yar tambaya akanta jikinsa yabashi abubuwa da yawa game da ita"
Tana tsaye suka wuce ta gaban ta suka fita daga gidan suna fita doctor yace dear wannan wacece? .....yar kanwar mum ce ya akayi yace naga kamar batada gaskiya kamar yaya? Yayi dariya ba m a t s a l a a m m a i n a s o n n a s a n t a r i h i n t a d a n t a b b a s i n a d a s h a k k u a k a n t a
T o o o o o o =?(? m u n u w a t a k i l a w a t a n k u n y a r k i y a k u s a t s a y a w a
A l l a h d a i y a s a k a r s h e n w a h a l a r k u n e y a z o h
K U Y I H A K U R I D A W A N N A N =?O?
T A K U C E A K U L L U N
L A U R A T M B E L L O
S H A R E &