/>
in,wacce ta ƙariso ta zube gaban Iya tana kwasan gaisuwa,Iya ta amsa da fara'a tana
fa
ɗ
in "Maraba da Lauratu saukan yaushe,ya mutanan can Yoben ina fata duk iyayen na ku nanan lafiya ko?"
Laurat tayi murmushi tana fa
ɗ
in "Lafiya Iya duk sunce a gaida ku,wallahi jiya na zo naso shigowa sai dare yayi ga gajiyan zaman mota,shine sai yanzu n
ace bari in shigo in miƙo gaisuwa,ya TAIMIYYAH hala bata nan ne ?" Laurat ta ƙare maganan da tambayan Iya
,Iya
ta murmusa tana gyara zaman glass
ɗ
in da take anfani dashi idan zatai karatu sabida ƙara ƙarfin gani,ta amsa da fa
ɗ
in "Tana nan ta ƙule a
ɗ
aki tan
a karatu hala ko ana faman danne-dannen waya da bakwa gajiya ku yara." Laurat ta saki murmushi tana fa
ɗ
in "Allah sarki to bari in shiga daga ciki mu gaisa ankwana biyu ba'a ha
ɗ
u ba."
"Hakane kam ƴarnan shiga ku gaisa ai kin kyauta da kika taho zumunci."
Cewan Iya tana bin bayan Laurat
ɗ
in da kallo,wacce ta nufi ƙofan shiga falo,Iya na yaba nutsuwan Laurat
ɗ
in da hankalinta,wacce har Iyan ke ji Laurat
ɗ
in tafi kwanta mata arai ma akan Surukan nata Umma,da sallama Laurat ta shigo falon Iya tana sake
ɗ
aga mu
rya da kiran sunan TAIMIYYAH,ita ko TAIMIYYAH na can daga cikin
ɗ
akinta tayi
ɗ
ai-
ɗ
ai suna kwasan Vid call da qanninta su Nahar,tana ta biye musu suna bata labarin Lagos da irin wajajen da ake kaisu na shaƙatawa duk Weekend,can sama-sama take ji kaman ana k
iran sunanta hakan yasa tai sallama da su Nahar tana cewa zata kira su later,ta aje wayan tana miƙewa ta sauko daga Bed
ɗ
in,tana sanye ne da wani gown me kyau na Material da akaima
ɗ
inkin da ya amshi jikinta sosai,ta dafa ƙafanta tana takowa zuwa falo,idan
unta ya sauka akan Laurat da ke
zaune daga hannun kujera,ai da hanzari TAIMIYYAH ta ƙariso cikin falon,tana fa
ɗ
in "Laaah! Anty Laurat ce yau a gari
,sannu
da zuwa saukan yaushe Anty?"
Laurat ta saki murmushi ta kasa
ɗ
auke idanunta daga kan TAIMIYYAH
,tana
g
anin yadda TAIMIYYAN tai wani girma kyawunta ya ninka na da,domin a ƙallah zai kai shekaru uku rabonta da ganinta,har TAIMIYYAH ta ƙariso kusa da ita idanunta na kanta,tana jinjina baiwa da ƙudiran ubangiji wanda ya ƙagi wannan kyakykyawan halitta,hannu ta
miƙawa TAIMIYYAN suka cafke Laurat
ɗ
in na fa
ɗ
in "Wow! TAIMIYYAH haka kika koma wata Big Gal
,kinga
yadda kika sake zama wata ha
ɗ
a
ɗɗ
iya ta musamman gaskiya ke
ɗ
in matan manyace,Allah ka
ɗ
ai yasan meyasa ya
ɗ
an tauyeki ka
ɗ
an."
TAIMIYYAH ta saki murmushi tana
fa
ɗ
in "Anty kenan
ina
yini kin zo lafiya?"
Laurat ta amsa da "Lafiya lau Zaynab ya bayan rabuwa."
"Alhamdulillah! Anty sannu da zuwa
,bari
a kawo miki ruwa ko."
Cewan TAIMIYYAH tana yinƙurin miƙewa tsaye
,Laurat
tayi saurin dakatar da ita da fa
ɗ
in "Walla
hi zauna abinki bana jin ƙishi,tun jiya fa na shigo garin nanne bansamu shigowa ba sai yanzu,ya karatu ana ta strike kuma Allah dai ya kawo ƙarshensa,ko da yike Zuhurah tace duk kun gama sai jiran a koma ku
ɗ
aura daga inda kuka tsaya,tuh Allah ya taimaka i
n kuma Allah ya kawo miji sai mu sha biki kawai ba."
Yadda Laurat
ɗ
in ta kai ƙarshen maganan yasa TAIMIYYAH sakin dariya kawai,ba tare da tace komi ba Laurat
ɗ
in da yake gwanar iya hirace,ita ke ta janyo zance har TAIMIYYAH ta sake suna ta hira,sai kusan
biyar ta bar Sasan Iyan tana cewa TAIMIYYAH zuwa anjima don Allah ta shiga can Sasan ayi hira,domin ita har ga Allah ƙaunar TAIMIYYAN take ji da zuciya
ɗ
aya,dariya kawai TAIMIYYAH tayi don tasan Iya ma bazata bari ba,uwa uba ita kanta ma bazata shigan ba,d
on tasan ƙarshenta da
ɓ
acin rai zata fito Sasan,ita ko a yanzu babu abinda take tattali irin farin cikinta,shiyasa gaba
ɗ
aya ta
ɗ
auki duk wata soyayya da takewa su Zuhuran da qawazucin su ta adana shi can ƙasan zuciyanta,babu abinda take so da ƙauna da bas
hi muhimmanci a yanzu irin karatu,ga kuma wayanta da ke
ɗ
ebe mata kewa tana karance-karancenta masu muhimmanci da take ƙaruwa dasu,ga groups na karatuttukan manyan malamai da ake turowa suna sake wayar da kanta da samun tarin ilimi,shiyasa ko ka
ɗ
an yanzu z
aman ka
ɗ
aici baya damunta,ko da Anty Laurat
ɗ
in ta tafi ma
ɗ
aki ta koma ta kunna karatun Qur'ani cikin suran da zata kai hadda sati me zuwa,tana saurara har akai kiran sallan magriba,sannan ta kashe karatun da yike tana period ba sallan zatai ba kawai sai
ta fito zuwa Kitchen,tana jin sha'awan cin wainan fulawa ko
Pancakes,don ita idan tana al'adah komawa take kaman wata me yaron ciki,bata iya cin abinci sosai sai kwa
ɗ
ayi kala-kala, bu
ɗ
e can rufe can tana tunanin me xata ƙaƙala tayi,har dai zuciyanta ya tsa
yu akan yin wainan fulawan,hakan yasa ta
ɗ
ebo fulawan ta tanka
ɗ
e ta jajjaga tarugu da albasa ka
ɗ
an,ha
ɗ
i da yanka albasa me dama ta zuba a kwa
ɓ
in,ta fasa egg guda biyu ta zuba spices da maggi ta motsa sosai,sannan ta
ɗ
aura nonstick pan
ɗ
inta a wuta,manja ta
zuba me bala'in kyau irin wanda ake kawowa Iya daga Lagos,nan da nan qamshi ya fara tashi na suyan wainan fulawan,already tana da dakakken yajin da take dakawa da kanta tana ajewa,don ita Iya bata cin yaji sam TAIMIYYAN ma da take so kullum cikin yi mata
fa
ɗ
a Iya take,qamshi ne ya ishi Iya da ke zaune a falo ta
ɗ
aga murya tana fa
ɗ
in "Wai ni kam me kike soyawa ne haka TAIMIYYAH?"
TAIMIYYAH da ta gama arranging wainan fulawan cikin plate ta wani zubo yaji daga gefe
,sai
qamshi ke tashi ta fito hannunta riƙe
da plate
ɗ
in,
ɗ
aya hannun na dafe da ƙafatan tana takowa har zuwa cikin falon,sai lokacin ta saki murmushi tana duban Iya take fa
ɗ
in "Iya wainar fulawa ce fa kawai na
ɗ
an soya,in matso mu ci ne tare na ga cewa kike ke bata dame ki."
TAIMIYYAH tayi maganan
tana sakin dariya
,ganin
irin hararan da Iya ke aiko mata,kafin Iyan ta furta "To sai dai naci wannan irin qamshi haka,wallahi raina ya biya maza matso da shi ince ko
ɗ
aya ne,ai da ne dai nake cewa bata dameni ba,amma banda yanzu da kika
ɗ
an
ɗ
ana min irin wa
nnan ha
ɗ
in da
ɗ
in da kike masa." TAIMIYYAH tana dariya ta ƙarisa gaban Iya suka fara ci tare,Iya me cewa zata ci
ɗ
aya sai ga shi ta tada guda uku tana faman santi,me TAIMIYYAH xatayi inba dariya ba,Ladi aka rage ma guda biyu TAIMIYYAN ta fita kai mata
ɗ
akin
ta,ita kuma Iya ta shige
ɗ
aki don gabatar da Sallan isha'i,TAIMIYYAH
ɗ
aki itama ta shige bayan ta dawo kaima Ladi wainan fulawan,ta
ɗ
auki wayanta tana turawa Abie saƙon Text Message akan tana son ya siya mata sabuwan Laptop,amma samfurin Apple take so,can
zuwa anjima ka
ɗ
an kawai taji alert ya shigo wayanta na ku
ɗ
i masu kauri,sai kawai ta shiga kiran line
ɗ
insa,buga biyu ya
ɗ
aga da yake vedio call ta kira,yana
ɗ
agawa idanunsa suka sauka akan ƴar nasa da yake matuƙar jinta cikin zuciyansa,domin duk idan ya
ɗ
aura idanunsa akanta Zaynab
ɗ
insa yake gani,wata ƙwayan mace guda
ɗ
aya da bazai ta
ɓ
a iya ha
ɗ
a soyayyanta dana kowace
ɗ
iya mace ba "I miss u Abie ka rabu da shigowa Zaria." Muryan TAIMIYYAH ya shiga kunnuwansa
,ya
sauke numfashi me sanyi yana duban
ɗ
an ƙaram
in bakinta da ya iya shagwa
ɓ
a,ya saki murmushi sosai yana fa
ɗ
in "Miss u too Zayab,na ga saƙon ki ina fata kinji alert?"
Yayi maganan idanunsa akanta
,ta
sake narke masa da shagwa
ɓ
a tana fa
ɗ
in "Eh Abie naji nagode,Allah ƙara bu
ɗ
i yasa kafi haka, idan Yah Sa
deeq ya dawo shi kawai zan baiwa ku
ɗ
in ya siyo min."
"Hakan yayi Daughter ina Iyan taki take
,hope
duk kuna lafiya zan shigo garin zuwa next week insha Allah,har kin fara zuwa Cimputer skull
ɗ
in kenan?"
TAIMIYYAH da ke sauraran Abie
ɗ
in amma bata kalli fa
ce
ɗ
insa ba ta furta "Lafiya lau Abie Iya tana sallah ne
,skull
kuma sai monday xa'a fara ina so ne kafin afara na mallaki Computern yadda duk abinda aka koya mana zan zo in sake gwadawa a nawa."
"Gud gal!
to
Allah ya taimaka ki gaida Iya ai munyi waya
ɗ
az
u bye zan amsa wani call."
Daga haka yai cuting call
ɗ
in,TAIMIYYAH ta sauke ajiyan zuciya tana jin ƙaunar Abie
ɗ
in me girma a cikin xuciyanta,duk da basu da shaƙuwa me zurfi tsakaninta da shi,amma ita da kanta ta san yana son ta sosai domin idanunsa basa
iya
ɓ
oye hakan,wanda Iya tasha gaya mata cewa Soyayyar da yakewa Mamanta dole ya shafeta don yayi mata wani irin so me wuyan misaltawa,ashe rayuwansu bazai yi tsayi tare da juna ba,ta lumshe idanunta tana jin inama ta taso tare da wannan uwa nata,sai dai k
o ka
ɗ
an bata maraici don bata ma san da
ɗ
inta ba tunda bata rayu da ita ba,Iya itace ta taso ta gani a matsayin uwarta,sai dai har kullum Iya ta kwaso pic
ɗ
in Maman nata tana jimawa riƙe da shi,tana kallon tsantsan kaman da suke da juna,hatta a wayanta tayi
snaping copys
ɗ
in hotunan marigayiyan da yawa,ta adana lokaci zuwa lokaci takan shiga folder
ɗ
in tai ta kallon kyakykyawan fuskan mahaifiyan nata,to a yanzu ma da son ganin pic
ɗ
in ya motsa take ta shiga ta danno pics
ɗ
in tana gani
ɗ
aya bayan
ɗ
aya.
______
___
*9:40pm*
A.Maleek Ado ne zaune daga cikin falon da ke upstairs,yayi zaman dirshan don cin tuwan Semo da ya sanar da Suhailah yana so,daga gefensa Suhailan ce zaune sanye da wani pencil skat da Riga me siririn hannu,sosai kayan sukai mata kyau ƙirjin
ta ya fito sosai ta saman rigan,idanunta har lokacin basu gama wartsakewa daga uban kukan da ta sha a yau
ɗ
in ba,loman farko da ya kai bakinsa ya tauna ya ha
ɗ
iye,ya aje spoon
ɗ
in manyan idanunsa ya sauke akan Suhailah,yana fa
ɗ
in "Ɗauke min wannan abincin d
aga gabana please!"
Yadda yai maganan muryansa na bayyana
ɓ
acin ransa a fili
,yasa
Suhailah dubansa a razane,ya cigaba da furta "Mena fa
ɗ
i Suhailah tun a gidan Hajjah game da yin wannan abincin? Amma sabida ban isa ba sai da kika baiwa bayinki suka yi sabi
da ki nuna min iyakata ko?"
Yayi maganan a mugun fusace yana miƙewa ya nufi
ɗ
akinsa,ya bar Suhailah da baki sake gaba
ɗ
aya ta rasama abin cewa,bata san meyasa yake iya bambamce girkin da tayi dana masu aiki ba,duk da cewa Ameena da take gani ƙwararriyace
ita ta saka tayi masa,amma gashi sai da ya gane
ɗ
in,ta lumshe idanunta tana jin babu da
ɗ
i,dama ya lafiyan giwa ita me laifi ce gashi ta sake
ɗ
aura wani laifin,jikinta a sanyaye ta miƙe ta nufi
ɗ
akinsa,sai dai tana shirin shiga shi kuma ya fito,hannunsa ri
ƙ
e da mukullin mota ya sauya kaya zuwa wasu Riga da Wando na Gucci,saura ka
ɗ
an su gwabza karo Suhailah tayi saurin ja baya tana duban fuskansa da babu annuri take fa
ɗ
in "Don Allah kayi haƙury Sweet wallahi kaina ne ya dinga ciwo dana dawo,shiyasa na kasa y
i da kaina gudun karka dawo kuma ka tadda ba'a yi ba yasa nace Ameena tayi,don Al......"
"Alright!
yayi
kyau."
A.Maleek
ɗ
in da ya katseta ya furta,yana ra
ɓ
ata zai wucewansa tayi saurin shan gabansa tare da riƙo rigansa,wani mugun kallo yai mata yana zare
hannunta daga jikinsa,ya wuce da sauri zuwa Stairs da bibbiyu ya dinga ha
ɗ
a steps
ɗ
in benan har ya sauka ƙasa,da kansa yake driving ya bar gidan megadi na
ɗ
aga masa hannu da fatan dawowa lafiya,Apple white ya nufa yayi Ordern wani irin Tea nasu me da
ɗ
i ha
ɗ
i da Snacks,bai tsaya ci anan ba akai masa take away ya fito zuwa mota,ya sake isa wani wajen sai da ƙoda ya siya sannan ya wuto gida lokacin da agogo ke buga sha
ɗ
aya har da mintuna biyu,nan falon ƙasa ya zauna yaci komi iya yadda xai iya ci,yana cikin ƙ
arisa shanye tea
ɗ
insa Suhailah ta sakko,tana sanye cikin kayan bacci Riga da wando da suka fidda suranta,gaba
ɗ
aya qamshinta ya cika wajen lokacin da ta iso,amma kallo
ɗ
aya yai mata ya
ɗ
auke kai ita kuma ta zauna idanunta na kansa bayan ta gama kallon yad
da ya barbaje packs
ɗ
in da aka zuba masa komi ciki,cikin wani irin salo na bada haƙury ta bu
ɗ
e baki zatai magana,yayi saurin
ɗ
aga mata hannu,yana tashi tsam ya bar mata falon gaba
ɗ
aya ya haura zuwa sama,murzawa
ɗ
akinsa key yayi don bayama buƙatan damu bar
e ya saurari ban haƙurinta,sabida tana sake fusata zuciyansa ne sosai,ya da
ɗ
e yana gayawa kansa abubuwa da yawa da yake shayewa daga gareta tana cin albarkacin Hajjah ne,da kuma ƙarfin zumuncin da ke tsakaninsa da ita,uwa uba Soyayyan da Inna Kareeman ta g
wada masa,wato mahaifiyan Suhailan yana sake taka rawa wajen danne zafin zuciyansa akan Suhailah,amma baya ji idan aka cigaba da tafiya a yadda Suhailah take masa yanzu baza'a samu matsalaba,don sosai take son ƙure duk wani haƙurinsa da kauda kan da yake y
i a wasu lamuran,yana ji tana faman nocking yai biris da ita,sai ma wayoyinsa da ya janyo ya kashe su baki
ɗ
aya,dama baya kwana da waya a kunne sam,har bacci ya
ɗ
auke sa bayan ya kwanta baisan yadda ta ƙare tsaye abakin ƙofar
ɗ
akin nasa ba.........✍
🏻
Littafin TAIMIYYAH paid book ne da zai zo akan 500 naira only,ga masu buƙatan yin payment zakui min magana ta wannan number
ɗ
in 08167768704, ko kuma ku turo ku
ɗ
in ku kai tsaye ta wannan account
ɗ
in 0504192664 aisha ibrahim dansabo GTbank.*
*Sai ku tura
shaidan biyanku ta wannan line
ɗ
in 08167768704.*
_Masu account da Arewa books
,zaku
dinga siyan sabbin shafuka dalla-dalla akan farashi me sauƙi,ga yadda zaku siya pages a arewa books kamar haka_
👇🏻
https://arewabooks.com/chapter?id=62d29e11aa5f8f19b
c9621cb
*DANNA LINK DIN NAN KASHA KARATU
👆🏽👆🏽👆🏽
*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*
👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin
kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A
inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa ku
dinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi
a
ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din,
amman
bayakai
1hour za'a gansa a Balance.
#Ɗansabo
ce
#
[7/27, 10:38 AM] Ayshat Dansabo
😘
: *TAIMIYYAH*❤
️
©
️
Ayshat Ɗansabo Lemu ✍
🏻
*Page 20 to21*
*END OF THE FREE PAGES*
*To masu karatu a wannan page
ɗ
in Free pages ya zo ƙarshe.Don haka sai ku hanzarta biy
an 500
ɗ
inku don jin cigaban labarin
,domin
duk yadda zan gutsira muku ya labarin TAIMIYYAH yake ba za ku gane inda aka dosa ba har sai kun shiga cikin labarin tsindim sannan za ku gane inda tafiyan ya dosa.Don haka kar ku bari a barku a baya ku bi sahun ma
su rubdugun shiga Payment Group don jin ya labarin TAIMIYYAH zai kasance? Yah Maleek da Suhailah za su kwashe a gaba
,shin
da gaske zai iya sake auren wata mace don samun haihuwa,ko bazarana ce kawai yake? Duk za a warware muku zaren labarin a gaba.Ku
dai
k
awai ku biya ku shige cikin group don kwasan karatu.Saina ga ruwan ƙauna daga Fans
ɗ
ina*
😍
_______Washegary Suhailah da kanta ta tashi ta shiryawa A.Maleek Breakfast,sai dai cikin rashin sa'a A.Maleek
ɗ
in tun ƙarfe takwas ya bar gidan ba tare da sanin
Suhailan ba,sai da ta gama tsara kwalliya ta nufi
ɗ
akinsa ta tadda babu kowa ciki,sai
ɗ
akin da ya bari a hargitse duk kayan da yai anfani da su gasu nan zube bisa Bed
ɗ
in,waya ta
ɗ
auka ta kira shi zuciyanta na bugawa da ƙarin takaicin kanta da kanta,yana
ɗ
aga wayan sai ta nemi sanya masa kuka yayi saurin dakatar da ita,yana sanar da ita ya wuce Kaduna daga can kuma zai bi jirgi ya wuce Lagos,sai next week zai dawo bayan an rantsar da shi akan sabon muƙamin da aka bashi,wanda za'a rantsar dasu a Abuja sati
me zuwa, don haka ya bar mata garin tayi yadda take so,ai Suhailah bata san lokacin da ta rushe da kuka ba shi kuma yai cuting call
ɗ
in yana jan ƙaramin tsaki,zama tayi a
ɗ
akin taci kukanta ta more kafin ta fice ta koma zuwa nata
ɗ
akin,ta cigaba da neman l
ayin Zuby cikin sa'a bugu biyu Zubaidan ta
ɗ
auka,sai Suhailah ta sanya mata kuka,cikin nuna ki
ɗ
emewa Zubyn ke tambayan Suhailah abinda ke faruwa amma sai Suhailah ta shaida mata cewa zancen bana waya bane,don haka idan ta samu lokaci kawai ta zo gidan nata
akwai maganganu,daga haka sukai sallama Suhailah ta aje wayan,zuciyanta sam babu da
ɗ
i tana tsoran ace Maleek ya juya mata baya a dai-dai wannan lokacin,takaicin kanta na yadda take kasa binsa a yadda yake so na sake lullu
ɓ
e zuciyanta.
________
*Monday
,10:10am
.*
TAIMIYYAH ce tsaye daga bakin titin kwaltan shiga layinsu,sanye take da dogon Hijab kalan sararin samaniya,kaman yadda kalan Material
ɗ
in jikinta yake,Napep take jira don zuwa wajen Computer Training
ɗ
in da zasu fara a yau
ɗ
in,sai dai da alama
yau
ɗ
in za'ai wahalan abin hawa,ta sake kallan agogon da ke
ɗ
aure a tsintsiyar hannunta,ta ga lokaci na sake tafiya sai takaicin rashin barin Sani Drivern Iya ya kaita ya kamata,don ba yadda Iya ba tayi akan ta kira Sanin ba amma ta nuna tafi so ta dinga
zuwa da kanta,tsayuwan mintuna kusan goma ta ƙara bata samu abin hawanba gashi ita ba gwanar jurewa tsayuwa bace sabida laluran ƙafanta,wayanta take shirin cirowa a jaka ta kira Sanin ta ji idan yana kusa kawai yazo su wuce,sai dai tsayuwan wani me Napep a
gabanta yana fa
ɗ
in "Hajiya tafiya ne?" Shi ya katsewa TAIMIYYAH hanzari ta ciro hannunta daga cikin jakan tana gya
ɗ
a masa kanta
,kafin
ta furta "Eh tafiya ce,can gaban Congo ka
ɗ
an zaka kaini."
Ta ƙare maganan tana shiga cikin Napep
ɗ
in ta zauna,shi kuma
ya ja sukai gaba ko da suka isa sauka tayi ta nufi cikin wajen bayan ta biya shi ku
ɗ
insa,shi kuma yaja mashin
ɗ
insa yai gaba,Ƙarfe
ɗ
aya dai-dai suka tashi kaman yadda aka sanar dasu tsarin karatun,su shiga ten afito one ga mamakin TAIMIYYAH kuma suna da ya
wa sosai wanda suke karatun tare maza da mata,cikin wanda suka fito kusan a tare wata budurwace me yawan fara'a,baƙace sosai sai dai tana da kyau dai-dai misali,ta dubi TAIMIYYAH lokacin da suka gama fitowa daga cikin ajin
ɗ
aukan karatun,ta miƙa mata hannu
tana fa
ɗ
in "Salamu alaikum,sunana Zaynab Haroun." TAIMIYYAH itama sai ta miƙa mata nata hannun sukai musabaha
,da
murmushi a saman fuskarta take fa
ɗ
in "Sunana Zaynab Sameer."
"Wow!
nice
name Namcy,ina farin cikin ha
ɗ
uwa da takwarata." Cewan budurwan itama
murmushi kwance saman fuskanta,suka jero a tare da TAIMIYYAH har zuwa bakin titi,budurwan na ta
ɗ
an jan TAIMIYYAH da magana akan Programme
ɗ
in da zasuyi na Computer Training
ɗ
in,zuciyanta cike da tausayin yadda TAIMIYYAN ke tafiya,a zuciyanta take ayyana
mace har mace kyakykyawa da ita ga dirin jiki amma Allah ya jarbceta da nakasan ƙafa
ɗ
aya,ita dai TAIMIYYAH tana amsa mata jefi-jefi,suna tsaye tare har suka samu abin hawa,TAIMIYYAH ta shaida masa gyallesu zata nufa,yayin da itama Zaynab tace Gaskia ita t
a nufa,hakan yasa sukai sallama da juna TAIMIYYAH ta shiga ya wuce da ita.
Ta iso gida a gajiye sosai burinta bai wuce ta ganta a Sasan Iya ba,tayi wanka ta sawa cikin ta abinci don yinwu take ji sosai,a hankali take shigowa cikin Compound
ɗ
in gidan,bayan
ta tsaya sun gaisa da sabon megadin da Baba Sani ya kawo a shekaran jiya me suna Tukur,matashi ne kuma bamai nisan shekaru sosai ba don bazai wuce shekaru arba'in ba,tana cikin tafiya sai ji tayi ana kiran sunanta,sai ta dakata da tafiyan hannunta dai daf
e da ƙafanta me laluran,ta waiwaya baya idanunta na sauka akan Anty Laurat da ke tahowa daga Sasan su Zuhurah,sai TAIMIYYAH ta saki murmushi tana cigaba da tsayuwa har Anty Laurat
ɗ
in ta ƙariso wajen,tana furta "Daga ina ƴan mata da uwar ranannan?"
TAIMIY
YAH ta sake fa
ɗ
a
ɗ
a murmushinta tana sanar da Laurat
ɗ
in daga inda take
,Laurat
ta furta "Ayyah! Sannu da dowawa tuh
,ya
karatun hope ya fara da
ɗ
i?" Yadda
tai
maganan da zolaya yasa TAIMIYYAH sakin murmushi tana fa
ɗ
in "Anty Laurat kenan sai mu ce Alhamdulilla
h!"
Laurat itama ta saki dariya ka
ɗ
an tana fa
ɗ
in "Bari na barki ki ƙarisa daga ciki,nima wai na fito zan
ɗ
an je kasuwa ne akwai abinda zan nemo,zuwa anjima zan shigo ai yau ina so ki
ɗ
an gwada yin Doughnut irin wanda ki kai shekaranjiya
ɗ
innan,yayi da
ɗ
i i
na so na ga yadda kikai kwa
ɓ
in."
"Ok ba matsala Anty Laurat
,sai
kin shigo
ɗ
in bari in ƙarisa na gaji sosai." Cewan TAIMIYYAH daga haka kuma ta cigaba da takawa zuwa Sasan su inda tafi wayo,a falo ta tadda Iya tayi baƙuwa qawanta Hajiya
Sahura ne ta zo,da
alama tazo garin kenan sabida ta bar Zaria da da
ɗ
ewa,ta koma can Bauchi wajen Yayanta namiji da ya
ɗ
auke ta tun bayan rasuwan mijinta,TAIMIYYAH ta durƙusa har ƙasa ta gaida Hajiya Sahuran da ke mata sannu da zuwa,ta amsa da fara'a tana fa
ɗ
in "Sannu TAIMIYY
AU ai ina zuwa na tambayeki Iya tace kina wani makaranta na
fa
ɗ
in "Maraba da Lauratu saukan yaushe,ya mutanan can Yoben ina fata duk iyayen na ku nanan lafiya ko?"
Laurat tayi murmushi tana fa
ɗ
in "Lafiya Iya duk sunce a gaida ku,wallahi jiya na zo naso shigowa sai dare yayi ga gajiyan zaman mota,shine sai yanzu n
ace bari in shigo in miƙo gaisuwa,ya TAIMIYYAH hala bata nan ne ?" Laurat ta ƙare maganan da tambayan Iya
,Iya
ta murmusa tana gyara zaman glass
ɗ
in da take anfani dashi idan zatai karatu sabida ƙara ƙarfin gani,ta amsa da fa
ɗ
in "Tana nan ta ƙule a
ɗ
aki tan
a karatu hala ko ana faman danne-dannen waya da bakwa gajiya ku yara." Laurat ta saki murmushi tana fa
ɗ
in "Allah sarki to bari in shiga daga ciki mu gaisa ankwana biyu ba'a ha
ɗ
u ba."
"Hakane kam ƴarnan shiga ku gaisa ai kin kyauta da kika taho zumunci."
Cewan Iya tana bin bayan Laurat
ɗ
in da kallo,wacce ta nufi ƙofan shiga falo,Iya na yaba nutsuwan Laurat
ɗ
in da hankalinta,wacce har Iyan ke ji Laurat
ɗ
in tafi kwanta mata arai ma akan Surukan nata Umma,da sallama Laurat ta shigo falon Iya tana sake
ɗ
aga mu
rya da kiran sunan TAIMIYYAH,ita ko TAIMIYYAH na can daga cikin
ɗ
akinta tayi
ɗ
ai-
ɗ
ai suna kwasan Vid call da qanninta su Nahar,tana ta biye musu suna bata labarin Lagos da irin wajajen da ake kaisu na shaƙatawa duk Weekend,can sama-sama take ji kaman ana k
iran sunanta hakan yasa tai sallama da su Nahar tana cewa zata kira su later,ta aje wayan tana miƙewa ta sauko daga Bed
ɗ
in,tana sanye ne da wani gown me kyau na Material da akaima
ɗ
inkin da ya amshi jikinta sosai,ta dafa ƙafanta tana takowa zuwa falo,idan
unta ya sauka akan Laurat da ke
zaune daga hannun kujera,ai da hanzari TAIMIYYAH ta ƙariso cikin falon,tana fa
ɗ
in "Laaah! Anty Laurat ce yau a gari
,sannu
da zuwa saukan yaushe Anty?"
Laurat ta saki murmushi ta kasa
ɗ
auke idanunta daga kan TAIMIYYAH
,tana
g
anin yadda TAIMIYYAN tai wani girma kyawunta ya ninka na da,domin a ƙallah zai kai shekaru uku rabonta da ganinta,har TAIMIYYAH ta ƙariso kusa da ita idanunta na kanta,tana jinjina baiwa da ƙudiran ubangiji wanda ya ƙagi wannan kyakykyawan halitta,hannu ta
miƙawa TAIMIYYAN suka cafke Laurat
ɗ
in na fa
ɗ
in "Wow! TAIMIYYAH haka kika koma wata Big Gal
,kinga
yadda kika sake zama wata ha
ɗ
a
ɗɗ
iya ta musamman gaskiya ke
ɗ
in matan manyace,Allah ka
ɗ
ai yasan meyasa ya
ɗ
an tauyeki ka
ɗ
an."
TAIMIYYAH ta saki murmushi tana
fa
ɗ
in "Anty kenan
ina
yini kin zo lafiya?"
Laurat ta amsa da "Lafiya lau Zaynab ya bayan rabuwa."
"Alhamdulillah! Anty sannu da zuwa
,bari
a kawo miki ruwa ko."
Cewan TAIMIYYAH tana yinƙurin miƙewa tsaye
,Laurat
tayi saurin dakatar da ita da fa
ɗ
in "Walla
hi zauna abinki bana jin ƙishi,tun jiya fa na shigo garin nanne bansamu shigowa ba sai yanzu,ya karatu ana ta strike kuma Allah dai ya kawo ƙarshensa,ko da yike Zuhurah tace duk kun gama sai jiran a koma ku
ɗ
aura daga inda kuka tsaya,tuh Allah ya taimaka i
n kuma Allah ya kawo miji sai mu sha biki kawai ba."
Yadda Laurat
ɗ
in ta kai ƙarshen maganan yasa TAIMIYYAH sakin dariya kawai,ba tare da tace komi ba Laurat
ɗ
in da yake gwanar iya hirace,ita ke ta janyo zance har TAIMIYYAH ta sake suna ta hira,sai kusan
biyar ta bar Sasan Iyan tana cewa TAIMIYYAH zuwa anjima don Allah ta shiga can Sasan ayi hira,domin ita har ga Allah ƙaunar TAIMIYYAN take ji da zuciya
ɗ
aya,dariya kawai TAIMIYYAH tayi don tasan Iya ma bazata bari ba,uwa uba ita kanta ma bazata shigan ba,d
on tasan ƙarshenta da
ɓ
acin rai zata fito Sasan,ita ko a yanzu babu abinda take tattali irin farin cikinta,shiyasa gaba
ɗ
aya ta
ɗ
auki duk wata soyayya da takewa su Zuhuran da qawazucin su ta adana shi can ƙasan zuciyanta,babu abinda take so da ƙauna da bas
hi muhimmanci a yanzu irin karatu,ga kuma wayanta da ke
ɗ
ebe mata kewa tana karance-karancenta masu muhimmanci da take ƙaruwa dasu,ga groups na karatuttukan manyan malamai da ake turowa suna sake wayar da kanta da samun tarin ilimi,shiyasa ko ka
ɗ
an yanzu z
aman ka
ɗ
aici baya damunta,ko da Anty Laurat
ɗ
in ta tafi ma
ɗ
aki ta koma ta kunna karatun Qur'ani cikin suran da zata kai hadda sati me zuwa,tana saurara har akai kiran sallan magriba,sannan ta kashe karatun da yike tana period ba sallan zatai ba kawai sai
ta fito zuwa Kitchen,tana jin sha'awan cin wainan fulawa ko
Pancakes,don ita idan tana al'adah komawa take kaman wata me yaron ciki,bata iya cin abinci sosai sai kwa
ɗ
ayi kala-kala, bu
ɗ
e can rufe can tana tunanin me xata ƙaƙala tayi,har dai zuciyanta ya tsa
yu akan yin wainan fulawan,hakan yasa ta
ɗ
ebo fulawan ta tanka
ɗ
e ta jajjaga tarugu da albasa ka
ɗ
an,ha
ɗ
i da yanka albasa me dama ta zuba a kwa
ɓ
in,ta fasa egg guda biyu ta zuba spices da maggi ta motsa sosai,sannan ta
ɗ
aura nonstick pan
ɗ
inta a wuta,manja ta
zuba me bala'in kyau irin wanda ake kawowa Iya daga Lagos,nan da nan qamshi ya fara tashi na suyan wainan fulawan,already tana da dakakken yajin da take dakawa da kanta tana ajewa,don ita Iya bata cin yaji sam TAIMIYYAN ma da take so kullum cikin yi mata
fa
ɗ
a Iya take,qamshi ne ya ishi Iya da ke zaune a falo ta
ɗ
aga murya tana fa
ɗ
in "Wai ni kam me kike soyawa ne haka TAIMIYYAH?"
TAIMIYYAH da ta gama arranging wainan fulawan cikin plate ta wani zubo yaji daga gefe
,sai
qamshi ke tashi ta fito hannunta riƙe
da plate
ɗ
in,
ɗ
aya hannun na dafe da ƙafatan tana takowa har zuwa cikin falon,sai lokacin ta saki murmushi tana duban Iya take fa
ɗ
in "Iya wainar fulawa ce fa kawai na
ɗ
an soya,in matso mu ci ne tare na ga cewa kike ke bata dame ki."
TAIMIYYAH tayi maganan
tana sakin dariya
,ganin
irin hararan da Iya ke aiko mata,kafin Iyan ta furta "To sai dai naci wannan irin qamshi haka,wallahi raina ya biya maza matso da shi ince ko
ɗ
aya ne,ai da ne dai nake cewa bata dameni ba,amma banda yanzu da kika
ɗ
an
ɗ
ana min irin wa
nnan ha
ɗ
in da
ɗ
in da kike masa." TAIMIYYAH tana dariya ta ƙarisa gaban Iya suka fara ci tare,Iya me cewa zata ci
ɗ
aya sai ga shi ta tada guda uku tana faman santi,me TAIMIYYAH xatayi inba dariya ba,Ladi aka rage ma guda biyu TAIMIYYAN ta fita kai mata
ɗ
akin
ta,ita kuma Iya ta shige
ɗ
aki don gabatar da Sallan isha'i,TAIMIYYAH
ɗ
aki itama ta shige bayan ta dawo kaima Ladi wainan fulawan,ta
ɗ
auki wayanta tana turawa Abie saƙon Text Message akan tana son ya siya mata sabuwan Laptop,amma samfurin Apple take so,can
zuwa anjima ka
ɗ
an kawai taji alert ya shigo wayanta na ku
ɗ
i masu kauri,sai kawai ta shiga kiran line
ɗ
insa,buga biyu ya
ɗ
aga da yake vedio call ta kira,yana
ɗ
agawa idanunsa suka sauka akan ƴar nasa da yake matuƙar jinta cikin zuciyansa,domin duk idan ya
ɗ
aura idanunsa akanta Zaynab
ɗ
insa yake gani,wata ƙwayan mace guda
ɗ
aya da bazai ta
ɓ
a iya ha
ɗ
a soyayyanta dana kowace
ɗ
iya mace ba "I miss u Abie ka rabu da shigowa Zaria." Muryan TAIMIYYAH ya shiga kunnuwansa
,ya
sauke numfashi me sanyi yana duban
ɗ
an ƙaram
in bakinta da ya iya shagwa
ɓ
a,ya saki murmushi sosai yana fa
ɗ
in "Miss u too Zayab,na ga saƙon ki ina fata kinji alert?"
Yayi maganan idanunsa akanta
,ta
sake narke masa da shagwa
ɓ
a tana fa
ɗ
in "Eh Abie naji nagode,Allah ƙara bu
ɗ
i yasa kafi haka, idan Yah Sa
deeq ya dawo shi kawai zan baiwa ku
ɗ
in ya siyo min."
"Hakan yayi Daughter ina Iyan taki take
,hope
duk kuna lafiya zan shigo garin zuwa next week insha Allah,har kin fara zuwa Cimputer skull
ɗ
in kenan?"
TAIMIYYAH da ke sauraran Abie
ɗ
in amma bata kalli fa
ce
ɗ
insa ba ta furta "Lafiya lau Abie Iya tana sallah ne
,skull
kuma sai monday xa'a fara ina so ne kafin afara na mallaki Computern yadda duk abinda aka koya mana zan zo in sake gwadawa a nawa."
"Gud gal!
to
Allah ya taimaka ki gaida Iya ai munyi waya
ɗ
az
u bye zan amsa wani call."
Daga haka yai cuting call
ɗ
in,TAIMIYYAH ta sauke ajiyan zuciya tana jin ƙaunar Abie
ɗ
in me girma a cikin xuciyanta,duk da basu da shaƙuwa me zurfi tsakaninta da shi,amma ita da kanta ta san yana son ta sosai domin idanunsa basa
iya
ɓ
oye hakan,wanda Iya tasha gaya mata cewa Soyayyar da yakewa Mamanta dole ya shafeta don yayi mata wani irin so me wuyan misaltawa,ashe rayuwansu bazai yi tsayi tare da juna ba,ta lumshe idanunta tana jin inama ta taso tare da wannan uwa nata,sai dai k
o ka
ɗ
an bata maraici don bata ma san da
ɗ
inta ba tunda bata rayu da ita ba,Iya itace ta taso ta gani a matsayin uwarta,sai dai har kullum Iya ta kwaso pic
ɗ
in Maman nata tana jimawa riƙe da shi,tana kallon tsantsan kaman da suke da juna,hatta a wayanta tayi
snaping copys
ɗ
in hotunan marigayiyan da yawa,ta adana lokaci zuwa lokaci takan shiga folder
ɗ
in tai ta kallon kyakykyawan fuskan mahaifiyan nata,to a yanzu ma da son ganin pic
ɗ
in ya motsa take ta shiga ta danno pics
ɗ
in tana gani
ɗ
aya bayan
ɗ
aya.
______
___
*9:40pm*
A.Maleek Ado ne zaune daga cikin falon da ke upstairs,yayi zaman dirshan don cin tuwan Semo da ya sanar da Suhailah yana so,daga gefensa Suhailan ce zaune sanye da wani pencil skat da Riga me siririn hannu,sosai kayan sukai mata kyau ƙirjin
ta ya fito sosai ta saman rigan,idanunta har lokacin basu gama wartsakewa daga uban kukan da ta sha a yau
ɗ
in ba,loman farko da ya kai bakinsa ya tauna ya ha
ɗ
iye,ya aje spoon
ɗ
in manyan idanunsa ya sauke akan Suhailah,yana fa
ɗ
in "Ɗauke min wannan abincin d
aga gabana please!"
Yadda yai maganan muryansa na bayyana
ɓ
acin ransa a fili
,yasa
Suhailah dubansa a razane,ya cigaba da furta "Mena fa
ɗ
i Suhailah tun a gidan Hajjah game da yin wannan abincin? Amma sabida ban isa ba sai da kika baiwa bayinki suka yi sabi
da ki nuna min iyakata ko?"
Yayi maganan a mugun fusace yana miƙewa ya nufi
ɗ
akinsa,ya bar Suhailah da baki sake gaba
ɗ
aya ta rasama abin cewa,bata san meyasa yake iya bambamce girkin da tayi dana masu aiki ba,duk da cewa Ameena da take gani ƙwararriyace
ita ta saka tayi masa,amma gashi sai da ya gane
ɗ
in,ta lumshe idanunta tana jin babu da
ɗ
i,dama ya lafiyan giwa ita me laifi ce gashi ta sake
ɗ
aura wani laifin,jikinta a sanyaye ta miƙe ta nufi
ɗ
akinsa,sai dai tana shirin shiga shi kuma ya fito,hannunsa ri
ƙ
e da mukullin mota ya sauya kaya zuwa wasu Riga da Wando na Gucci,saura ka
ɗ
an su gwabza karo Suhailah tayi saurin ja baya tana duban fuskansa da babu annuri take fa
ɗ
in "Don Allah kayi haƙury Sweet wallahi kaina ne ya dinga ciwo dana dawo,shiyasa na kasa y
i da kaina gudun karka dawo kuma ka tadda ba'a yi ba yasa nace Ameena tayi,don Al......"
"Alright!
yayi
kyau."
A.Maleek
ɗ
in da ya katseta ya furta,yana ra
ɓ
ata zai wucewansa tayi saurin shan gabansa tare da riƙo rigansa,wani mugun kallo yai mata yana zare
hannunta daga jikinsa,ya wuce da sauri zuwa Stairs da bibbiyu ya dinga ha
ɗ
a steps
ɗ
in benan har ya sauka ƙasa,da kansa yake driving ya bar gidan megadi na
ɗ
aga masa hannu da fatan dawowa lafiya,Apple white ya nufa yayi Ordern wani irin Tea nasu me da
ɗ
i ha
ɗ
i da Snacks,bai tsaya ci anan ba akai masa take away ya fito zuwa mota,ya sake isa wani wajen sai da ƙoda ya siya sannan ya wuto gida lokacin da agogo ke buga sha
ɗ
aya har da mintuna biyu,nan falon ƙasa ya zauna yaci komi iya yadda xai iya ci,yana cikin ƙ
arisa shanye tea
ɗ
insa Suhailah ta sakko,tana sanye cikin kayan bacci Riga da wando da suka fidda suranta,gaba
ɗ
aya qamshinta ya cika wajen lokacin da ta iso,amma kallo
ɗ
aya yai mata ya
ɗ
auke kai ita kuma ta zauna idanunta na kansa bayan ta gama kallon yad
da ya barbaje packs
ɗ
in da aka zuba masa komi ciki,cikin wani irin salo na bada haƙury ta bu
ɗ
e baki zatai magana,yayi saurin
ɗ
aga mata hannu,yana tashi tsam ya bar mata falon gaba
ɗ
aya ya haura zuwa sama,murzawa
ɗ
akinsa key yayi don bayama buƙatan damu bar
e ya saurari ban haƙurinta,sabida tana sake fusata zuciyansa ne sosai,ya da
ɗ
e yana gayawa kansa abubuwa da yawa da yake shayewa daga gareta tana cin albarkacin Hajjah ne,da kuma ƙarfin zumuncin da ke tsakaninsa da ita,uwa uba Soyayyan da Inna Kareeman ta g
wada masa,wato mahaifiyan Suhailan yana sake taka rawa wajen danne zafin zuciyansa akan Suhailah,amma baya ji idan aka cigaba da tafiya a yadda Suhailah take masa yanzu baza'a samu matsalaba,don sosai take son ƙure duk wani haƙurinsa da kauda kan da yake y
i a wasu lamuran,yana ji tana faman nocking yai biris da ita,sai ma wayoyinsa da ya janyo ya kashe su baki
ɗ
aya,dama baya kwana da waya a kunne sam,har bacci ya
ɗ
auke sa bayan ya kwanta baisan yadda ta ƙare tsaye abakin ƙofar
ɗ
akin nasa ba.........✍
🏻
Littafin TAIMIYYAH paid book ne da zai zo akan 500 naira only,ga masu buƙatan yin payment zakui min magana ta wannan number
ɗ
in 08167768704, ko kuma ku turo ku
ɗ
in ku kai tsaye ta wannan account
ɗ
in 0504192664 aisha ibrahim dansabo GTbank.*
*Sai ku tura
shaidan biyanku ta wannan line
ɗ
in 08167768704.*
_Masu account da Arewa books
,zaku
dinga siyan sabbin shafuka dalla-dalla akan farashi me sauƙi,ga yadda zaku siya pages a arewa books kamar haka_
👇🏻
https://arewabooks.com/chapter?id=62d29e11aa5f8f19b
c9621cb
*DANNA LINK DIN NAN KASHA KARATU
👆🏽👆🏽👆🏽
*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*
👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin
kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A
inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa ku
dinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi
a
ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai ArewaBooks ta tabbatar da Transfer din,
amman
bayakai
1hour za'a gansa a Balance.
#Ɗansabo
ce
#
[7/27, 10:38 AM] Ayshat Dansabo
😘
: *TAIMIYYAH*❤
️
©
️
Ayshat Ɗansabo Lemu ✍
🏻
*Page 20 to21*
*END OF THE FREE PAGES*
*To masu karatu a wannan page
ɗ
in Free pages ya zo ƙarshe.Don haka sai ku hanzarta biy
an 500
ɗ
inku don jin cigaban labarin
,domin
duk yadda zan gutsira muku ya labarin TAIMIYYAH yake ba za ku gane inda aka dosa ba har sai kun shiga cikin labarin tsindim sannan za ku gane inda tafiyan ya dosa.Don haka kar ku bari a barku a baya ku bi sahun ma
su rubdugun shiga Payment Group don jin ya labarin TAIMIYYAH zai kasance? Yah Maleek da Suhailah za su kwashe a gaba
,shin
da gaske zai iya sake auren wata mace don samun haihuwa,ko bazarana ce kawai yake? Duk za a warware muku zaren labarin a gaba.Ku
dai
k
awai ku biya ku shige cikin group don kwasan karatu.Saina ga ruwan ƙauna daga Fans
ɗ
ina*
😍
_______Washegary Suhailah da kanta ta tashi ta shiryawa A.Maleek Breakfast,sai dai cikin rashin sa'a A.Maleek
ɗ
in tun ƙarfe takwas ya bar gidan ba tare da sanin
Suhailan ba,sai da ta gama tsara kwalliya ta nufi
ɗ
akinsa ta tadda babu kowa ciki,sai
ɗ
akin da ya bari a hargitse duk kayan da yai anfani da su gasu nan zube bisa Bed
ɗ
in,waya ta
ɗ
auka ta kira shi zuciyanta na bugawa da ƙarin takaicin kanta da kanta,yana
ɗ
aga wayan sai ta nemi sanya masa kuka yayi saurin dakatar da ita,yana sanar da ita ya wuce Kaduna daga can kuma zai bi jirgi ya wuce Lagos,sai next week zai dawo bayan an rantsar da shi akan sabon muƙamin da aka bashi,wanda za'a rantsar dasu a Abuja sati
me zuwa, don haka ya bar mata garin tayi yadda take so,ai Suhailah bata san lokacin da ta rushe da kuka ba shi kuma yai cuting call
ɗ
in yana jan ƙaramin tsaki,zama tayi a
ɗ
akin taci kukanta ta more kafin ta fice ta koma zuwa nata
ɗ
akin,ta cigaba da neman l
ayin Zuby cikin sa'a bugu biyu Zubaidan ta
ɗ
auka,sai Suhailah ta sanya mata kuka,cikin nuna ki
ɗ
emewa Zubyn ke tambayan Suhailah abinda ke faruwa amma sai Suhailah ta shaida mata cewa zancen bana waya bane,don haka idan ta samu lokaci kawai ta zo gidan nata
akwai maganganu,daga haka sukai sallama Suhailah ta aje wayan,zuciyanta sam babu da
ɗ
i tana tsoran ace Maleek ya juya mata baya a dai-dai wannan lokacin,takaicin kanta na yadda take kasa binsa a yadda yake so na sake lullu
ɓ
e zuciyanta.
________
*Monday
,10:10am
.*
TAIMIYYAH ce tsaye daga bakin titin kwaltan shiga layinsu,sanye take da dogon Hijab kalan sararin samaniya,kaman yadda kalan Material
ɗ
in jikinta yake,Napep take jira don zuwa wajen Computer Training
ɗ
in da zasu fara a yau
ɗ
in,sai dai da alama
yau
ɗ
in za'ai wahalan abin hawa,ta sake kallan agogon da ke
ɗ
aure a tsintsiyar hannunta,ta ga lokaci na sake tafiya sai takaicin rashin barin Sani Drivern Iya ya kaita ya kamata,don ba yadda Iya ba tayi akan ta kira Sanin ba amma ta nuna tafi so ta dinga
zuwa da kanta,tsayuwan mintuna kusan goma ta ƙara bata samu abin hawanba gashi ita ba gwanar jurewa tsayuwa bace sabida laluran ƙafanta,wayanta take shirin cirowa a jaka ta kira Sanin ta ji idan yana kusa kawai yazo su wuce,sai dai tsayuwan wani me Napep a
gabanta yana fa
ɗ
in "Hajiya tafiya ne?" Shi ya katsewa TAIMIYYAH hanzari ta ciro hannunta daga cikin jakan tana gya
ɗ
a masa kanta
,kafin
ta furta "Eh tafiya ce,can gaban Congo ka
ɗ
an zaka kaini."
Ta ƙare maganan tana shiga cikin Napep
ɗ
in ta zauna,shi kuma
ya ja sukai gaba ko da suka isa sauka tayi ta nufi cikin wajen bayan ta biya shi ku
ɗ
insa,shi kuma yaja mashin
ɗ
insa yai gaba,Ƙarfe
ɗ
aya dai-dai suka tashi kaman yadda aka sanar dasu tsarin karatun,su shiga ten afito one ga mamakin TAIMIYYAH kuma suna da ya
wa sosai wanda suke karatun tare maza da mata,cikin wanda suka fito kusan a tare wata budurwace me yawan fara'a,baƙace sosai sai dai tana da kyau dai-dai misali,ta dubi TAIMIYYAH lokacin da suka gama fitowa daga cikin ajin
ɗ
aukan karatun,ta miƙa mata hannu
tana fa
ɗ
in "Salamu alaikum,sunana Zaynab Haroun." TAIMIYYAH itama sai ta miƙa mata nata hannun sukai musabaha
,da
murmushi a saman fuskarta take fa
ɗ
in "Sunana Zaynab Sameer."
"Wow!
nice
name Namcy,ina farin cikin ha
ɗ
uwa da takwarata." Cewan budurwan itama
murmushi kwance saman fuskanta,suka jero a tare da TAIMIYYAH har zuwa bakin titi,budurwan na ta
ɗ
an jan TAIMIYYAH da magana akan Programme
ɗ
in da zasuyi na Computer Training
ɗ
in,zuciyanta cike da tausayin yadda TAIMIYYAN ke tafiya,a zuciyanta take ayyana
mace har mace kyakykyawa da ita ga dirin jiki amma Allah ya jarbceta da nakasan ƙafa
ɗ
aya,ita dai TAIMIYYAH tana amsa mata jefi-jefi,suna tsaye tare har suka samu abin hawa,TAIMIYYAH ta shaida masa gyallesu zata nufa,yayin da itama Zaynab tace Gaskia ita t
a nufa,hakan yasa sukai sallama da juna TAIMIYYAH ta shiga ya wuce da ita.
Ta iso gida a gajiye sosai burinta bai wuce ta ganta a Sasan Iya ba,tayi wanka ta sawa cikin ta abinci don yinwu take ji sosai,a hankali take shigowa cikin Compound
ɗ
in gidan,bayan
ta tsaya sun gaisa da sabon megadin da Baba Sani ya kawo a shekaran jiya me suna Tukur,matashi ne kuma bamai nisan shekaru sosai ba don bazai wuce shekaru arba'in ba,tana cikin tafiya sai ji tayi ana kiran sunanta,sai ta dakata da tafiyan hannunta dai daf
e da ƙafanta me laluran,ta waiwaya baya idanunta na sauka akan Anty Laurat da ke tahowa daga Sasan su Zuhurah,sai TAIMIYYAH ta saki murmushi tana cigaba da tsayuwa har Anty Laurat
ɗ
in ta ƙariso wajen,tana furta "Daga ina ƴan mata da uwar ranannan?"
TAIMIY
YAH ta sake fa
ɗ
a
ɗ
a murmushinta tana sanar da Laurat
ɗ
in daga inda take
,Laurat
ta furta "Ayyah! Sannu da dowawa tuh
,ya
karatun hope ya fara da
ɗ
i?" Yadda
tai
maganan da zolaya yasa TAIMIYYAH sakin murmushi tana fa
ɗ
in "Anty Laurat kenan sai mu ce Alhamdulilla
h!"
Laurat itama ta saki dariya ka
ɗ
an tana fa
ɗ
in "Bari na barki ki ƙarisa daga ciki,nima wai na fito zan
ɗ
an je kasuwa ne akwai abinda zan nemo,zuwa anjima zan shigo ai yau ina so ki
ɗ
an gwada yin Doughnut irin wanda ki kai shekaranjiya
ɗ
innan,yayi da
ɗ
i i
na so na ga yadda kikai kwa
ɓ
in."
"Ok ba matsala Anty Laurat
,sai
kin shigo
ɗ
in bari in ƙarisa na gaji sosai." Cewan TAIMIYYAH daga haka kuma ta cigaba da takawa zuwa Sasan su inda tafi wayo,a falo ta tadda Iya tayi baƙuwa qawanta Hajiya
Sahura ne ta zo,da
alama tazo garin kenan sabida ta bar Zaria da da
ɗ
ewa,ta koma can Bauchi wajen Yayanta namiji da ya
ɗ
auke ta tun bayan rasuwan mijinta,TAIMIYYAH ta durƙusa har ƙasa ta gaida Hajiya Sahuran da ke mata sannu da zuwa,ta amsa da fara'a tana fa
ɗ
in "Sannu TAIMIYY
AU ai ina zuwa na tambayeki Iya tace kina wani makaranta na