suna gurguwa,yanzu zata fashe da kuka tana kaiwa Iya ƙara........✍
🏻
#Ɗansabo
ce
#
[7/24, 11:03 AM] Ayshat Dansabo
😘
: *TAIMIYYAH*❤
️
©
️
Ayshat Ɗansabo Lemu ✍
🏻
*Page 11*
TAIMIYYAH a lokacin da suka girma suka kai matakin gama Secondary School,tun a sannan ta sake gane irin tsanan da Umma tai mata bana wasa bane,da irin hu
ɗ
uban da takewa Zuhrah da Basma akanta, tana cusa musu tsana da kishin TAIMIYYAN a zuciyansu,ko da yaus
he tana nuna ma Zuhrah da take babba cewa,kakarsu Iya tafi son TAIMIYYAH ne kasancewan Abie Baban TAIMIYYAN yafi Baba Sani ku
ɗ
i,abinka da hu
ɗ
uban uwa tun yaran basa maida kai akan zantukan ta a hankali suna girma suna sake wayo,har Zuhurah ta fara gasgata
hakan tana jin kishin TAIMIYYAN a zuciyanta da jin haushin yadda TAIMIYYAN ta fita kyawun halitta,a islamiyan da suke kowa TAIMIYYAH yafi so ba ita ba,haka a dangin su Baba Sani duk idan sun je can Rimi Family House
ɗ
insu kowa TAIMIYYAH yafi ja ajiki da ya
ba kyawun halittanta,hakan ya sake jefawa Zuhurah ƙin TAIMIYYAH ta
ɗ
auki
ɗ
abi'an ƙuntata zuciyan TAIMIYYAN ta hanyan kyaranta a bainar jama'a,tana sukan nakasanta da kiranta gurguwa musaka,wanda ta gama gane hakan shine weakness
ɗ
in TAIMIYYAN,domin bata iy
a daurewa a duk lokacin da sukai mata gorin halitta takan ji wani irin ƙunci da
ɗ
aci har ƙasan zuciyanta,wanda take kasa controlling kanta har sai ta zubar da hawaye,tun Iya bata farga da irin rayuwan da ƴan uwan junan suke ba,har ta gama gane yadda su Zuh
uran ke cin fuskan TAIMIYYAN ko agaban waye,abinda ya fusata zuciyan Iya har watarana ta ha
ɗ
a Zuwairan da su Zuhurah tai musu wankin babban bargo,tare da hana su Zuhuran takowa zuwa sashin ta sai da wani dalili me ƙarfi,itama kuma TAIMIYYAN Iya tai mata iy
aka da shiga Sashin Baba Sanin,sai idan ya dawo taje gaida shi ko ita Iyan ta aiketa ta fito,amma sam ta hanata zuwa ta zauna bare har su samu daman cigaba da muzantata,wanda hakan ya sake janyowa TAIMIYYAH wani sabon tsanan a zuciyan Umma da Zuhurah,Alhaj
i Sameer da TAIMIYYAH ke kiransa Abie bai ta
ɓ
a banbanta TAIMIYYAH da Zuhurah a wajen siya musu tsadaddun Situru na xamani ba,amma sam Umma da Zuhurah basa gani gani suke a komi TAIMIYYAN sai ta zarta Zuhurah tunda Iya tafi son ta ,ko kaya me tsada aka sai
ma Iyan sai ta ce TAIMIYYAH ta
ɗ
auka ta
ɗ
inka,da ku
ɗ
inta ma take siyawa TAIMIYYAN duk abin da tai sha'awa ta kuma ji tana son TAIMIYYAN da shi,a kwana a tashi su TAIMIYYAH suka kawo lokacin girma suka shiga shekaran gama secondary skull,zuwa lokacin duk wa
ni kyawu da cikar halitta da Allah yai mata baiwansa ya gama fitowa fili,Yah Sadeeq lokacin yana shekaran ƙarshe a jami'an NILE Abuja,wanda Baba Sameer da yai ku
ɗ
i sosai zuwa time
ɗ
in shi ya
ɗ
auki nauyin karatunsa zuwa can
ɗ
in,abinda ya faranta ran Baba Sa
ni matuƙa tare da sake jin ƙaunar Yayan nasa,TAIMIYYAH ta fito da result me kyau tare da samun manyan kyautuka a ranan Grad
ɗ
in nasu,sai dai lokacin da suka zo zana Jamb sai akai rashin sa'a bata samu makin da ake nema ba,domin burin ta shine tana son zama
Nurse ko cikakkiyar Lawyer,domin tarihin mahaifiyanta da taji wacce tana shekaran kusa da ƙarshe ta kammala nata karatun ta haifeta ta rasu,hakan ya dasa mata son maye gurbin marigayiya TAIMIYYAH,sai dai du ka Allah bai xana hakan a goben TAIMIYYAN ba sai
ta bige da shiga Federal Collage of Education da ke Zaria,kwalejin da suke kusa sosai aka bata Course
ɗ
in ENGLISH/ECONOMICS course me wuya amma TAIMIYYAH ta dage akan cewa ya kwanta mata zata yi shi komin wahalansa,don a ganinta idan batai karatun ba bata
san me zatayi ba,musamman a lokacin da take jin kanta cikin wani irin ka
ɗ
aici na rashin abokanan hira a gida,tunda ƴan uwanta na jini da xata ra
ɓ
e su taji da
ɗ
i sun juya mata baya,tsakaninsu da ita sai kyara da hantara daga su har uwansu,hakan yasa daga ka
llo sai kallo sai kuma wayan da Abie ya kawo musu kyautan sa a wani tafiya da yayi xuwa UK,ya zo musu dashi ita da Zuhurah iri
ɗ
aya samfurin Iphone 12Pro Max,to tunda ta bu
ɗ
e shafukan sada zumunta nasu Instagram,Whatsapp,Twitter da sauransu sai suna
ɗ
ebe m
ata kewa sosai,musamman da Maryam Salis tasa akai adding
ɗ
inta a groups na littafai,sosai take jin da
ɗ
in karance-katance especially
idan ba Skull ranan,suna hiran su da Iya sosai domin komi nata kai tsaye take tinkaran Iya,sabida haka ta hore ta dashi,don
riƙon uwa tai mata bana kaka ba,sai dai ita TAIMIYYAH ba hakan tafi so ba,tafi sha'awan ta jita cikin tsararrakinta,a skull ita ba gwanar tara qawaye bace,daga Maryam Salis,Murja Gubuci,sai Fatima Lawal, ko ka
ɗ
an TAIMIYYAH bata ta
ɓ
a fuskantan kyara ko gori
n halitta a skull ba,duk da yadda take kame kanta sam bata son shiga cikin mutane sabida gudun gori ko kyara akan kasancewanta me laluran ƙafa,lokacin da suke primary ne ma take samun irin yara masu tsokananta suna kiranta da gurguwa-gurguwa,ko yara suyi t
a binta suna kwaikwayon tafiyanta har sai Teachers sun gani sun tsawatar,domin TAIMIYYAH zama take tai ta kuka idan ana tsokananta,ta sha cewa Iya akaita a gyara mata ƙafanta ko za'a daina kiranta da gurguwa,amma tunda ta ƙara wayau ta sanya dangana ko an
kwaikwayeta bata kuka,duk qawancen da suke yi da su Maryam
ɗ
in dukkaninsu Iya bata ta
ɓ
a bari taje gidajensu ba,sai sau
ɗ
aya ne taje gidan su Maryam Salis dake Gaskiya Layout,su dai sun zazzo nan musamman Murja da Maryama suna matuƙar son TAIMIYYAH sosai,sa
i wata ƴar islaminyansu Bushira wacce suke layi
ɗ
aya,amma itama
ɗ
in Iya bata cika bari taje gidansu ba,a cewanta bata son yawan bin qawaye gara su su biyoka gida,Yah Sadeeq tun da TAIMIYYAH ta girma ta xama budurwa sai ya sake ninka kulawan da yake bata,ya
na janyota a jikinsa sosai tayi sabo da shi ta yadda har yake iya sanin wasu damuwoyinta,shi kuma duk a lokacin danne Soyayyanta da yake ji yake,har ta kai ta kawo abin ya fara fin ƙarfinsa,tuni Umma ta lura da irin shaƙuwan da ke tsakanin TAIMIYYAN da Sad
eeq
ɗ
in,watarana ta sa akai mata kiran TAIMIYYAN tai mata kyakykyawan garga
ɗ
i akan ta fita mata daga harkan
ɗ
a,xagi da cin mutunci ranan TAIMIYYAH ta sha har ta gode Allah,haka ta baro Sashin ta koma wajen Iya tana kuka sosai,Iya batai ƙasa a guiwa ba baya
n ta tirke TAIMIYYAH taji yadda sukai da Umma,taje tai mata wankin babban bargo,TAIMIYYAH sam bata damu da zuwa Lagos wajen Abie ba,domin a shekaran da ta shiga FCE a wannan shekaran ne Abie ya samu canjin wajen aiki aka maida shi Lagos,can Port-authority
a kuma babban matsayi aka kai shi wajen,sai ya
ɗ
auke Samha daga Kaduna suka koma Lagos
ɗ
in da zama,a lokacin an haifan ma TAIMIYYAH qanni biyu duk mata Raudha da Maryam da ake kira da Nahar,yaran sun shiga ran TAIMIYYAH amma rashin samun fuska a wajen Umm
ie matar Abie
ɗ
in yasa sam bata jin da
ɗ
in zuwa wajensu ko ta samu hutu,ta gwammace tai zamanta da Iya duk sanda su suka zo sai ta ga qanninta wanda suma suke tsananin son ta,sabida yadda take jansu a jiki idan sunzo garin,sau
ɗ
aya ta ta
ɓ
a zuwa Lagos ta ga
inda su Abie
ɗ
in suke,tai Sati biyu Iya ta matsa akan a dawo da ita,dama Abie
ɗ
in tabi a jirgi lokacin da zai koma,da zata dawo ma a jirgin ya ha
ɗ
o ta da wani abokin aikin sa da zai zo Zaria,tun daga lokacin bata kuma zuwa ba har ta kammala karatun NCE
ɗ
in
ta baki
ɗ
aya,ita kuma Zuhurah ta kammala Diploma da tayi a ABU Congo inda ta karanci Public Administration.Lokacin da Yah Sadeeq ya ga sun kammala karatun ne,ya fallasawa TAIMIYYAH sirrin zuciyansa akanta,amma sai TAIMIYYAN ta nuna masa rashin yiyuwan abin
da yake muradi,ba ƙaramin ƙiyayya Umma take mata ba,TAIMIYYAN
Duk da kasancewanta nakasashshiya hakan bai hanata cika burinta na samun ingantaccen ilimi ba,matsi da ƙuncin rayuwa tare da gorin halitta da take fuskanta daga ahalinta su Zuhuran,duka bai ra
unata zuciyan TAIMIYYAN ba bare har taji cewa ita
ɗ
in kasashshiyace har ta kasa maida hankali akan karatun ta.Abu
ɗ
aya ta sawa ranta shine Allah shi ke halittan bawa ta yadda duk yaso ya gansa,ta kuma sawa zuciyanta cewa nakasan halittan bawa baya tashi ab
anza domin ubangiji yai mata baiwa da tarin ni'imomi cikin rayuwanta.Wanda a yanzu ne take sake ganin cewa lokaci yayi da zata bi shawarwarin Iya wajen dake zuciyanta,ta nuna ma su Zuhuran cewa a yanzu duk wani gori da cin fuskansu ya daina
damunta,zata ma
ida hankali wajen inganta rayuwanta da ilimi ta kowani fanni,domin tana sha'awan takai wani matakin da zata dogara da kanta har ta tallafi nakasassu irin ta,wa
ɗ
anda basu da gata tunda ita Alhamdulillah cikin gata da kyakykyawan rayuwa ta tsinci kanta .
_
To masu karatu mun ji miye asalin TAIMIYYAH da yadda ta taso
,yanzu
labarin zai fara inda zamu ji cikakken ya rayuwan TAIMIYYAN zai cigaba da kasancewa da ƴan uwan ta su Zuhurah? shin burikan ta zasu cika,wani me rabon ne zai yi nasaran shi ga zuciyan TAIMI
YYAN har ya cire mata duk wani tsoro da shakku da take ji akan aure,gurgun ne
ɗ
an uwanta zata samu kaman yadda su Umma ke fa
ɗ
i,ko kuma wani ne na daban ubangiji zai jefo shi cikin rayuwanta? Duka zaku ji amsoshin idan kun cigaba da bibiyan alqalamin Ɗansab
on
,_
Assalamu alaikum! My peoples duka anan na kawo ƙarshen free pages da zan iya baku
,ga
duk wacce take buƙatan karanta cigaban labarin TAIMIYYAH sai ki biya ku
ɗ
in ki ta wannan asusun kai tsaye kamar haka
👇🏻
Zaki tura 500 kacal ta wannan account
ɗ
i
n 0504192664 Aisha Ibrahim Dansabo GTbank
,sai
ki turo da shaidan biyan ki ta wannan layin 08167768704.
Masu turo Credit zaku turo ta katin MTN
na
500 ta wannan layin 08167768704 shaidan biyanku ma ta layin zaku tura.
Masu Account da Arewa Books ga yadda
zaku sayi littafi
👇🏻
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/book?id=620032232dff83519bbad5a3
*DANNA LINK DIN NAN KASHA KARATU
👆🏽👆🏽👆🏽
*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*
👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin
saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A
inda (Enter your amount) za'a saka kudin da
akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi
a
ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Tran
sfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din,
amman
bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a
sama
da kuma account number ArewaBooks.
_Account No_ - *1220077999*
_Acc
ount Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Zenith Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name
of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer
* ,
amma idan yakama babu mafita saishi tau muna
amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na
canji(
convert) kafin kudinka yashiga Balance.
Wannan shine bayanan.
[7/24, 4:55 PM] Ayshat Dansabo
😘
: *TAIMIYY
AH*❤
️
©
️
Ayshat Ɗansabo Lemu ✍
🏻
*Page 12 to13*
*CIGABAN LABARI.*
________Kaman yadda TAIMIYYAH ta sanar da Baba Sani ran Monday za ta yin Registration,hakan ya kasance misalin ƙarfe Sha biyu da rabi na rana,ta shirya cikin Riga da zani na tamfar
Holland.Ɗinkin yai mata
ɗ
as a jiki duk da babu kwalliya akan fuskanta ta yi kyau matuƙa,manyan idanunta farare tas masu wani irin turuwan baƙin ƙwayan ciki sai haskawa su ke da ƙyallin baƙin kwalli da ta zizarawa idanun.Ta
ɗ
akko gogaggen Hijab
ɗ
inta kalan
Milk wanda ya shiga da atamfar jikinta ta sanya.Wayanta ta
ɗ
auka don neman layin Zuhurah ta ji ko ta amsa ku
ɗ
in Form
ɗ
in kafin Baba Sani yadda yace Zuhuran ta tuna masa.Wayan na fara ringing ta koma ta jinjina da jikin gadon da take zaune,ba za ta iya cewa
yaushe rabon ta da
ɗ
aga waya ta kira layin Xuhuran ba,asalima ta
ɗ
auki numbern su awayan Yah Sadeeq ne ko don watarana,kada wani abu ya sameka aso kiran layin ƴan uwanka na kusa ka ce ba ka da shi.Ba don haka ba ba ta ga anfanin ma aje number
ɗ
insu cikin
wayanba,sai ko irin wannan ranan wanda sam ba ta son shiga Sasan na su ne bare wani cin fuskan ya biyo baya,tunaninta ya katse ne a lokacin da muryan Zuhuran ya ratsa kunnuwanta,daga yadda ta amsa call
ɗ
in TAIMIYYAH ta gane ba ta da number
ɗ
inta ba ta san
waye ya kirata ba.Sabida yadda ta wani lanƙwasa murya wajen fa
ɗ
in "Hello!" TAIMIYYAH da murmushi ya kwace mata ta amsa da fa
ɗ
in "Salam Zuhurah TAIMIYYAH ce
,kin
amsa ku
ɗ
in form
ɗ
inne mu wuce tare? Don ni yanzu zan wuce shi ne na ce bari in kira ki inj......
"
Kafin ma TAIMIYYAH ta kai ƙarshen maganan ta ji
ɗ
in
ɗ
in
ɗ
in...!Zuhurah ta kashe wayan,hakan yasa TAIMIYYAH bin wayanta da kallo tana ta
ɓ
e baki,ko ka
ɗ
an abin bai ba ta haushi ba don a ganin ta Zuhurah kan ta taiwa ba ita ba,Skull
ɗ
in ma in ba ta yi ba duk
don kanta tunda ita dai ta sa ka kanta kuma za ta yin ko da Zuhuran ko ba bu,don haka sai kawai ta miƙe tana dafa ƙafanta ta fara takawa,ta isa wajen da take rataye jakunanta ta ciro wata ƙaramar jakan LV.Ta bu
ɗ
e ta cilla wayanta ciki,bayan ta tabbatar duk
ku
ɗ
a
ɗ
en da za tai anfani da su suna ciki.Wajen Drawern Bed-side na gado ta nufa ta bu
ɗ
e tana janyo ledan Sweet da na Dabino ma su kyau da ba ta rabo da ajewa sabida yawan bada sadaka da ta ke yi,ta
ɗ
iba ta watsa a jaka tana mai da Drawern ta rufe,ko da ta
fito Ladi ta samu a falon,suka gaisa da TAIMIYYAH sannan ta wuce Ladi ta isa
ɗ
akin Iya.A kwance ta samu Iyan ba ta jin da
ɗ
i sosai wai kanta na ciwo ta sha magani shine ta
ɗ
an kwanta,tai mata sannu da sanar da ita zata yin Registration
ɗ
in ta dawo.Iya tai
mata fatan dawowa lafiya daga haka TAIMIYYAN ta fito daga
ɗ
akin,tana takawa a hankali cikin yanayin tafiyanta da sai ta dafe ƙafanta me lalura.Wanda yanayin tafiyan na ta bai hana a ga ne irin nutsuwan da ke tattare da ita ba,sannu-sannu ta ke takowa layin
nasu idan ta ha
ɗ
u da wanda ta sani sai ta tsaya su gaisa,a haka har ta iso bakin titi inda xa ta tari Napep ya ƙarasa da ita can gaban Congo ka
ɗ
an.Inda nan ne wajen Computer Training Center
ɗ
in yake,bata wani jima sosai ba a wajen ta gama abinda zatai ta
fito wajen.Da ƙafanta ta dinga takawa tana miƙe titi,har sai da tayi tafiya me
ɗ
an nisa kafin ta tsaida Napep ta hau,ita ka
ɗ
ai ya
ɗ
auka tunda har ƙofar gida take buƙatan ya kaita.Ku
ɗ
in da ya ambata lokacin da su ka iso ƙofar gate
ɗ
in shiga gidan ta zuge ja
ka ta ciro masa,har zata shiga gida ta hango wasu yaran almajirai biyu zasu wuce ta tsaida su.Ta ba su sadakan Sweet da Dabino,har da raguwan canjin da ke jakanta ƴan goma goma ta ba su,su ka amsa su na godia ita kuma ta nufi ƙofan shiga gate
ɗ
in gidan ta
tura ta shige,zuciyanta na tuno mata da Baba Megadi wanda Umma ce tai maƙarƙashiyan da Baba Sani ya kore sa ga shi har yanzu ba'a samo wani Sabon Megadin ba,har ta isa Sasan Iya bata ha
ɗ
u da kowa a Compound
ɗ
in gidan ba,hakan kuma ba ƙaramin da
ɗ
i yai mata
ba,tana isa ƙofan shiga falon na su ta fara jiyo muryan Maryam Salis.
Lokacin da ta sanya kanta cikin falon bayan Iya ta amsa sallaman da tayi
,idanunta
akan Maryam
ɗ
in ya fara sauka.Ta saki wani irin murmushi tana ƙarawa takunta sauri,cike da murnan ganin
Maryam
ɗ
in ta fara fa
ɗ
in "Lallai ne Maryama kin iya bazata,shi ne jiya da mu ke magana a chart ba ki sanar da ni zaki zo ba."
Ta ƙare maganan lokacin da ta ke isa kujeran da Maryam
ɗ
in ta ke zaune.Maryaman ta saki murmushi itama tana fa
ɗ
in "TAIMIYYAH kena
n ai na fi so in miki bazatan tun da ke ba'a ganinki sai dai a Chart
ɗ
in
,ai
ban jima da shigowa ba Iya ke sanar min kin je ki dawo."
"Wallahi bari kawai wani Computer Training na shiga in gaya miki
,shine
na je yin Registration zuwa next week zan fara zuwa
."
Cewan TAIMIYYAH har lokacin murmushi yaƙi barin face
ɗ
inta
,ta
waiwaya wajen Iya tana fa
ɗ
in "Iya na dawo,ya ciwan kan na ki ina fata dai ya kama gabansa?"
Iya ta murmusa tana fa
ɗ
in "Ya kama gabansa kam Alhamdulillah.Na ga ai kin yi saurin dawowa da har
na ce ko za ta kira wayanki
,tace
a barki dai muna
ɗ
an ta
ɓ
a hira kin ga gashi har kin dawo
ɗ
in."
Iya tayi maganan tana tashi don komawa
ɗ
aki
,ganin
hakan yasa TAIMIYYAH miƙewa tana cewa Maryam "Mu je
ɗ
aki Besty,gaskiya yau kin biya ni na ji da
ɗ
i sosai da w
annan ziyara."
Maryam ta saki murmushi tana biye da bayan TAIMIYYAN har zuwa
ɗ
akin ta,Hijab kawai TAIMIYYAH ta cire ta aje jakanta ta fito zuwa Kitchen don kawowa Maryam wani abu.Duk da ta ga Iya ma tasa Ladi aje ma Maryam
ɗ
in ruwa da lemu,amma ita tana d
a raguwan Samosa a Fridge shiyasa zata soya mata kafin Ladin ta gama abincin Lunch.Cikin minti goma ta gama soya Samosan ta juye shi a kyakykyawan mazubi,ta ƙara
ɗ
aukan ruwa da lemu ta
ɗ
aura a madaidaicin Tray ta nufo
ɗ
akin.Maryam ce tayi saurin tashi tana
amsan Tray
ɗ
in a hannun TAIMIYYAH tana fa
ɗ
in "Haba qawata shine ba zaki kirani in
ɗ
akko ba."
Ta aje Tray
ɗ
in daga saman gadon,idanunta akan TAIMIYYAH da ta saki dariya tana fa
ɗ
in "Haba dai zan iya ai, ba gashi na kawo lafiya ba,ke ni fa abubuwa da yawa b
a na jin wahalan yin su,amma ku sai kuita ganin kaman ajigace nake yi ko?"
Ta ƙare maganan cikin low voice
,manyan
idanunta akan Maryama da ta saki murmushi me fa
ɗ
i,kafin ta furta "Wallahi ni haka na ke gani TAIMIYYAH,gaskiya kina da ƙoƙari sosai kam da so
n aiki."
Daga haka suka kamo hiran Skull
,Maryam
ɗ
in na mitan yadda har yanzu babu wani labari game da janye yajin aiki,bare su samu su amsa Result ma susan madafa.Daga hiran Skull aka koma na auren Murja wacce aka sanyawa ranan aure watanni uku masu zuwa.
TAIMIYYAH ce ta dubi Maryam tana dariyan tsokana take fa
ɗ
in "Mu na gama shan bikin Murja sai kuma naki Besty,ni ba ki gaya min yanzu waye gwanin ba,tunda kin rabu da Sudais."
Harara Maryama ta zuba mata tana fa
ɗ
in "Ko kuma sai ke ba,wai TAIMIYYAH ba za ki
fito da miji mu aurar da ke ba,duk irin samarin da ke tare ki a hanya,ba ki sauraransu kar dai kice har yanzu baki kula kowa?"
"Bana kula su
ɗ
in
,kuma
ban jin zan ma fara kula sun ba,samarin da ke tare ka a titi dama na arziƙi ne Maryam? Ai duk me son ka
ya biyoka gidan ubanka ne ya gabatar da kansa
,ke
ni fa babu wani maganan aure a lassafina,inba gurgu iri na zan samu ba babu wani Namijin da zai ce yana so na in yarda da shi,ku dai lafiyayyu wanda ba ku da Nakasan da za'a goranta muku don Allah kuyi ku fi
to da Mazajen mu sha biki."
TAIMIYYAH ta ƙare maganan tana dariyan hararan da Maryam ke faman zabga mata
,kafin
Maryam
ɗ
in ta furta "Okey! Za ki ja da ikon Allah kenan?Don ya jarabceki a hakan shine zaki ce ke ce za ki za
ɓ
i abinda zai dace da ke ba shi zai
miki za
ɓ
in abinda yafi dacewa bako?Kina bani mamaki TAIMIYYAH don wa
ɗ
ancan shashashan suna miki gori shine ki ke ganin kowa ma goranta miki zaiyi?To bari ki ji tun wuri ki cire wannan shirmen a ranki,Allah na tuba ke har wani Nakasa ma ki kai,ga guragu na
n da ko tafiya ba sa yi sun kuma yi aure sun haihu.Kuma duk acikin wanda na sani kar ki
ɗ
auka guragu suka aura,wallahi lafiyayyun maza suka aura don haka kar ki ja da Allah,ke dai ki bar masa za
ɓ
i shi ka
ɗ
ai yasan wanda zai za
ɓ
a miki in lokaci yayi,mu dai k
awai muyi addu'a Allah yai mana za
ɓ
i mafi alkhairy,Ke
ɗ
in ma da akaiwa baiwan da mu masu ƙafafun qalau ma bamu sama ba,ko a kyawunki da cikar halitta aka tsaya TAIMIYYAH ke
ɗ
in matar manya ce sosai a hakan wallahi,bare azo
ɓ
angaren karatu wannan Brain
ɗ
in
naki ba dama ne,wallahi ki godewa Allah."
Maryam ta ƙare maganan idanunta akan TAIMIYYAH da ke sakin murmushi
,kafin
TAIMIYYAN ta amsa da"Nagode masa Maryama ina kuma ƙara gode masa,Allah yai mana za
ɓ
i ni bawai ina ja da Allah bane,bazaki gane me nake ji b
ane araina a duk sanda aka min gori ko aka kirani da kalmar gurguwa,amma bakomi a rufe wannan babin a
ɗ
akko wani kawai."
Yadda tayi maganan cikin wani narke murya
,yasa
Maryama dubanta wani abu na motsa zuciyanta,tana mamakin yadda TAIMIYYAH ta iya shagwa
ɓ
a me motsa zuciyan har mata ƴan uwanta,bare kuma namiji idan tana masa wannan narkewan ai tuni zata gama
🏻
#Ɗansabo
ce
#
[7/24, 11:03 AM] Ayshat Dansabo
😘
: *TAIMIYYAH*❤
️
©
️
Ayshat Ɗansabo Lemu ✍
🏻
*Page 11*
TAIMIYYAH a lokacin da suka girma suka kai matakin gama Secondary School,tun a sannan ta sake gane irin tsanan da Umma tai mata bana wasa bane,da irin hu
ɗ
uban da takewa Zuhrah da Basma akanta, tana cusa musu tsana da kishin TAIMIYYAN a zuciyansu,ko da yaus
he tana nuna ma Zuhrah da take babba cewa,kakarsu Iya tafi son TAIMIYYAH ne kasancewan Abie Baban TAIMIYYAN yafi Baba Sani ku
ɗ
i,abinka da hu
ɗ
uban uwa tun yaran basa maida kai akan zantukan ta a hankali suna girma suna sake wayo,har Zuhurah ta fara gasgata
hakan tana jin kishin TAIMIYYAN a zuciyanta da jin haushin yadda TAIMIYYAN ta fita kyawun halitta,a islamiyan da suke kowa TAIMIYYAH yafi so ba ita ba,haka a dangin su Baba Sani duk idan sun je can Rimi Family House
ɗ
insu kowa TAIMIYYAH yafi ja ajiki da ya
ba kyawun halittanta,hakan ya sake jefawa Zuhurah ƙin TAIMIYYAH ta
ɗ
auki
ɗ
abi'an ƙuntata zuciyan TAIMIYYAN ta hanyan kyaranta a bainar jama'a,tana sukan nakasanta da kiranta gurguwa musaka,wanda ta gama gane hakan shine weakness
ɗ
in TAIMIYYAN,domin bata iy
a daurewa a duk lokacin da sukai mata gorin halitta takan ji wani irin ƙunci da
ɗ
aci har ƙasan zuciyanta,wanda take kasa controlling kanta har sai ta zubar da hawaye,tun Iya bata farga da irin rayuwan da ƴan uwan junan suke ba,har ta gama gane yadda su Zuh
uran ke cin fuskan TAIMIYYAN ko agaban waye,abinda ya fusata zuciyan Iya har watarana ta ha
ɗ
a Zuwairan da su Zuhurah tai musu wankin babban bargo,tare da hana su Zuhuran takowa zuwa sashin ta sai da wani dalili me ƙarfi,itama kuma TAIMIYYAN Iya tai mata iy
aka da shiga Sashin Baba Sanin,sai idan ya dawo taje gaida shi ko ita Iyan ta aiketa ta fito,amma sam ta hanata zuwa ta zauna bare har su samu daman cigaba da muzantata,wanda hakan ya sake janyowa TAIMIYYAH wani sabon tsanan a zuciyan Umma da Zuhurah,Alhaj
i Sameer da TAIMIYYAH ke kiransa Abie bai ta
ɓ
a banbanta TAIMIYYAH da Zuhurah a wajen siya musu tsadaddun Situru na xamani ba,amma sam Umma da Zuhurah basa gani gani suke a komi TAIMIYYAN sai ta zarta Zuhurah tunda Iya tafi son ta ,ko kaya me tsada aka sai
ma Iyan sai ta ce TAIMIYYAH ta
ɗ
auka ta
ɗ
inka,da ku
ɗ
inta ma take siyawa TAIMIYYAN duk abin da tai sha'awa ta kuma ji tana son TAIMIYYAN da shi,a kwana a tashi su TAIMIYYAH suka kawo lokacin girma suka shiga shekaran gama secondary skull,zuwa lokacin duk wa
ni kyawu da cikar halitta da Allah yai mata baiwansa ya gama fitowa fili,Yah Sadeeq lokacin yana shekaran ƙarshe a jami'an NILE Abuja,wanda Baba Sameer da yai ku
ɗ
i sosai zuwa time
ɗ
in shi ya
ɗ
auki nauyin karatunsa zuwa can
ɗ
in,abinda ya faranta ran Baba Sa
ni matuƙa tare da sake jin ƙaunar Yayan nasa,TAIMIYYAH ta fito da result me kyau tare da samun manyan kyautuka a ranan Grad
ɗ
in nasu,sai dai lokacin da suka zo zana Jamb sai akai rashin sa'a bata samu makin da ake nema ba,domin burin ta shine tana son zama
Nurse ko cikakkiyar Lawyer,domin tarihin mahaifiyanta da taji wacce tana shekaran kusa da ƙarshe ta kammala nata karatun ta haifeta ta rasu,hakan ya dasa mata son maye gurbin marigayiya TAIMIYYAH,sai dai du ka Allah bai xana hakan a goben TAIMIYYAN ba sai
ta bige da shiga Federal Collage of Education da ke Zaria,kwalejin da suke kusa sosai aka bata Course
ɗ
in ENGLISH/ECONOMICS course me wuya amma TAIMIYYAH ta dage akan cewa ya kwanta mata zata yi shi komin wahalansa,don a ganinta idan batai karatun ba bata
san me zatayi ba,musamman a lokacin da take jin kanta cikin wani irin ka
ɗ
aici na rashin abokanan hira a gida,tunda ƴan uwanta na jini da xata ra
ɓ
e su taji da
ɗ
i sun juya mata baya,tsakaninsu da ita sai kyara da hantara daga su har uwansu,hakan yasa daga ka
llo sai kallo sai kuma wayan da Abie ya kawo musu kyautan sa a wani tafiya da yayi xuwa UK,ya zo musu dashi ita da Zuhurah iri
ɗ
aya samfurin Iphone 12Pro Max,to tunda ta bu
ɗ
e shafukan sada zumunta nasu Instagram,Whatsapp,Twitter da sauransu sai suna
ɗ
ebe m
ata kewa sosai,musamman da Maryam Salis tasa akai adding
ɗ
inta a groups na littafai,sosai take jin da
ɗ
in karance-katance especially
idan ba Skull ranan,suna hiran su da Iya sosai domin komi nata kai tsaye take tinkaran Iya,sabida haka ta hore ta dashi,don
riƙon uwa tai mata bana kaka ba,sai dai ita TAIMIYYAH ba hakan tafi so ba,tafi sha'awan ta jita cikin tsararrakinta,a skull ita ba gwanar tara qawaye bace,daga Maryam Salis,Murja Gubuci,sai Fatima Lawal, ko ka
ɗ
an TAIMIYYAH bata ta
ɓ
a fuskantan kyara ko gori
n halitta a skull ba,duk da yadda take kame kanta sam bata son shiga cikin mutane sabida gudun gori ko kyara akan kasancewanta me laluran ƙafa,lokacin da suke primary ne ma take samun irin yara masu tsokananta suna kiranta da gurguwa-gurguwa,ko yara suyi t
a binta suna kwaikwayon tafiyanta har sai Teachers sun gani sun tsawatar,domin TAIMIYYAH zama take tai ta kuka idan ana tsokananta,ta sha cewa Iya akaita a gyara mata ƙafanta ko za'a daina kiranta da gurguwa,amma tunda ta ƙara wayau ta sanya dangana ko an
kwaikwayeta bata kuka,duk qawancen da suke yi da su Maryam
ɗ
in dukkaninsu Iya bata ta
ɓ
a bari taje gidajensu ba,sai sau
ɗ
aya ne taje gidan su Maryam Salis dake Gaskiya Layout,su dai sun zazzo nan musamman Murja da Maryama suna matuƙar son TAIMIYYAH sosai,sa
i wata ƴar islaminyansu Bushira wacce suke layi
ɗ
aya,amma itama
ɗ
in Iya bata cika bari taje gidansu ba,a cewanta bata son yawan bin qawaye gara su su biyoka gida,Yah Sadeeq tun da TAIMIYYAH ta girma ta xama budurwa sai ya sake ninka kulawan da yake bata,ya
na janyota a jikinsa sosai tayi sabo da shi ta yadda har yake iya sanin wasu damuwoyinta,shi kuma duk a lokacin danne Soyayyanta da yake ji yake,har ta kai ta kawo abin ya fara fin ƙarfinsa,tuni Umma ta lura da irin shaƙuwan da ke tsakanin TAIMIYYAN da Sad
eeq
ɗ
in,watarana ta sa akai mata kiran TAIMIYYAN tai mata kyakykyawan garga
ɗ
i akan ta fita mata daga harkan
ɗ
a,xagi da cin mutunci ranan TAIMIYYAH ta sha har ta gode Allah,haka ta baro Sashin ta koma wajen Iya tana kuka sosai,Iya batai ƙasa a guiwa ba baya
n ta tirke TAIMIYYAH taji yadda sukai da Umma,taje tai mata wankin babban bargo,TAIMIYYAH sam bata damu da zuwa Lagos wajen Abie ba,domin a shekaran da ta shiga FCE a wannan shekaran ne Abie ya samu canjin wajen aiki aka maida shi Lagos,can Port-authority
a kuma babban matsayi aka kai shi wajen,sai ya
ɗ
auke Samha daga Kaduna suka koma Lagos
ɗ
in da zama,a lokacin an haifan ma TAIMIYYAH qanni biyu duk mata Raudha da Maryam da ake kira da Nahar,yaran sun shiga ran TAIMIYYAH amma rashin samun fuska a wajen Umm
ie matar Abie
ɗ
in yasa sam bata jin da
ɗ
in zuwa wajensu ko ta samu hutu,ta gwammace tai zamanta da Iya duk sanda su suka zo sai ta ga qanninta wanda suma suke tsananin son ta,sabida yadda take jansu a jiki idan sunzo garin,sau
ɗ
aya ta ta
ɓ
a zuwa Lagos ta ga
inda su Abie
ɗ
in suke,tai Sati biyu Iya ta matsa akan a dawo da ita,dama Abie
ɗ
in tabi a jirgi lokacin da zai koma,da zata dawo ma a jirgin ya ha
ɗ
o ta da wani abokin aikin sa da zai zo Zaria,tun daga lokacin bata kuma zuwa ba har ta kammala karatun NCE
ɗ
in
ta baki
ɗ
aya,ita kuma Zuhurah ta kammala Diploma da tayi a ABU Congo inda ta karanci Public Administration.Lokacin da Yah Sadeeq ya ga sun kammala karatun ne,ya fallasawa TAIMIYYAH sirrin zuciyansa akanta,amma sai TAIMIYYAN ta nuna masa rashin yiyuwan abin
da yake muradi,ba ƙaramin ƙiyayya Umma take mata ba,TAIMIYYAN
Duk da kasancewanta nakasashshiya hakan bai hanata cika burinta na samun ingantaccen ilimi ba,matsi da ƙuncin rayuwa tare da gorin halitta da take fuskanta daga ahalinta su Zuhuran,duka bai ra
unata zuciyan TAIMIYYAN ba bare har taji cewa ita
ɗ
in kasashshiyace har ta kasa maida hankali akan karatun ta.Abu
ɗ
aya ta sawa ranta shine Allah shi ke halittan bawa ta yadda duk yaso ya gansa,ta kuma sawa zuciyanta cewa nakasan halittan bawa baya tashi ab
anza domin ubangiji yai mata baiwa da tarin ni'imomi cikin rayuwanta.Wanda a yanzu ne take sake ganin cewa lokaci yayi da zata bi shawarwarin Iya wajen dake zuciyanta,ta nuna ma su Zuhuran cewa a yanzu duk wani gori da cin fuskansu ya daina
damunta,zata ma
ida hankali wajen inganta rayuwanta da ilimi ta kowani fanni,domin tana sha'awan takai wani matakin da zata dogara da kanta har ta tallafi nakasassu irin ta,wa
ɗ
anda basu da gata tunda ita Alhamdulillah cikin gata da kyakykyawan rayuwa ta tsinci kanta .
_
To masu karatu mun ji miye asalin TAIMIYYAH da yadda ta taso
,yanzu
labarin zai fara inda zamu ji cikakken ya rayuwan TAIMIYYAN zai cigaba da kasancewa da ƴan uwan ta su Zuhurah? shin burikan ta zasu cika,wani me rabon ne zai yi nasaran shi ga zuciyan TAIMI
YYAN har ya cire mata duk wani tsoro da shakku da take ji akan aure,gurgun ne
ɗ
an uwanta zata samu kaman yadda su Umma ke fa
ɗ
i,ko kuma wani ne na daban ubangiji zai jefo shi cikin rayuwanta? Duka zaku ji amsoshin idan kun cigaba da bibiyan alqalamin Ɗansab
on
,_
Assalamu alaikum! My peoples duka anan na kawo ƙarshen free pages da zan iya baku
,ga
duk wacce take buƙatan karanta cigaban labarin TAIMIYYAH sai ki biya ku
ɗ
in ki ta wannan asusun kai tsaye kamar haka
👇🏻
Zaki tura 500 kacal ta wannan account
ɗ
i
n 0504192664 Aisha Ibrahim Dansabo GTbank
,sai
ki turo da shaidan biyan ki ta wannan layin 08167768704.
Masu turo Credit zaku turo ta katin MTN
na
500 ta wannan layin 08167768704 shaidan biyanku ma ta layin zaku tura.
Masu Account da Arewa Books ga yadda
zaku sayi littafi
👇🏻
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/book?id=620032232dff83519bbad5a3
*DANNA LINK DIN NAN KASHA KARATU
👆🏽👆🏽👆🏽
*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*
👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin
saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A
inda (Enter your amount) za'a saka kudin da
akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi
a
ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Tran
sfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din,
amman
bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
*Bank Transfer* - kamar yadda akwai bayani a
sama
da kuma account number ArewaBooks.
_Account No_ - *1220077999*
_Acc
ount Name_ - *Arewa Books Publishers*
_Bank_ - *Zenith Bank*
Bayan anyi Transfer dinne sai a cike wannan Form din:
Amount Paid: - Nawa aka tura?
Name used for transfer: - sunan da aka saka wajan turowa
Transferred time: - lokacin da aka turo
Name
of bank: - sunan bankin da aka turo dashi
Deposit date: - ranar da aka turo
Sai ayi SUBMIT.
*Airtime Transfer* - muna bada shawaran ayi amfani da *Debit Card* kokuma *Bank Transfer* akan *Airtime Transfer
* ,
amma idan yakama babu mafita saishi tau muna
amsar:
MTN,
9Mobile
Glo
Airtel
Amma kamar yadda akayi rubutu a sama afara tuntubar ArewaBooks a WhatsApp domin akwai percent da ake cirewa na
canji(
convert) kafin kudinka yashiga Balance.
Wannan shine bayanan.
[7/24, 4:55 PM] Ayshat Dansabo
😘
: *TAIMIYY
AH*❤
️
©
️
Ayshat Ɗansabo Lemu ✍
🏻
*Page 12 to13*
*CIGABAN LABARI.*
________Kaman yadda TAIMIYYAH ta sanar da Baba Sani ran Monday za ta yin Registration,hakan ya kasance misalin ƙarfe Sha biyu da rabi na rana,ta shirya cikin Riga da zani na tamfar
Holland.Ɗinkin yai mata
ɗ
as a jiki duk da babu kwalliya akan fuskanta ta yi kyau matuƙa,manyan idanunta farare tas masu wani irin turuwan baƙin ƙwayan ciki sai haskawa su ke da ƙyallin baƙin kwalli da ta zizarawa idanun.Ta
ɗ
akko gogaggen Hijab
ɗ
inta kalan
Milk wanda ya shiga da atamfar jikinta ta sanya.Wayanta ta
ɗ
auka don neman layin Zuhurah ta ji ko ta amsa ku
ɗ
in Form
ɗ
in kafin Baba Sani yadda yace Zuhuran ta tuna masa.Wayan na fara ringing ta koma ta jinjina da jikin gadon da take zaune,ba za ta iya cewa
yaushe rabon ta da
ɗ
aga waya ta kira layin Xuhuran ba,asalima ta
ɗ
auki numbern su awayan Yah Sadeeq ne ko don watarana,kada wani abu ya sameka aso kiran layin ƴan uwanka na kusa ka ce ba ka da shi.Ba don haka ba ba ta ga anfanin ma aje number
ɗ
insu cikin
wayanba,sai ko irin wannan ranan wanda sam ba ta son shiga Sasan na su ne bare wani cin fuskan ya biyo baya,tunaninta ya katse ne a lokacin da muryan Zuhuran ya ratsa kunnuwanta,daga yadda ta amsa call
ɗ
in TAIMIYYAH ta gane ba ta da number
ɗ
inta ba ta san
waye ya kirata ba.Sabida yadda ta wani lanƙwasa murya wajen fa
ɗ
in "Hello!" TAIMIYYAH da murmushi ya kwace mata ta amsa da fa
ɗ
in "Salam Zuhurah TAIMIYYAH ce
,kin
amsa ku
ɗ
in form
ɗ
inne mu wuce tare? Don ni yanzu zan wuce shi ne na ce bari in kira ki inj......
"
Kafin ma TAIMIYYAH ta kai ƙarshen maganan ta ji
ɗ
in
ɗ
in
ɗ
in...!Zuhurah ta kashe wayan,hakan yasa TAIMIYYAH bin wayanta da kallo tana ta
ɓ
e baki,ko ka
ɗ
an abin bai ba ta haushi ba don a ganin ta Zuhurah kan ta taiwa ba ita ba,Skull
ɗ
in ma in ba ta yi ba duk
don kanta tunda ita dai ta sa ka kanta kuma za ta yin ko da Zuhuran ko ba bu,don haka sai kawai ta miƙe tana dafa ƙafanta ta fara takawa,ta isa wajen da take rataye jakunanta ta ciro wata ƙaramar jakan LV.Ta bu
ɗ
e ta cilla wayanta ciki,bayan ta tabbatar duk
ku
ɗ
a
ɗ
en da za tai anfani da su suna ciki.Wajen Drawern Bed-side na gado ta nufa ta bu
ɗ
e tana janyo ledan Sweet da na Dabino ma su kyau da ba ta rabo da ajewa sabida yawan bada sadaka da ta ke yi,ta
ɗ
iba ta watsa a jaka tana mai da Drawern ta rufe,ko da ta
fito Ladi ta samu a falon,suka gaisa da TAIMIYYAH sannan ta wuce Ladi ta isa
ɗ
akin Iya.A kwance ta samu Iyan ba ta jin da
ɗ
i sosai wai kanta na ciwo ta sha magani shine ta
ɗ
an kwanta,tai mata sannu da sanar da ita zata yin Registration
ɗ
in ta dawo.Iya tai
mata fatan dawowa lafiya daga haka TAIMIYYAN ta fito daga
ɗ
akin,tana takawa a hankali cikin yanayin tafiyanta da sai ta dafe ƙafanta me lalura.Wanda yanayin tafiyan na ta bai hana a ga ne irin nutsuwan da ke tattare da ita ba,sannu-sannu ta ke takowa layin
nasu idan ta ha
ɗ
u da wanda ta sani sai ta tsaya su gaisa,a haka har ta iso bakin titi inda xa ta tari Napep ya ƙarasa da ita can gaban Congo ka
ɗ
an.Inda nan ne wajen Computer Training Center
ɗ
in yake,bata wani jima sosai ba a wajen ta gama abinda zatai ta
fito wajen.Da ƙafanta ta dinga takawa tana miƙe titi,har sai da tayi tafiya me
ɗ
an nisa kafin ta tsaida Napep ta hau,ita ka
ɗ
ai ya
ɗ
auka tunda har ƙofar gida take buƙatan ya kaita.Ku
ɗ
in da ya ambata lokacin da su ka iso ƙofar gate
ɗ
in shiga gidan ta zuge ja
ka ta ciro masa,har zata shiga gida ta hango wasu yaran almajirai biyu zasu wuce ta tsaida su.Ta ba su sadakan Sweet da Dabino,har da raguwan canjin da ke jakanta ƴan goma goma ta ba su,su ka amsa su na godia ita kuma ta nufi ƙofan shiga gate
ɗ
in gidan ta
tura ta shige,zuciyanta na tuno mata da Baba Megadi wanda Umma ce tai maƙarƙashiyan da Baba Sani ya kore sa ga shi har yanzu ba'a samo wani Sabon Megadin ba,har ta isa Sasan Iya bata ha
ɗ
u da kowa a Compound
ɗ
in gidan ba,hakan kuma ba ƙaramin da
ɗ
i yai mata
ba,tana isa ƙofan shiga falon na su ta fara jiyo muryan Maryam Salis.
Lokacin da ta sanya kanta cikin falon bayan Iya ta amsa sallaman da tayi
,idanunta
akan Maryam
ɗ
in ya fara sauka.Ta saki wani irin murmushi tana ƙarawa takunta sauri,cike da murnan ganin
Maryam
ɗ
in ta fara fa
ɗ
in "Lallai ne Maryama kin iya bazata,shi ne jiya da mu ke magana a chart ba ki sanar da ni zaki zo ba."
Ta ƙare maganan lokacin da ta ke isa kujeran da Maryam
ɗ
in ta ke zaune.Maryaman ta saki murmushi itama tana fa
ɗ
in "TAIMIYYAH kena
n ai na fi so in miki bazatan tun da ke ba'a ganinki sai dai a Chart
ɗ
in
,ai
ban jima da shigowa ba Iya ke sanar min kin je ki dawo."
"Wallahi bari kawai wani Computer Training na shiga in gaya miki
,shine
na je yin Registration zuwa next week zan fara zuwa
."
Cewan TAIMIYYAH har lokacin murmushi yaƙi barin face
ɗ
inta
,ta
waiwaya wajen Iya tana fa
ɗ
in "Iya na dawo,ya ciwan kan na ki ina fata dai ya kama gabansa?"
Iya ta murmusa tana fa
ɗ
in "Ya kama gabansa kam Alhamdulillah.Na ga ai kin yi saurin dawowa da har
na ce ko za ta kira wayanki
,tace
a barki dai muna
ɗ
an ta
ɓ
a hira kin ga gashi har kin dawo
ɗ
in."
Iya tayi maganan tana tashi don komawa
ɗ
aki
,ganin
hakan yasa TAIMIYYAH miƙewa tana cewa Maryam "Mu je
ɗ
aki Besty,gaskiya yau kin biya ni na ji da
ɗ
i sosai da w
annan ziyara."
Maryam ta saki murmushi tana biye da bayan TAIMIYYAN har zuwa
ɗ
akin ta,Hijab kawai TAIMIYYAH ta cire ta aje jakanta ta fito zuwa Kitchen don kawowa Maryam wani abu.Duk da ta ga Iya ma tasa Ladi aje ma Maryam
ɗ
in ruwa da lemu,amma ita tana d
a raguwan Samosa a Fridge shiyasa zata soya mata kafin Ladin ta gama abincin Lunch.Cikin minti goma ta gama soya Samosan ta juye shi a kyakykyawan mazubi,ta ƙara
ɗ
aukan ruwa da lemu ta
ɗ
aura a madaidaicin Tray ta nufo
ɗ
akin.Maryam ce tayi saurin tashi tana
amsan Tray
ɗ
in a hannun TAIMIYYAH tana fa
ɗ
in "Haba qawata shine ba zaki kirani in
ɗ
akko ba."
Ta aje Tray
ɗ
in daga saman gadon,idanunta akan TAIMIYYAH da ta saki dariya tana fa
ɗ
in "Haba dai zan iya ai, ba gashi na kawo lafiya ba,ke ni fa abubuwa da yawa b
a na jin wahalan yin su,amma ku sai kuita ganin kaman ajigace nake yi ko?"
Ta ƙare maganan cikin low voice
,manyan
idanunta akan Maryama da ta saki murmushi me fa
ɗ
i,kafin ta furta "Wallahi ni haka na ke gani TAIMIYYAH,gaskiya kina da ƙoƙari sosai kam da so
n aiki."
Daga haka suka kamo hiran Skull
,Maryam
ɗ
in na mitan yadda har yanzu babu wani labari game da janye yajin aiki,bare su samu su amsa Result ma susan madafa.Daga hiran Skull aka koma na auren Murja wacce aka sanyawa ranan aure watanni uku masu zuwa.
TAIMIYYAH ce ta dubi Maryam tana dariyan tsokana take fa
ɗ
in "Mu na gama shan bikin Murja sai kuma naki Besty,ni ba ki gaya min yanzu waye gwanin ba,tunda kin rabu da Sudais."
Harara Maryama ta zuba mata tana fa
ɗ
in "Ko kuma sai ke ba,wai TAIMIYYAH ba za ki
fito da miji mu aurar da ke ba,duk irin samarin da ke tare ki a hanya,ba ki sauraransu kar dai kice har yanzu baki kula kowa?"
"Bana kula su
ɗ
in
,kuma
ban jin zan ma fara kula sun ba,samarin da ke tare ka a titi dama na arziƙi ne Maryam? Ai duk me son ka
ya biyoka gidan ubanka ne ya gabatar da kansa
,ke
ni fa babu wani maganan aure a lassafina,inba gurgu iri na zan samu ba babu wani Namijin da zai ce yana so na in yarda da shi,ku dai lafiyayyu wanda ba ku da Nakasan da za'a goranta muku don Allah kuyi ku fi
to da Mazajen mu sha biki."
TAIMIYYAH ta ƙare maganan tana dariyan hararan da Maryam ke faman zabga mata
,kafin
Maryam
ɗ
in ta furta "Okey! Za ki ja da ikon Allah kenan?Don ya jarabceki a hakan shine zaki ce ke ce za ki za
ɓ
i abinda zai dace da ke ba shi zai
miki za
ɓ
in abinda yafi dacewa bako?Kina bani mamaki TAIMIYYAH don wa
ɗ
ancan shashashan suna miki gori shine ki ke ganin kowa ma goranta miki zaiyi?To bari ki ji tun wuri ki cire wannan shirmen a ranki,Allah na tuba ke har wani Nakasa ma ki kai,ga guragu na
n da ko tafiya ba sa yi sun kuma yi aure sun haihu.Kuma duk acikin wanda na sani kar ki
ɗ
auka guragu suka aura,wallahi lafiyayyun maza suka aura don haka kar ki ja da Allah,ke dai ki bar masa za
ɓ
i shi ka
ɗ
ai yasan wanda zai za
ɓ
a miki in lokaci yayi,mu dai k
awai muyi addu'a Allah yai mana za
ɓ
i mafi alkhairy,Ke
ɗ
in ma da akaiwa baiwan da mu masu ƙafafun qalau ma bamu sama ba,ko a kyawunki da cikar halitta aka tsaya TAIMIYYAH ke
ɗ
in matar manya ce sosai a hakan wallahi,bare azo
ɓ
angaren karatu wannan Brain
ɗ
in
naki ba dama ne,wallahi ki godewa Allah."
Maryam ta ƙare maganan idanunta akan TAIMIYYAH da ke sakin murmushi
,kafin
TAIMIYYAN ta amsa da"Nagode masa Maryama ina kuma ƙara gode masa,Allah yai mana za
ɓ
i ni bawai ina ja da Allah bane,bazaki gane me nake ji b
ane araina a duk sanda aka min gori ko aka kirani da kalmar gurguwa,amma bakomi a rufe wannan babin a
ɗ
akko wani kawai."
Yadda tayi maganan cikin wani narke murya
,yasa
Maryama dubanta wani abu na motsa zuciyanta,tana mamakin yadda TAIMIYYAH ta iya shagwa
ɓ
a me motsa zuciyan har mata ƴan uwanta,bare kuma namiji idan tana masa wannan narkewan ai tuni zata gama