Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
da *BASSAM* yake yagama tabbata dan yagano tabbas akwai wata akasa ....ya ciji lebansa ya nufi fridge ya dauko robar ruwa ya dawo gunda take baiyi wani tunani ba ya bude robar ya kwalala mata ruwan taja dogon ajiyar zuciya da karfi ta dada kankame hajiya salma kicece ni mum zasu kashe ni na shiga uku....... Hawaye suka zubowa hajiya salma na tausayi tace kiyi shiru munu ba abunda zai same ki ina tare dake kinji ta daga kai cikin sauri kamar kadan garuwa.... Azuciyar shi yace idan kinsan wata baki san wata ba karamar shu'uma *Bassam* yace ba matsala zanje na kwanta saida safe a fili ta saki wata ajiyar zuciya yana ganinta yayi murmushi yace a ransa hakar ki bazata taba cimma ruwa ba.....muje zuwa...... hajiya salma tayi murmushi tace na gode dear saida safe Kiss ya manna mata a goshi yafice daga dakin..... Yana fita munu ta kara gyarah kwanciyar ta saman cinyar hajiya salma tace mum zansha ruwa kuma inajin yunwa....bara naje na hado miki wani abun mai dan sauki kici ta zare =?(? idanuwa inajin tsoro zasu zosu sace ni dan Allah kar ki tafi...cikin tausayawa tace bara na kira delu sai ta hado miki wani abun ta kira wayar delu tanata ringim amma shiru ba'a dauka ba ta kara kira har miss call biyar amma shiru ta ce inaga tayi bacci kinga dare yayi bara na kira dear ko tea ne yahado miki ko kuma naje da kaina....a'a dan Allah kada ki barni ni kadai..... Ta shiga neman layin *Bassam* tayi ringin har ta katse yana kallon wayar bai dauka ba takara kira ya lalibo wayar kamar mai bacci yace hello cikin muryar bacci dear ya akayi tayi murmushi tace sorry na tayar da kai, "ba damuwa kina son wani abun ne? Eh munu ce take jin yunwa na kira delu inaga tayi bacci dan Allah ka hado mata tea "ok kawai yace ya kashe wayar..... Wani murmushi yayi ya mike ya bar dakin ya nufi kitchen.......... Yada murmushi ko dai kaima zaka aikata wani abun ne>?? kuyi manage dashi=?O? *COMMENT* *SHARE* *by Laurat M Bello* TYPING=??? BANGARE NAH Part of me =؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ? STORY&WRITING BY LAURAT MUH'D BELLO Marubuciyar littafin *SUKHAINAH* AND NOW =؞?BANGARE NAH=؞? Part of me ________________________________ *AREWA WRITER'S ASSOCIATION* _________________________________ *=ئ?{Arewa ginshi?in al'ummah}=ئ?* _________________________________ https://www.facebook.com/104534761033461/posts arewawritersassociation@gmail.com *BISMILLAH* ?p? *Ina rokon Allah subahanuhu wata Allah ya kara sanya Al-barka acikin wannan kungiya tamu yakara tsare mu da sharrin mahasada, yan sa'ido da masu mummunan zato ya Allah ka kara tsare duk wani member namu daga dukkanin sharri da abun ki*>?2??? kucigaba da bibiyar yar mutanen *ARGUNGU* *Laurat M Bello* *Dan Allah kuyi hakuri da jina shirun da kukayi wallahi banida lfiya ne kuyi manage da wannan plssssssss* =?O? *COMMENT*& *SHARE* TYPING=??? *BANGARE NAH* *Part of me* =؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ? *BY LAURAT MUH'D BELLO* *Marubuciyar littafin* *SUKHAINAH* *Bismillahi rahmanir raheem* *Sadaukarwa gareku ya'yana* *Fatima* *(khairat)* *Muhammad(modibbo*) *Ahmad(Ahsan*) *Al-hasan(Raihan* *Wannan page din naku ne yarana Allah ya rayamun ku Allah ya tsareku aduk inda kuke....Allah ya kareku daga sharrin Abunki* *AMEEN*>?2??GRSTcdef2Prtv??????????????????????????????????*T?????? P??4xz|????????????????????????????????????????????????????kl??????ijefg???????????????????????????????????"?"?$?$?$^%`%f%h%?%?%?%?%?%&&& & &&"&2&4&6&8&:&b&d&?????????????????????????????d&f&h&j&|&~&?&?&?&?&?&?&?&?&?&' 'F'H't'?'?'?'?'?'?'>(@(B(|(?????????????????????????????|(?()F)?)?)?)?)?)** * *0*2*4*6*?+?+?+?,?,?-?-?/?/?/?/B0D0?????????????????????????????D0F0~1?133?3?3~4?4?6?688?8?8?8?8?8?8?8?8?8?9?9?9;;;?;??????????????????????????????;?;?;8=:=?=?=?=?=?=?=?=?=?=?=?=?=?= >>>(>J>l>n>p>r>?>?>?>??????????????????????????????>?>??,?T???????????@J@?@?@.ArAtAvA?A?AjBlBnBpB?B?B?B?B?B??????????????????????????????B?B?B?B(D*D,D?E?E"G#G?I?I?I?I?I?I?I?J?JRKSK?K?K LLhNjN?O?O??????????????????????????????OVPWPXPgPhPiPjP?P?P?Q?Q?Q?R?R?R?S?S?S?T?T(U*U,U.UBURUTUVU?U??????????????????????????????U?U?U?U?U?U?U?U?U?U?U?UVVVVVVVV5V6VBVCVDVEVFVGVSVTV?????????????????????????????TVUVVV?V?VWWW$W1W@WLWVWcWnWxW?W?W?W?W?W?W?W8X:XZZ8Z:ZZ@ZBZDZ?Z?Z?Z?Z[J[?[?[0\2\4\6\8\V\X\Z\\\{_|_}_~_j`k`l`%b?????????????????????????????%b&b?c?c?cdd?d?ddeeeLfNfii?l?l(m)m*mnnlnnn?n?n?n?n?nro?????????????????????????????rotovoxozo?o?o?o?o?o?o?o?o?o?o?o?op$p&p(p*pZp\p^p`pbp?p?p?p??????????????????????????????p?p?p?p?p?p?p?p2qfq?q?q?q?q?q?r?rss s2sPsxszs|s?s?s?s?s?s??????????????????????????????s?s?s?s[t\tuuPwRw?x?x?y?y?z?z?z{{{;{P{Q{R{S{V}X}Z}?????????????????????????????????????? ?х҅Y?Z?????b?c????ґԑ????????0?2?4?"?$??????????????????????????????????Ta dago idanuwanta cikin kuka tace delu ina su Asharab da Farha kada ki gaya mun magana marar dadin ji =?O?ki taimake ni dan Allah nayi mummunan mafarki akan yara na dan Allah kice dani suna da rai basu mutuba =?-? Delu da farinciki yagama mamaye zuciyarta tayi murmushi tace Alhamdulillah cikin sigar rarrashi tasoma magana ki kwantar da hankalin ki yaran ki sunanan saidai basa gidan nan da sauri ta goge hawayen fuskarta muje na gansu dan Allah bani da kowa sai su sune farinciki na ki taimaka mun=?O?.... kiyi hakuri za'a kaiki gunsu Ta mikar da ita tsaye ta rakata dakinta amma zuciyar ta a dagule take jinta saboda rashin ya'yan ta a kusa da ita..... "Sai da ta rarrasheta sannan ta fita kai tsaye gun baba direba ta nufa yana ganinta ya taso lafiya delu kika fito cikin sauri haka, "ita kuma waccen da ta fita cikin sauri ina zata je naga kamar ma bata cikin hayyacinta.....hummmm! taya ni gani kaidai yau gidan nan akwai damuwa yanzu haka hajiya tana ciki da kyar na lallabata su Asharab take son gani ...wani murmushi baba yayi yace Alhamdulilla>?2?

Chapter 10 of 11