waya difff ya kashe wayar sa
Ta mike kamar mahaukaciya bazai yuyuwa wallahi, wallahi bazai yuyuba ta fashe da kuka mai tattare da bakin ciki da takaici
"Wallahi saina samu abunda nake nema agidan man kota halin kaka ban taba neman abu bansamu ba dan haka zan sake shiri wallahi bazan hakura ba"
" T o o o o =?(?a i k i y a s a m e k i k u w a m u n u " . . . .
T a c i g a y u n a f a d a a j i t a f i t o k a i t s a y e b a n g a r e n m u m t a n u f a s u n a z a u n e i t a d a * F A R H A * m u m k i g a y a m u n m e y a s a m i d a d y k i n k i
S u n a c i k i n h a k a t a s h i g o d a k i n f a r h a t a n a g a n i n t a t a h a d e g i r a r s a m a d a t a k a s a t a m k a r b a t a t a b a dariya ba ta karasa gunda suke tace mum
Dan Allah zanje gidan kawata najwa jiya ne sukayi bikin zagayowar haihuwarta bansamu naje ba
Hajiya salma tayi murmushi tace kada kidamu munu kije amma kada ki dade kinsan dear baya son yawo
Tana murmushi bazan dade ba
Takalli farha sister ba magana, "farha ta dago tayi mata wani kallon raini tace sai kin dawo"
Yanda ta kalleta sai taji wani iri ta fuskanci farha kanta yana hayaki ba kamar Ashrab ba
"Sai na dawo tace tana yake"
"Mum tace to Allah ya tsare, ki gaida ta, zataji tace tafice daga dakin zuciyarta tana kara hura mata wutar tsanar *FARHA*
tana fita mum tace baby nah na fuskanci bakwa jituwa keda munu meyasa yar'uwar ki ce fah
Tadago mum wallahi bansan abunda yasanya nakejin bana son ganinta akusa da muba tun zuwanta gidan nan naji hankalina yakasa kwanciya da ita
Jikina yana bani kamar akwai wani abu datake boyewa
Dafata tayi tasoma magana ahankali kada ki zargi komai *FARHA* bawani wanda yakeda masaniya akan abunda yake boye sai Allah shi isa nake kyautata zato na akullun dan Haka ki nutsu ki ajiye zuciyarki guri daya kidaina zargin komai kinji ko
domin mazon Allah yasanar damu cewar
Mu kiyayi zato domin shi zato shine mafi karyar zance
Ta daga kanta alamar taji amma fa zuciyarta ta gagara jin zata yarda da munu dan tabbas jikinta yana sanarda ita akwai wani Abu.....
Munu tana fita tasami baba direba yana hutawa tayimasa wani kallon raini muje ma'aikatar Alhaji musaddiq
Yayi mamaki sosai ina kika ce? aikaji kada ka raina mun hankali..
Ya janyo mota ba yanda ya iya... Tashiga tana wani yatsina kamar taga kashi
Suna fita kaitsaye ma'aikatar su Alhaji ta nufa suna isa ma aikatar munu takara rikicewa taga tamfatsetsen guri katon gaske har rawa jikinta yakeyi saboda rudewa
Baba direba yana kallonta yayi murmushi aransa yace indai Alhaji ne kigama abunki yarinya
Tashiga tana tafiya mai jan hankali kusan kowa idonsa yana kanta yanda take tafiyar kamar mai gasar sarauniyar kyau kai tsaye office dinsa ta nufah ba neman izini ba komai ta dannah kanta ciki
Yana zaune ya lumshe idanuwansa sanyi air condition yana ratsa shi yagaji matuka
Kamshin gurin ya canja yaji bai bude idanuwansa ba yasoma magana wayace ashigo mun ba neman izini
Asanina duk dan musulmi yasan mahimmancin sallama dan Haka koma kiyi sallama
Taji kunya sosai ta koma tayo sallama tashigo
Ya bude kyawawan idanuwansa gabanta ya yi mummunar faduwa jikake damm! dammm!! Fatt! Fatt!!
"Alhaji barka da ranah"
Tana ininah jitake kamar zata saki fitsari a wando saboda kwarjinin da yayi mata
Idonsa yana kanta duk sai ta dabar barce inajinki
"Meya kawo ki?"
Nan ma saida hanjinta ya kada
"Ba komai dama nace bara nazoh na gaida ka ne"
"Saboda wane dalili ya katseta?"
"Ba komai saboda zumunci"
Gida daya muka kwana mukayi break a table daya duka bai isaba har sai kin biyoni nan
Ya mike yana tafiya cikin kasaitar sa dan Alhaji musaddiq badai ajiba ko mace albarka
Ya tako har gunta ke!! "yace cikin daga murya ta dago cikin sauri
Ya nuna mata hanya tashi ki fita Alhaji katsaya ka saurare ni dan Allah"
"Babu wata magana dazaki iya sanar dani ayanzu nasan nufinki dan ni ba karamin yaro bane ba na dade da fahimtar manufarki"
"Ki sa azuciyarki ni musaddiq babu wata macenda zata taba tasiri azuciyata kamar Salma, "saboda itace kadai muradin raina itace wacce zuciyata ta Aminta da ita bazan taba son wata ya'mace ba sai ita dan haka ina son ki saka azuciyarki bazan taba sonki ba har karshen numfashi nah dan haka ki tashi ki fice mun",,
Banza marar aji wallahi koda mata sun kare bana tunanin zan soki dan ke ba sa'an tafiya ta bace
Mace irin Salma itace muradin zuciyata kuma zabina ta har abada
Ta mike zuciyarta tana kuna duk abunda zaka ce kace wallahi ina sonka
Soyyayarka tana zagaye acikin jinin jikina bazan iya rayuba matukar zan ganka da wata macen nayi Alwashin sai na dauki mataki kajirah ka gani
Kije kuma kada ki fasa akan hajiya salma raina fansa ne agareta
Har takai kofa tajuyo zakaga abunda zai biyo baya wallahi sai kasan wa kataba
"Ni munubiya ba'a tabani akwana lafiya wallahi! Wallahi!! Wallahi!!!
Sai nayi sanadin ranka nida ita salman dakake tutiya da sonta kowa ma yarasa wannan shine Alkawarinda na dauka"
"Ayau basai gobe ba zaka gani tafice daga office din zuciyarta a matukar fusace...............!!!
T a b d i j a m =?(?>??m u n u m i k i k e s o n a i k a t a w a n e ?
A l l a h d a i y a t s a r e
M u j e z u w a d a i
K u y i m a n a g e d a w a n n a n b a n a j i n d a d i
T A K U C E A K U L L U N
L A U R A T M B E L L O
C O M M E N T
V O T E
S H A R E P L S S S S S S S S
0 8 1 6 4 9 4 9 5 5 4
=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?
B A N G A R E N A H
( p a r t o f m e )
=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?=ؕ?=؞?
W R I T I N G B Y
L A U R A T M U H ' D B E L L O
D A G A M A R U B U C I Y A R L I T A F I N
S U K H A I N A H
A N D N O W
=?G?
B A N G A R E N A H
( p a r t o f m e )
_ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _
* A R E W A W R I T E S A S S O C I A T I O N *
_ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _
* =ئ?{ A r e w a g i n s h i ?i n a l ' u m m a h } =ئ?*
_ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _ _
h t t p s : / / w w w . f a c e b o o k . c o m / 1 0 4 5 3 4 7 6 1 0 3 3 4 6 1 / p o s t s / 1 1 9 0 1 6 6 1 6 2 5 1 9 4 2 / ? a p p = f b l
* B I S M I L L A H I R ~ R A H M A N I R ~ R A H E E M *
* A L H A M D U L I L L A H I A L A H K U L L I H A L I N * >?2?
* j a n h a n k a l i g a r e m u y a n ' u w a m u s u l m i d u b a d a y a n a y i n d a m u k e c i k i n a w a n n a n j a r a b a w a r y a k u y a n ' u w a m u s u l m i m u s a n i A l l a h d o l e y a j a r a b c e m u d o m i n k u w a m u n k a s a n c e m a s u t s a l l a k e i y a k o k i n u b a n g i j i d u k w a n i a b u d a A l l a h y a h a n e m u a y a n z u a n a aikatashi zinace-zinace yayi yawa shaye-shaye yayi yawa madigo yinsa ake luwadi yinsa akeyi cin dukiyar maraya*
*Tayaya Allah bazai jarabcemu ba yakamata muyi hankali wannan cutar kadai tazama iznah agaremu mukomawa Allah mukiyaye hakokin ubangiji mu yawaita istigifari ga Allah ko zamu samu sassauci agurin Allah domin shine kadai zai tsallakar damu muna tawassali da sunayenka kyawawa Allah ka karemu da wannan cutar ta duniya kayafe mana karamana lafiya ka*
*tausaya mana Allah dan tausayinka ga bayinka Ya Allah kaini Allah muna rokon ka da kokon baran mu ya hayyu ya qayyum Allah ka karemun da wannan cutar kaka re dukanin yan'uwa musulmi baki daya ka kawamana karshe wannan itila'in daya saukar mana Dan dai-daituwar Al-arshinka ya mahaliccin mu AMEEN YA ALLAHU YA RAHMAN WANNAN SAKON TUNATARWANE DAGA YA*
* A S T A G F U R U L L A H W A ' A T U B U I L A I * =?-?>?2? * A m e e n y a A l l a h *
?<