wata damisa...."
"delu taje asibitin amma yanda taga jikin Farha har kuka tayi ta jima sosai a asibitin sannan ta dawo gida munu tana daki da oganta yajima da zuwa suna can suna sheke ayarsu itada BASSAM hankali kwance tamkar mata da miji"
"Karshe dai ranar anan ya kwana"
"Wannan kenan"
" Yau kimanin watanni hudu kenan da fara jinyar Farha tana cikin kujerah tamkar yarinya ba kafa ba hannu kuma bata iya furta ko m a i s a i d a i i d o k a s h i f i t s a r i d u k a j i k i t a k e y i s a i d a i i d a n a n j i w a r i a d u b a a w a n k e t a m a t a i d a n k a g a n i s a i k a j i t a u s a y i n t a y a r i n y a y a r g a y u k y a k k y a w a t a a j i n f a r k o a m m a t a k o m a z a u n e c i k i n k u j e r a r g u r a g u =?-?
" H a j i y a s a l m a d a A s h r a b s u n a k u l a d a i t a s o s a i yayinda kullun munu ta keta dirka mata ruwan asiri wadan da suke kara sanyata tana komawa tamkar mahaukaciya"
"BASSAM kullun sai yazoh duba Farha wannan kulawar tasa ita takara kusanta shi da zuciyar hajiya salma maganar aurensu yayi nisa dashi a yanzu haka saurah baifi sati biyu ba a daura Auren su"
"Suna zaune adaki itada da Ashrab da Farha Ashrab ta kira sunan ta mummy!! Ta dago tace na'an Ashrab ya akayi tace mum kina ganin ba matsala a auren nan naku da Bassam kuwa"
"Ta daga mata hannu tace ya isa haka Ashrab sau nawa zamuyi magana akan wannan matsalar inason yaron nan ba wata matsala da zan fuska dan na auri muradin zuciyata dan haka bana son nakara jin kin kara wata magana"
"Ahankali Ashrab tace mummy kiyi hakuri ba wani abu nake nufi ba jikina ne yake bani kamar wani abu zai faru" dawa zai faru?"
"Ashrab tayi shiru batare da ta kuma cewa komai ba Farha da take zaune tanaji ba halin magana hawaye suka gangaro mata ke kuma kukan me kikeyiwa mutane hajiya salma ta kalleta idan kashi kikeji muje dan karki batawa mutane daki da wari.......,,
"Ashrab ta share hawayen da suka gangaro mata mum Anyah kuwa kece da bakin ki kike fadar haka ga Farha, Farhan dady ce fah"
"Eh Farha nasani sarai ni yanzu nagama yanke hukuncin zan samo mai kula da ita dan bazan yarda ta hana mun jin dadin aure ba ina fatar kin gane"
"Tamike tabar dakin"
"Ashrab tazoh kusa da yar'uwar tace kiyi hakuri da wannan jarabawar yar'uwata komai yana da lokaci zai wuce insha Allah bana tunanin mum dinmu kalau take zan cigaba da addu ' a r A l l a h y a k a w o m a n a d a u k i a c i k i n r a y u w a r m u . . . . . . . . . "
k u y i m a n a g e d a w a n n a n z a m a n y a n a b a n i w a h a l a y a n z u =?O?
B A K W A Y I N S H A R H I
T A K U C E A K U L L U N
L A U R A T M B E L L O
S H A R E
C O M M E N T . . . . . . . . . . .
=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?
B A N G A R E N A H
( p a r t o f m e )
=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?
S T O R Y &