t a n a n a n t a n a h o l e w a r t a a m m a t a y i k a r y a d a l i k i t a . .
T a g a n s hi amma shu'umar sai ta kara narkewa ajikin *BASSAM* takaici ya ishi baba direba ya fito ya nufi inda take muje ko yace zuciyarsa cike da takaici ta dago ta gallamasa harara takunah ta juya sweet heart zan tafi sai kaji yanda mukayi ......
Murmushi yayi tare da manna mata kiss a kumatu ta tayi wani irin fari da ido tajuya ta shige motar baba umar direba yaja da karfi saida ta dungura ta g a b a >?#?
H a n k a l i n t a a t a s h e t a c e l a f i y a m e y e h a k a ? . . . .
K a m a r d a r i y a t a s u b u c e m a s a y a h a d i y e s o r r y h a j i y a
A z u c i y a r s a y a c e g a i s k a n c i g a s h e g e n t s o r o >?#?
" K a k u l a d a n W a l l a h i i n a s o n r a i n a d a n i s k a n c i k a n a n e m a k a r u g u z a m u n s h i r i y a d a g o d a s a u r i s h i r i k u m a ?"
Ta shareshi dan tayi kusan sakin bakinta....... "Wannan kuma bai shafeka ba katafi ahankali kaji ko"
Bai kuma cewa komai illah tunanin wane irin shiri ne wannan munubiya take yi?
"Me wannan yarinyar take shiryawa su hajiya dan yasan tabbas akwai wani abu. Kuma jikinsa yana bashi akan su hajiya ne"......
"To menene wannan shirin?"
Har suka isa gidan zuciyarsa tana cikin tunani yana parking ta fito tana tafiya tana dafa bango tare da dafa kanta kamar da gaske hajiya salma ta karaso gunta cikin sauri ta riketa sannu munu jikin ne tadaga kanta shidai baba direba yana kallon ikon Allah
*FARHA* tana tsaye agurin haka kawai ita dai munu bata yi mataba ta tabe baki ko sannu batace da itaba
Mum ki saketa mana tace A'a FARHA bakiga batada lafiya au batada lafiya ne
Daga haka bata kuma cewa komai ba hakan kuwa sai ya sosa ran munu azuciyarta tace lallaima yarinyar nan sai nayi maganin ki wallahi...
Suka shiga ciki *ASHRAB* tana zaune afalo tana har hada kan wasu takardun da dady yasata hadawa tun shigowar munu I don'ta yana man *ASHRAB* babu burinta illah taga ko takardun menene ake hadawa..
Hajiya Salma ta rakata har dakinta tace ki kwanta ki huta zamuyi magana anjima idan kin tashi.....
Maganar me kuma mum tayi murmushi ki bari kawai yanzu bakyajin dadi zamuyi magana anjima... Ta fice daga dakin
Hajiya tana fita daga dakin ta mike zaune kamar wacce aka tsikara wace magana ce wannan mum take so muyi Allah dai yasa aikin ne zan farah shike nan nasami damar Kara kusanta kaina da dukiyar Alhaji nasami damar fallasa sirrin zuciyata
Ta fada saman gadon da karfi tana murmushi my dream will soon become true ta sheke da dariya kamar wata sha-sha-sha....
Delu tana kofar dakin tana jinta ta rike baki
Ahankali ta salallaba tabar kofar dakin zuciyarta cike da wasiwasi
Hakan nan ta fito paloun gidan wasai saboda amatse take taji abunda mum zata sanar da ita
*ASHRAB* ce kawai a paloun hakan sai. Yayi.Mata dadi ta karasa gunda take azaune tana wani murmushin mugunta tace my cousin sister kina zaune ke kadai batare da ta dago ba tace eh sister aiki nake dady ne yasakani tattarah ta kardun duka kadarar shi data mum tunsafe nake abu daya wallahi na gaji sosai
Gabanta yafadi kadara kuma to saboda tsaro kinsan yanzu mutane basuda tabbas banki zai kai yafi kwanciyar hankali
Tayi murmushin yake hakan yana da kyau ai inbanda dady kudin da kadarar nasa sunada yawa ne dayake tsoro haka takarasa cikin dariya kamar ba wani abu
*ASHRAB* Ba wayo tadago sai taga bama ita take kalloh ba tace lallai sister kinsan kuwa nawane. A'a
ta ina zanyi nasani sister"
Ta bude baki kenan zatayi magana dady yayi sallama yashigo ta mike oyoo. Oyooo dady oyoo taje dagudu ta rungume shi ya daga yajuya sannan ya ajiyeta sannu da zuwa dady
Ya amsa cikin far in ciki sannu da aiki kingama dai ko
Ta da ja ajiyar zuciya hummmmm!! Ban gama dady amma nayi kusa
Wallahi yau dady duk ka gajiyar dani
Yaja kumatun ta uwar son jiki hada takardun ne angaji cikin shagwaba tace Allah dady aiki ne mai wuya
Ni ajiyewa ma zanyi sai gob e z a n k a r a s a b a r a n a k a i d a k i n a n a a j i y e =?(? d a k i n k i a ' a b a n y a r d a b a k i k a i d a k i n a k i a j i y e m u n m u n u d a t a k e z a u n e t a n a j i n s u t a c i j i l e b a n t a t a g a s a m u t a g a r a s h i d u k s h i r i n t a n a t a b u g i c i k i n * A S H R A B * y a r u g u j e t a m i k e d a d y s a n n u d a z u w a t a c e t a n a y i m a s a kallon kurillah baiko dago ba lafiya yace agajarce ya taya *ASHRAB* kwashe sauran takardun da ya fuskanci munu tana son ganin kona menene muje ko suka bar gurin batare da ta sunkara kallonta ba
Bakinciki da da takaici yagama cika mata zuciya tayi kwafah tamike tabar gurin zuciyarta tanata tafarfasa....
Tana shiga dakinta tabuga kofar dakarfii jikake gammm!!
D e l u d a t a k e a m a k a l e t a n a k a l l o n k o m a i t a f a s h e d a d a r i y a h h a r d a h a w a y e >?#?
I t a k u w a t a n a c a n s a i k u l l a w a t a k e t a n a w a r - w a r e w a t a d a k i h a n n u n t a y a z a m a d o l e n a g a n o t a k a r d u n n a n t u n k a f i n d a r e y a y i m u n =?(?t o o o
A l h a j i s a i k a c a n j a s h i r i d a n k u n a d a y a r ' m a j i y a t a r e d a k u . . .
M u h a d u A n e x t p a g e d a n j i n y a z a t a k a y a . . . .
T a k u c e
A K U L L U N
L A U R A T M U H ' D B E L L O
Y A W A N C O M M E N T
Y A W A N T Y P I N G
V O T E &