Umma zataiwa TAIMIYYAH akan Yayan
su ya wuce taba,Umma ta soma fa
ɗ
in "Wato ke dai wannan musakan baki jin magana ko,wai haka gurugu ke da taurin kai ne ni Zuwaira,yo inba taurin kai ba ke da nai miki iyaka da
ɗ
ana tun da da
ɗ
ewa,shine kika cigaba da ribatan zuciyansa,har ya samu ƙwarin guiw
an kallon idanuna yana sanar dani wai kece za
ɓ
insa,to bari kiji in gaya miki ni Zuwaira indai ni na kawo Sadeeq duniya,kuma Nono na ya tsotsa to na haramta soyayya a tsakaninku bare maganan aure ya shigo,in banda ma shi
ɗ
in sakarai ne duk matan duniya ya r
asa wacce zuciyansa zai so sai gurguwa musaka,me zaici da ke ya aure ki yace ya auri wa? Salon ya kunya tani ya zubda min aji acikin ƙawaye
,to
ahir
ɗ
inki ba ki ba shi kije can ki jajibo gurgu irin ki da zaku fi dacewa da juna amma ba jinin shuwa ba,tashi k
i bani waje saura kije ki sanar da Iyan ina dai-dai da kowa ne indai akanki ne shashasha kawai,sai shegen kyau da idanu kaman na jinnu."
Umma ta ƙare maganan cikin
ɗ
aga murya,TAIMIYYAH da tai ƙasa da kanta tana zubda hawaye,tayi saurin
ɗ
agowa tai musu kal
lo
ɗ
aya tana miƙewa,tare da dafa ƙafanta ta fara takawa don fita daga falon,hatta jikinta rawa yake sabida
ɓ
acin rai da wani irin ƙunci dake cin ranta,a haka ta fito daga sashin tana danne kukan da ke taho mata,aiko tana tabbatar da cewa ta fito daga Sashi
n ta samu bakin inda aka zagaye Flowers tayi zaune tana ha
ɗ
e kanta da guiwa,ta saki kukan da take dannewa ko zata samu sauƙin ciwan da zuciyanta keyi,kuka take sosai irin wanda ke tasowa tun daga ƙasan zuciyan wanda ya jima yana ha
ɗ
iyan baƙin cikin wani ab
u dake cin zuciyansa,sosai zuciyanta ke zafi kalaman Umma na sake ƙona zuciyan tamkar ana zuba tafasasshen ruwan zafi,ta rasa miye aibunta don ta kasance gurguwa,bata san
miye laifinta don ta zamo a yadda Ubangiji yaso ta kasance ba,bata san meyasa Umma ta
kasa gane cewa Sadeeq baya gabanta ba,ko batai mata garga
ɗ
i akansa ba ita
ɗ
in da kanta bazata ta
ɓ
a bari zuciyanta tai gangancin fa
ɗ
awa tarkonsa ba,meyasa Umma tai mata irin wannan tsanan ne? Sabida kawai ta kasance gurguwa me lalura
ne ,ko
kuwa akwai wani
dalilinta ne na ƙinta da take
ɓ
oyewa a ranta? Wa
ɗ
annan tarin tambayoyin sune suka cigaba da cika kwanyan TAIMIYYAH tana buƙatan amsan su,kuka tayi sosai tana sauke ajiyan zuciya akai-akai,har lokacin kanta na kife cikin guiwoyinta,sam bata ji tahowan mutu
m inda take ba sai da hancinta ya fara shaqo mata qamshin turaren BENTLEY,sannan tayi saurin
ɗ
ago manyan idanunta wa
ɗ
anda zuwa lokacin suka rine daga farinsu su ka koma jajur sabida kukan da ta sha,bata sauke idanun a ko'ina ba sai akan kyakykyawan fuskans
a,hakan yasa tayi saurin sauke kanta ta maida shi inda yake tun farko,wasu hawayen na sake
ɓ
alle mata kaman ana sake ingizo su,qamshin turaren BENTLEY da ya sake ƙarfi a cikin hancinta ya tabbatar mata Yah Sadeeq ya ƙariso daf da ita kenan,kafin tayi wani
motsi sai jin saukan hannayen shi tayi a jikinta yana me
ɗ
ago fuskanta,cikin wani irin murya yake fa
ɗ
in "Subhanallah! Kuka Zaynab me akai miki daga
ina
kike?" Duk ya furta mata tambayoyin har lokacin yana riƙe da fuskanta a tafukan hannayensa,zuwa lokacin
tuni dama ya rage tsawonsa yana tsugunne gabanta ne,memakon TAIMIYYAH ta bashi amsa sai kawai takai hannunta tana cire nasa daya riƙe face
ɗ
inta,cikin muryan kuka take fa
ɗ
in "Babu komi Yah Sadeeq sannu da zuwa."
"Babu komi ne zan sameki anan kina kuka hak
a Zaynab
,common
sanar dani me akai miki kuma ke da waye?"
Cewan Sadeeq yana sake sanya idanunsa cikin nata,hakan yasa ta lumshe nata idanun tana jin wani irin ƙunci na sake mamaye zuciyanta,sam ba tayi farin ciki da wannan arangaman da sukai da shi ba,ta
sani matuƙar bata ba shi amsan da zai gamsar da shi ba,zasu yi ta zama ne anan har sai wani yazo ya gansu yaje ya fa
ɗ
iwa Umman,hakan yasa ta furta "Ni babu abinda ya ha
ɗ
ani da kowa na zo fitowa ne kawai daga part
ɗ
inku tsautsayi ya
ɗ
ebeni na fa
ɗ
i,shine naj
i zafi sosai dama kuma kaina na ciwo,amma yanzu bari in ƙarisa insha magani."
Yadda ta ƙare maganan cikin rauni da sanyin muryan daya motsa zuciyansa,ya bashi tabbacin daga wajen Umman sa matsalan yake,baya shakkan cewa tayi mata halin nata da ta saba,TAI
MIYYAH bazata fa
ɗ
i masa gaskiya bane kawai,hakan yasa shi zuba mata ido kafin ya furta "Kiyi haƙury Zaynab komi me wucewa ne,watarana Umma da kanta zatai nadaman irin halayyan da take nuna miki,bana so ko ka
ɗ
an ki dinga sanya damuwa a zuciyanki,yanzu tashi
ki koma wajen Iya zan shigo zuwa anjima,ina fata kinyi min girkin da nace?"
Kai kawai TAIMIYYAH ta gya
ɗ
a masa,tana miƙewa tsaye,yayi saurin riƙo hannunta
ɗ
aya har ta tsayu da kyau,kafin ta dafa ƙafanta don fara tafiya ya riƙe mata
ɗ
aya hannun,ta
ɗ
ago man
yan idanunta ta sauke
akansa tana son zame hannunta daga nasa amma kallon da ya jefeta dashi yasa ta barinsa,a haka suke takawa har zuwa ƙofan shiga Sasan Iya,sannan ya sake hannunta ta shige ciki shi kuma ya juya zuwa part
ɗ
insu,zuciyansa na matuƙar masa
ɗ
aci da irin halayyan mahaifiyansa,yana jiye mata ranan da ubangiji zai nuna mata ikonsa akan nata jinin watakila daga lokacin ne zata gane ubangiji ke yin yadda yaso da bawa,ya kuma halicceshi ta duk irin yadda yaso bawan ya kasance,ko ka
ɗ
an bai ta
ɓ
a gani
n aibun nakasan TAIMIYYAH ba,sai ma dai a kullum sake ganin irin baiwan da Allah yai mata yake, wanda ke fitowa a hankali don kaf tsakanin age mate
ɗ
inta su Zuhura tafi so komi,tafi u Brain na karatu boko da islamiya,ta fi su iya kula da kanta da tsaftan j
iki da iya girki,akwai ta da nutsuwa da kamun kai da kuma iya riƙe mutuncinta na ƴa mace,wanda duk su ba'a ba su wannan baiwan ba,shiyasa a kullum shi baya hango wata nakasa daga TAIMIYYAH sai tarin abubuwan da ta mallaka wanda ba kowace cikakkiyar me lafi
yan ƙafafun aka baiwa wannan baiwan ba,amma ya rasa dalilin da Umma ta
ɗ
auki karan tsana ta
ɗ
aurawa TAIMIYYAH,tare da shan alwashin tsine masa idan har ya dage sai TAIMIYYAH yake so,har ya isa
ɓ
angarensa zuciyansa bata bar masa bitan irin cin mutuncin da U
mman tai masa ba alokacin da ya tare ta da maganan TAIMIYYAH sati
ɗ
aya da suka wuce,yasa mukulli yana bu
ɗ
e ƙofan shigewa
ɗ
akinsa kenan wayansa ya fara ringing,ya dakata daga bu
ɗ
e
ɗ
akin yana zaro wayan daga aljihun gaban rigansa,ganin sunan My Mum da yayi y
asa shi
ɗ
aga kiran kai tsaye,daga
ɓ
angaren Umman bayan ta amsa gaisuwansa tambayansa take ya iso ne? Ya bata tabbacin gashi ma acikin gidan yana
ɓ
angarensa ne zai watsa ruwa ya kintsa ne ya shigo
ɓ
angaren nasu
,hakan
yasa ta katse kiran shi ma sai ya maida
wayan aljihu yana bu
ɗ
e
ɗ
akin nasa ya shige ciki.
TAIMIYYAH ko tana shiga ciki ta fara addu'an Allah sa Iya bata falo,sai dai addu'an nata bai ci ba don tana sanya kanta cikin falon bakinta
ɗ
auke da sallama,idanunta suka sauka a fuskan Iya tayi saurin sauk
e kanta ƙasa tana cangala ƙafan da sauri don shigewa
ɗ
akinta Iya ta kirayi sunanta da cewa "Zainabu zo nan." Cewan Iyan idanunta akan TAIMIYYAH wacce ta juyo ta fara takowa zuwa wajen da Iya ke zaune cikin kujera
,ta
kai ƙasa tana zama kusa da ƙafafun Iyan
take fa
ɗ
in "Iya gani."
Iya takai hannu ta
ɗ
ago fuskan TAIMIYYAH da take faman yin ƙasa da kai don kada Iyan ta gane tayi kuka,cikin wani irin murya a dake Iya ke fa
ɗ
in "Me ya samu fuskanki,me sukai miki daga shiga kai saƙo maza sanar dani,kuma idan kikai
min ƙarya saina sa
ɓ
a miki don ban miki wannan koyin ba."
Iya ta ƙare maganan tana sake tsare TAIMIYYAH da kaifafan idanunta,hakan yasa TAIMIYYAH sake yin rau-rau da idanu tana me zayyane ma Iya yadda sukai da Umman,ta ƙare maganan da fa
ɗ
in "Don Allah Iya
kar kice zaki tanka mata,indai akan Yah Sadeeq ne ta kwantar da hankalinta ni ban ta
ɓ
a son sa ba bakuma zan fara ba,amma ni bana so kice zaki je kice mata komi,lokaci yayi da zaki daina tankawa akan komi idan anmin Iya,tunda na kula hakan da kike kaman shi
ke sake janyo min tsana a wajensu."
TAIMIYYAH ta ƙare maganan cike da magiya,abinda ya karya zuciyan Iya kenan,ta dafa kanta tana fa
ɗ
in "Naji bazan je ince mata komi ba,amma ke kuma ki daina ƙyalesu akan irin cin fuskan da suke miki,bance ki tanka Zuwair
a ba amma su Zuhura duk wanda ya sake miki gorin halitta,kice musu idan suke halittan
ɗ
an Adam don Allah su sauyaki daga yadda kike su mayar dake mara naƙasu,sannan ki daina bari suna ganin hawayenki,domin baka bari maƙiyinka ya gane lagon ta inda zai ding
a saranka koda da kalamai marasa da
ɗ
i ne,ko ka
ɗ
an ki tsaida zuciyanki tayi dakewan da ko sauyin fuska zasu daina gani idan sun miki gorin nakasa,hakan zaisa su daina ci miki fuska,sannan ina so ki kwantar da hankalinki indai mijin aure ne wallahi sai sun s
ha mamakin irin mijin da Allah zai kawo miki,ai ba ita ke bayarwa ba don tace bazaki auri
ɗ
an ta ba sai me? Wallahi ba don bana miki sha'awan rashin kwanciyan hankali ba da saina nunawa Zuwaira cewa daga ita har
ɗ
anta zan iya iko da su,in kuma ha
ɗ
a auren d
a take iƙirarin in tana raye bazai yiwu ba,sai dai nafi so Allah yai ikonsa da kansa domin ina da tabbacin zaifi ni iya hukuntata,domin huruminsa take shiga don shi ya halicceki ahakan,shi kuma yasan irin ajiyan da yai don haka ki cire duk wata damuwa a r
anki,ko ka
ɗ
an kada kiji cewa zaki ji ƙuncin kasancewanki a hakan kinji ko?"
Iya ta ƙare magana tana shafa kan TAIMIYYAH wacce ta kwantar bisa ƙafafun Iyan,kalaman Iyan na shiga kunnuwanta da wani irin tasirin dake ratsa ilahirin zuciya da gangar
jikinta,ta gya
ɗ
a kai alamun gamsuwa da tarin kalaman Iyan,wacce itace gatanta da ta maye mata dukkanin guraben da uwa zata cikewa ƴar ta,a hankali ta cusa hannuwanta saman fuskanta tana share hawayen dake gudu,cikin sanyin murya take fa
ɗ
in "Insha Allah Iya
zanyi anfani da dukkanin abinda ki ka ce nagode Allah ya bar min ke Iya har ƙarshen numfashi na."
Iya da tausayin TAIMIYYAH ya gama cika zuciyanta
,ta
shafa kanta tana fa
ɗ
in "Ameen Zainab,Allah yai miki albarka yasa ki cigaba da biyo halayyan TAIMIYYAH,it
a kuma Allah ya cigaba da kai haske kabarinta,Allah ya nuna min aurenki da zuriyyan da zaki haifa kafin ƙasa ya rufe idanuna."
Ta ƙare maganan muryanta na rawa cike da raunin zuciya,domin a duk lokacin da ta tuna da mahaifiyan TAIMIYYAH me suna Zainab s
ai zuciyanta ya karye,domin bata ta
ɓ
a ganin haƙurarriyan mace me tarin nutsuwa da hankali irin ta ba,ga baiwan kyau kaman ita tayi kanta wanda nagartanta da kyawawan
ɗ
abi'unta suka janyo ake kiranta da TAIMIYYAH,kaman yadda labarawa basa sakawa ƴar su ko
ɗ
ansu suna TAIMIYYAH sai ya mallaki nagarta irin na Zainab
ɗ
in,shiyasa a lokacin da aka haifi TAIMIYYAH ta sa aka saka mata suna Zainab
ɗ
in kaman tasan uwar mutuwa zatai,bayan rasuwan Zainab
ɗ
in sai Iya ta cigaba da kiran abinda ta bari da irin sunan da ake
kiran Zainab
ɗ
in dashi wato TAIMIYYAH,tana me fata Zainab
ɗ
in ta gado halayya da nagartan uwarta,sai gashi ko TAIMIYYAH babu inda ta baro halayyan mahaifiyan nata,Iya ta sauke ajiyan zuciya tare da dawowa hayyacinta daga fa
ɗ
awa duniyan tuna baya da ta taf
i,muryan TAIMIYYAH me sanyi tamkar na uwar ta na ratsa kunnuwanta lokacin da TAIMIYYAN
ke amsa addu'an da fa
ɗ
in "Ameen Iya na,insha Allah bazaki rigani mutuwa bama tare zamu tafi ko zaki mutu."
Iya ta saki murmushin su na manya,tana sake jin ƙaunar TAI
MIYYAN me tsanani yana cigaba da ratsa jinin jikinta,sai dai kafin tayi magana sallamansa da shigowan sa cikin falon yasa duk suka bishi da ido,sassanya qamshin nan nasa dai na turaren BENTLEY ya fara kara kaina cikin falon,Iya gaba
ɗ
aya sai ta koma ta ta
mke fuska,tana amsa sallaman ya ƙariso cikin falon yana zama kujeran dake facing Iya,ya zame ya kwashi gaisuwa idanunsa fes akan qanwar tasa da har lokacin kanta ke saman guiwan Iya,ba yabo ba fallasa Iya ta amsa gaisuwansa sai ya maida dubansa gaba
ɗ
aya a
kan TAIMIYYAH yana fa
ɗ
in "Sis tashi ki bani abinci da yunwa na shigo garin nan."
Yadda ya ƙare maganan idanunsa akanta yasa Iya da itama ta tsare shi da ido zabga masa harara
,tana
riga TAIMIYYAH da fa
ɗ
in "Kaji min rashin tausayi dai,a memakon ka tashi ka
isa wajen cin abincin tana zamanta sai ka tashe ta wani kawo maka abinci kaman mara ƙafafu,to bazata tashi ba in bazaka isa wajen kaci ba ka koma wajen uwar ka marasa kunyan qanninka su zuba maka kaci."
Yadda Iya ta ƙare magana tana faman juya ido ita ado
le harara take watsawa Yah Sadeeq
ɗ
in
,yasa
daga TAIMIYYAH har shi uban gayyan sakin dariya,kafin ko wanne ya maze kaman bashi ke dariyan ba,Sadeeq
ɗ
in ya tashi yana nufan wajen cin abincin yana fa
ɗ
in "Maida wuƙan ƴar tsohuwa amma dai a taimaka ta zo tai sa
rving
ɗ
ina please."
Iya ta ja tsaki tana fa
ɗ
in "Ka dai ji dashi fitinanne
,ke
kuma da kike dariya saiki tashi ki zuba masa waya sani ma kina sane nan zaici abincin shiyasa kika dage sai kinyi girkin da kanki mitsuww!"
TAIMIYYAH da dariya ke cinta arai ga
nin Iya zata
ɗ
ago ta yasa ta ha
ɗ
e fuska
,cike
da shagwa
ɓ
a take fa
ɗ
in "Kai Iya inda haka ne da baki ga na zuba masa a kula daban ba,ni inama nasan zai wani dawo bare har inyi girki dashi."
"Oho
dai
ku kuka sani."
Cewan Iya tana ta
ɓ
e baki ita ko TAIMIYYAH
sai ta nufi wajen cin abincin ta fara sarving
ɗ
insa,har lokacin Hijab ne sanye ajikinta bata cire ba,plate
ɗ
in ta tura gabansa tana dubansa,ganin yadda ya tsareta da mayen kallon da yake addabanta dashi yanzu yasa tayi saurin
ɗ
auke kanta tana faman turo ba
ki,sam ta tsani yawan kallo tun kafin ta girma haka,lemun Fruity Zo
ɓ
o da tai ta zuba masa cikin dogon glass cup ta tura gabansa,kafin ta miƙe tana fa
ɗ
in "Yah Deeku ni zan shiga daga ciki ina da karatun hadda kasan gobe Saturday."
Bata jira cewan sa ba tai
gaba abinta yabi bayanta da kallo,yana girgiza kansa kawai tare da jin wani abu na sake fisgansa zuwa gareta,sai dai zuwa yanzu ya fara ji ajikinsa dole ya koyi juriya akan danne duk wani zazzafan son ta dake
ɗ
awainiya dashi,matuƙar yana son ta sami farin
ciki,domin shi kansa yasan idan ya dage sai ya aureta alhali Ummansa tai mata irin wannnan tsanan,bazata ta
ɓ
a samun kwanciyan hankali ba,tabbas kaman yadda TAIMIYYAN ta fa
ɗ
i ne haƙura da juna shine kawai mafita su cigaba da zumunci tamkar yadda suka faro
,a hankali yake cin abincin da
ɗ
in girkin na ratsa shi,tare da haifar masa da kasala da mutuwan jiki,domin wani yanayi ke bin jininsa yana yamutsawa,tabbas zaiyi rashi idan ya bar TAIMIYYAH ta su
ɓ
uce masa,ya lumshe idanunsa a lokacin da sanyin Zo
ɓ
on da ya z
uƙa yabi maƙoshinsa,da
ɗ
in ya ratsa har tsakiyan kansa,sai ya bu
ɗ
e idanunsa yana cigaba da cin abincin har ya kammala,ya goge bakinsa tare da tashi a wajen,cikin falon ya dawo har lokacin Iya na zaune ta maida hankalinta ga kallo,sai yai mata sallama ya fic
e daga Sasan baki
ɗ
aya..........✍
🏻
*Littafin TAIMIYYAH paid book ne akan 500 naira only,ga masu buƙatan yin payment zakui min magana ta wannan number
ɗ
in 08167768704, ko kuma ku turo ku
ɗ
in ku kai tsaye ta wannan account
ɗ
in 0504192664 aisha ibrahim dans
abo GTbank.*
*Sai ku tura shaidan biyanku ta wannan line
ɗ
in 08167768704.*
_Masu account da Arewa books
,zaku
dinga siyan sabbin shafuka dalla-dalla akan farashi me sauƙi,ga yadda zaku siya pages a arewa books kamar haka_
👇🏻
https://arewabooks.com/chapter?id=62d29e11aa5f8f19bc9621cb
*DANNA LINK DIN NAN KASHA KARATU
👆🏽👆🏽👆🏽
*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*
👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin
account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A
inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku
inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi
a
ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai Are
waBooks ta tabbatar da Transfer din,
amman
bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
#Ɗansabo
ce
#
[7/24, 11:03 AM] Ayshat Dansabo
😘
: *TAIMIYYAH*❤
️
©
️
Ayshat Ɗansabo Lemu ✍
🏻
*Page 9*
Misalin ƙarfe tara da dare Baba Sani ya tara su TAIMIYYAH a
babban falonsa,cikin wa
ɗ
anda ke wajen akwai Umma da Iya,sai Zuhrah da TAIMIYYAH sai Babban Yaya Sadeeq,dukkanin su yaran na zaune daga ƙasan Carfet
ɗ
in
ɗ
akin ,sai Iyayen da ke saman Kujeru.Baba Sani shiya bu
ɗ
e taron da addu'a kafin ya fara maida dubansa ak
an Sadeeq wanda yake zaune kusa da shi sosai,ya soma da fa
ɗ
in "Kai Sadeeq kai ne babba da kai zan fara,da farko sai muce Alhamdulillahi tunda Allah yai maka duk wani bu
ɗ
i dai-dai gwargwado a rayuwa,tunda ga ka da babban aiki hannu ga kuma gini da saura ƙir
is ya rage ka kammala,don haka ina muka kwana akan maganan fito da matar aure?Nayi ta zuba ido inji ka kawo min zancen aure amma shiru,daga baya saina fara tunanin ko ƴar gida za'ai tsakaninka da qanwan naka TAIMIYYAH ganin irin shaƙuwan da ke tsakaninku,a
mma nan ma banji kace komi ba,har gashi suma sun kammala karatu,me kake shiryawa ne ko ince me kake jira da har yanzu baka shirya aje iyali ba bayan kullum shekaru turawa suke."
Ya ƙare maganan da tsaida idanunsa akan Sadeeq,wanda shi kuma idanunsa na kan
TAIMIYYAH wacce ta sake ƙasa da kanta tunda taji Baba Sani ya shigo da sunanta taji ƙirjinta ya shiga bugawa,Sadeeq ya
ɗ
auke kai daga dubanta yana mayarwa kan Mahaifiyansa Umma,wacce tafi kowa tsare sa da ƙananun idanunta,tana kuma fatan kada ya bada ita
wajen nunawa ubansa yana son TAIMIYYAN,ganin irin kallon da take masa yasa shi
ɗ
auke idanunsa daga gareta ya mayar kan Baban nasa yana fa
ɗ
in "Baba har yanzu ana kan neman matar ne,a kwanakin baya na so gabatar maka da wacce nake so,sai dai an samu sa
ɓ
ani t
sakanina da ita wanda har na haƙura,yanzu ina kan nema ne da zaran mun dai-daita za'a ji na gabatar da ko wacece."
Yadda ya kai ƙarshen maganan cikin sanyin murya yasa TAIMIYYAH
ɗ
aga manyan idanunta ta sauke akansa
,tana
me jin wani irin sanyi ya ratsa zuc
iyanta,don ba tayi zaton abinda zai fa
ɗ
iwa Baban kenan ba,Umma wacce tafi kowa jin farin cikin amsan da Sadeeq
ɗ
in ya baiwa Baba Sani itama sai da ta sauke numfashi,Baba Sani ya jinjina kai yana fa
ɗ
in "To madallah,Allah yayi za
ɓ
i mafi alkhairy ina nan ina
sauraran ka,idan kuma ka tsaya ruwan ido ni da kaina zan maka za
ɓ
i."
Baba Sani yai maganan da salon barkwanci wanda ya sanya har Iya murmusawa
,kafin
ya maida hankalinsa kan su TAIMIYYAH yana komawa Serious sosai,ya sauke ganinsa akan Zuhurah yana farawa d
a fa
ɗ
in "To Zuhurah na dawo gare ki,kun kammala karatu kuma akwai manema wanne kika tsayar a cikin tarin maneman da kike tara min a ƙofar gida,kar ki
ɗ
auka don ni ba mazauni bane bani da masu
saka min ido akan duk wani motsinku,sanar dani wa kika tsayar ku
ma
ɗ
an wani gida ne? Aure zan muku tunda ke kin kammala Diploma
,ga
wannan yajin aikin da ba'asan ranan komawa ba sai a aje batun cigaba da karatu a fuskanci auren don shine cikan mutuncin ku na
ɗ
iya mace,don haka sanar dani waye gwanin?"
Ya kai ƙarshen ma
ganan yana tsare ta da manyan idanunsa
,wanda
duk kusan gado sukai wajen Iya shiyasa hatta jikoki su TAIMIYYAH suka samu nasu kason na gado manyan idanu farare tas,Zuhurah ta
ɗ
ago ta dubi Baban nata cike da kame-kame ta fara fa
ɗ
in "Umm! Baba ai duk masu zuw
an ba da maganan aure suke zuwa ba
,har
yanzu dai ban ga wanda xuciyata ta aminta dashi ba tukunna dai."
Yadda ta kai ƙarshen maganan ya fusata Baba Sani ya soma fa
ɗ
a yana fa
ɗ
in "Maganan banza kenan kice duk samarin da kike tarawa babu wanda zuciyanki ta a
minta da shi
,to
kina sauraransu da sunan shashanci ne kome? To ki sani ni bazaki maida ni mutumin banza ba
,lallai
ki tsaida mutum
ɗ
aya ki turo min shi yazo ya sameni,idan kuma kinƙi zaki ga matakin da zan
ɗ
auka a gaba."
Zuhurah ta gya
ɗ
a kai tana fa
ɗ
in "Tu
h Baba." Baba Sani ya maida dubansa kan TAIMIYYAH wacce zuwa lokacin ƙirjinta ke wani irin bugu
,sam
bata son duk wani abu da zai janyo ai mata maganan aure,amma ta gama sarewa yau
ɗ
in ba ta da wani mafita tunda Baba Sanin ƴar titsiye yake jin yi musu,tunan
inta ya katsene a lokacin da muryansa ke shiga kunnuwanta yana fa
ɗ
in "To Zainabu na dawo kanki,waye Surukin nawa?"
TAIMIYYAH ta sake ƙasa da kai sam ta kasa
ɗ
agowa ta kalli kowa,cikin
ɗ
an rawar murya take fa
ɗ
in "Babu kowa Baba,ni bana kula kowa karatu nak
e so abar ni in cigaba,munyi magana da Abie zan cike form na wani Computer Training,kafin Asuu su janye Strike
ɗ
in zan samu a ƙalla wata uku ina yi."
Daga haka tai shiru zuciyanta na cigaba da bugawa,tana me addu'an Allah ya
ɗ
aurata akan Baba Sanin,Baba S
ani da idon sa ke kan TAIMIYYAH ya gyara zama yana fa
ɗ
in "Eh! Tuh ba
su ya wuce taba,Umma ta soma fa
ɗ
in "Wato ke dai wannan musakan baki jin magana ko,wai haka gurugu ke da taurin kai ne ni Zuwaira,yo inba taurin kai ba ke da nai miki iyaka da
ɗ
ana tun da da
ɗ
ewa,shine kika cigaba da ribatan zuciyansa,har ya samu ƙwarin guiw
an kallon idanuna yana sanar dani wai kece za
ɓ
insa,to bari kiji in gaya miki ni Zuwaira indai ni na kawo Sadeeq duniya,kuma Nono na ya tsotsa to na haramta soyayya a tsakaninku bare maganan aure ya shigo,in banda ma shi
ɗ
in sakarai ne duk matan duniya ya r
asa wacce zuciyansa zai so sai gurguwa musaka,me zaici da ke ya aure ki yace ya auri wa? Salon ya kunya tani ya zubda min aji acikin ƙawaye
,to
ahir
ɗ
inki ba ki ba shi kije can ki jajibo gurgu irin ki da zaku fi dacewa da juna amma ba jinin shuwa ba,tashi k
i bani waje saura kije ki sanar da Iyan ina dai-dai da kowa ne indai akanki ne shashasha kawai,sai shegen kyau da idanu kaman na jinnu."
Umma ta ƙare maganan cikin
ɗ
aga murya,TAIMIYYAH da tai ƙasa da kanta tana zubda hawaye,tayi saurin
ɗ
agowa tai musu kal
lo
ɗ
aya tana miƙewa,tare da dafa ƙafanta ta fara takawa don fita daga falon,hatta jikinta rawa yake sabida
ɓ
acin rai da wani irin ƙunci dake cin ranta,a haka ta fito daga sashin tana danne kukan da ke taho mata,aiko tana tabbatar da cewa ta fito daga Sashi
n ta samu bakin inda aka zagaye Flowers tayi zaune tana ha
ɗ
e kanta da guiwa,ta saki kukan da take dannewa ko zata samu sauƙin ciwan da zuciyanta keyi,kuka take sosai irin wanda ke tasowa tun daga ƙasan zuciyan wanda ya jima yana ha
ɗ
iyan baƙin cikin wani ab
u dake cin zuciyansa,sosai zuciyanta ke zafi kalaman Umma na sake ƙona zuciyan tamkar ana zuba tafasasshen ruwan zafi,ta rasa miye aibunta don ta kasance gurguwa,bata san
miye laifinta don ta zamo a yadda Ubangiji yaso ta kasance ba,bata san meyasa Umma ta
kasa gane cewa Sadeeq baya gabanta ba,ko batai mata garga
ɗ
i akansa ba ita
ɗ
in da kanta bazata ta
ɓ
a bari zuciyanta tai gangancin fa
ɗ
awa tarkonsa ba,meyasa Umma tai mata irin wannan tsanan ne? Sabida kawai ta kasance gurguwa me lalura
ne ,ko
kuwa akwai wani
dalilinta ne na ƙinta da take
ɓ
oyewa a ranta? Wa
ɗ
annan tarin tambayoyin sune suka cigaba da cika kwanyan TAIMIYYAH tana buƙatan amsan su,kuka tayi sosai tana sauke ajiyan zuciya akai-akai,har lokacin kanta na kife cikin guiwoyinta,sam bata ji tahowan mutu
m inda take ba sai da hancinta ya fara shaqo mata qamshin turaren BENTLEY,sannan tayi saurin
ɗ
ago manyan idanunta wa
ɗ
anda zuwa lokacin suka rine daga farinsu su ka koma jajur sabida kukan da ta sha,bata sauke idanun a ko'ina ba sai akan kyakykyawan fuskans
a,hakan yasa tayi saurin sauke kanta ta maida shi inda yake tun farko,wasu hawayen na sake
ɓ
alle mata kaman ana sake ingizo su,qamshin turaren BENTLEY da ya sake ƙarfi a cikin hancinta ya tabbatar mata Yah Sadeeq ya ƙariso daf da ita kenan,kafin tayi wani
motsi sai jin saukan hannayen shi tayi a jikinta yana me
ɗ
ago fuskanta,cikin wani irin murya yake fa
ɗ
in "Subhanallah! Kuka Zaynab me akai miki daga
ina
kike?" Duk ya furta mata tambayoyin har lokacin yana riƙe da fuskanta a tafukan hannayensa,zuwa lokacin
tuni dama ya rage tsawonsa yana tsugunne gabanta ne,memakon TAIMIYYAH ta bashi amsa sai kawai takai hannunta tana cire nasa daya riƙe face
ɗ
inta,cikin muryan kuka take fa
ɗ
in "Babu komi Yah Sadeeq sannu da zuwa."
"Babu komi ne zan sameki anan kina kuka hak
a Zaynab
,common
sanar dani me akai miki kuma ke da waye?"
Cewan Sadeeq yana sake sanya idanunsa cikin nata,hakan yasa ta lumshe nata idanun tana jin wani irin ƙunci na sake mamaye zuciyanta,sam ba tayi farin ciki da wannan arangaman da sukai da shi ba,ta
sani matuƙar bata ba shi amsan da zai gamsar da shi ba,zasu yi ta zama ne anan har sai wani yazo ya gansu yaje ya fa
ɗ
iwa Umman,hakan yasa ta furta "Ni babu abinda ya ha
ɗ
ani da kowa na zo fitowa ne kawai daga part
ɗ
inku tsautsayi ya
ɗ
ebeni na fa
ɗ
i,shine naj
i zafi sosai dama kuma kaina na ciwo,amma yanzu bari in ƙarisa insha magani."
Yadda ta ƙare maganan cikin rauni da sanyin muryan daya motsa zuciyansa,ya bashi tabbacin daga wajen Umman sa matsalan yake,baya shakkan cewa tayi mata halin nata da ta saba,TAI
MIYYAH bazata fa
ɗ
i masa gaskiya bane kawai,hakan yasa shi zuba mata ido kafin ya furta "Kiyi haƙury Zaynab komi me wucewa ne,watarana Umma da kanta zatai nadaman irin halayyan da take nuna miki,bana so ko ka
ɗ
an ki dinga sanya damuwa a zuciyanki,yanzu tashi
ki koma wajen Iya zan shigo zuwa anjima,ina fata kinyi min girkin da nace?"
Kai kawai TAIMIYYAH ta gya
ɗ
a masa,tana miƙewa tsaye,yayi saurin riƙo hannunta
ɗ
aya har ta tsayu da kyau,kafin ta dafa ƙafanta don fara tafiya ya riƙe mata
ɗ
aya hannun,ta
ɗ
ago man
yan idanunta ta sauke
akansa tana son zame hannunta daga nasa amma kallon da ya jefeta dashi yasa ta barinsa,a haka suke takawa har zuwa ƙofan shiga Sasan Iya,sannan ya sake hannunta ta shige ciki shi kuma ya juya zuwa part
ɗ
insu,zuciyansa na matuƙar masa
ɗ
aci da irin halayyan mahaifiyansa,yana jiye mata ranan da ubangiji zai nuna mata ikonsa akan nata jinin watakila daga lokacin ne zata gane ubangiji ke yin yadda yaso da bawa,ya kuma halicceshi ta duk irin yadda yaso bawan ya kasance,ko ka
ɗ
an bai ta
ɓ
a gani
n aibun nakasan TAIMIYYAH ba,sai ma dai a kullum sake ganin irin baiwan da Allah yai mata yake, wanda ke fitowa a hankali don kaf tsakanin age mate
ɗ
inta su Zuhura tafi so komi,tafi u Brain na karatu boko da islamiya,ta fi su iya kula da kanta da tsaftan j
iki da iya girki,akwai ta da nutsuwa da kamun kai da kuma iya riƙe mutuncinta na ƴa mace,wanda duk su ba'a ba su wannan baiwan ba,shiyasa a kullum shi baya hango wata nakasa daga TAIMIYYAH sai tarin abubuwan da ta mallaka wanda ba kowace cikakkiyar me lafi
yan ƙafafun aka baiwa wannan baiwan ba,amma ya rasa dalilin da Umma ta
ɗ
auki karan tsana ta
ɗ
aurawa TAIMIYYAH,tare da shan alwashin tsine masa idan har ya dage sai TAIMIYYAH yake so,har ya isa
ɓ
angarensa zuciyansa bata bar masa bitan irin cin mutuncin da U
mman tai masa ba alokacin da ya tare ta da maganan TAIMIYYAH sati
ɗ
aya da suka wuce,yasa mukulli yana bu
ɗ
e ƙofan shigewa
ɗ
akinsa kenan wayansa ya fara ringing,ya dakata daga bu
ɗ
e
ɗ
akin yana zaro wayan daga aljihun gaban rigansa,ganin sunan My Mum da yayi y
asa shi
ɗ
aga kiran kai tsaye,daga
ɓ
angaren Umman bayan ta amsa gaisuwansa tambayansa take ya iso ne? Ya bata tabbacin gashi ma acikin gidan yana
ɓ
angarensa ne zai watsa ruwa ya kintsa ne ya shigo
ɓ
angaren nasu
,hakan
yasa ta katse kiran shi ma sai ya maida
wayan aljihu yana bu
ɗ
e
ɗ
akin nasa ya shige ciki.
TAIMIYYAH ko tana shiga ciki ta fara addu'an Allah sa Iya bata falo,sai dai addu'an nata bai ci ba don tana sanya kanta cikin falon bakinta
ɗ
auke da sallama,idanunta suka sauka a fuskan Iya tayi saurin sauk
e kanta ƙasa tana cangala ƙafan da sauri don shigewa
ɗ
akinta Iya ta kirayi sunanta da cewa "Zainabu zo nan." Cewan Iyan idanunta akan TAIMIYYAH wacce ta juyo ta fara takowa zuwa wajen da Iya ke zaune cikin kujera
,ta
kai ƙasa tana zama kusa da ƙafafun Iyan
take fa
ɗ
in "Iya gani."
Iya takai hannu ta
ɗ
ago fuskan TAIMIYYAH da take faman yin ƙasa da kai don kada Iyan ta gane tayi kuka,cikin wani irin murya a dake Iya ke fa
ɗ
in "Me ya samu fuskanki,me sukai miki daga shiga kai saƙo maza sanar dani,kuma idan kikai
min ƙarya saina sa
ɓ
a miki don ban miki wannan koyin ba."
Iya ta ƙare maganan tana sake tsare TAIMIYYAH da kaifafan idanunta,hakan yasa TAIMIYYAH sake yin rau-rau da idanu tana me zayyane ma Iya yadda sukai da Umman,ta ƙare maganan da fa
ɗ
in "Don Allah Iya
kar kice zaki tanka mata,indai akan Yah Sadeeq ne ta kwantar da hankalinta ni ban ta
ɓ
a son sa ba bakuma zan fara ba,amma ni bana so kice zaki je kice mata komi,lokaci yayi da zaki daina tankawa akan komi idan anmin Iya,tunda na kula hakan da kike kaman shi
ke sake janyo min tsana a wajensu."
TAIMIYYAH ta ƙare maganan cike da magiya,abinda ya karya zuciyan Iya kenan,ta dafa kanta tana fa
ɗ
in "Naji bazan je ince mata komi ba,amma ke kuma ki daina ƙyalesu akan irin cin fuskan da suke miki,bance ki tanka Zuwair
a ba amma su Zuhura duk wanda ya sake miki gorin halitta,kice musu idan suke halittan
ɗ
an Adam don Allah su sauyaki daga yadda kike su mayar dake mara naƙasu,sannan ki daina bari suna ganin hawayenki,domin baka bari maƙiyinka ya gane lagon ta inda zai ding
a saranka koda da kalamai marasa da
ɗ
i ne,ko ka
ɗ
an ki tsaida zuciyanki tayi dakewan da ko sauyin fuska zasu daina gani idan sun miki gorin nakasa,hakan zaisa su daina ci miki fuska,sannan ina so ki kwantar da hankalinki indai mijin aure ne wallahi sai sun s
ha mamakin irin mijin da Allah zai kawo miki,ai ba ita ke bayarwa ba don tace bazaki auri
ɗ
an ta ba sai me? Wallahi ba don bana miki sha'awan rashin kwanciyan hankali ba da saina nunawa Zuwaira cewa daga ita har
ɗ
anta zan iya iko da su,in kuma ha
ɗ
a auren d
a take iƙirarin in tana raye bazai yiwu ba,sai dai nafi so Allah yai ikonsa da kansa domin ina da tabbacin zaifi ni iya hukuntata,domin huruminsa take shiga don shi ya halicceki ahakan,shi kuma yasan irin ajiyan da yai don haka ki cire duk wata damuwa a r
anki,ko ka
ɗ
an kada kiji cewa zaki ji ƙuncin kasancewanki a hakan kinji ko?"
Iya ta ƙare magana tana shafa kan TAIMIYYAH wacce ta kwantar bisa ƙafafun Iyan,kalaman Iyan na shiga kunnuwanta da wani irin tasirin dake ratsa ilahirin zuciya da gangar
jikinta,ta gya
ɗ
a kai alamun gamsuwa da tarin kalaman Iyan,wacce itace gatanta da ta maye mata dukkanin guraben da uwa zata cikewa ƴar ta,a hankali ta cusa hannuwanta saman fuskanta tana share hawayen dake gudu,cikin sanyin murya take fa
ɗ
in "Insha Allah Iya
zanyi anfani da dukkanin abinda ki ka ce nagode Allah ya bar min ke Iya har ƙarshen numfashi na."
Iya da tausayin TAIMIYYAH ya gama cika zuciyanta
,ta
shafa kanta tana fa
ɗ
in "Ameen Zainab,Allah yai miki albarka yasa ki cigaba da biyo halayyan TAIMIYYAH,it
a kuma Allah ya cigaba da kai haske kabarinta,Allah ya nuna min aurenki da zuriyyan da zaki haifa kafin ƙasa ya rufe idanuna."
Ta ƙare maganan muryanta na rawa cike da raunin zuciya,domin a duk lokacin da ta tuna da mahaifiyan TAIMIYYAH me suna Zainab s
ai zuciyanta ya karye,domin bata ta
ɓ
a ganin haƙurarriyan mace me tarin nutsuwa da hankali irin ta ba,ga baiwan kyau kaman ita tayi kanta wanda nagartanta da kyawawan
ɗ
abi'unta suka janyo ake kiranta da TAIMIYYAH,kaman yadda labarawa basa sakawa ƴar su ko
ɗ
ansu suna TAIMIYYAH sai ya mallaki nagarta irin na Zainab
ɗ
in,shiyasa a lokacin da aka haifi TAIMIYYAH ta sa aka saka mata suna Zainab
ɗ
in kaman tasan uwar mutuwa zatai,bayan rasuwan Zainab
ɗ
in sai Iya ta cigaba da kiran abinda ta bari da irin sunan da ake
kiran Zainab
ɗ
in dashi wato TAIMIYYAH,tana me fata Zainab
ɗ
in ta gado halayya da nagartan uwarta,sai gashi ko TAIMIYYAH babu inda ta baro halayyan mahaifiyan nata,Iya ta sauke ajiyan zuciya tare da dawowa hayyacinta daga fa
ɗ
awa duniyan tuna baya da ta taf
i,muryan TAIMIYYAH me sanyi tamkar na uwar ta na ratsa kunnuwanta lokacin da TAIMIYYAN
ke amsa addu'an da fa
ɗ
in "Ameen Iya na,insha Allah bazaki rigani mutuwa bama tare zamu tafi ko zaki mutu."
Iya ta saki murmushin su na manya,tana sake jin ƙaunar TAI
MIYYAN me tsanani yana cigaba da ratsa jinin jikinta,sai dai kafin tayi magana sallamansa da shigowan sa cikin falon yasa duk suka bishi da ido,sassanya qamshin nan nasa dai na turaren BENTLEY ya fara kara kaina cikin falon,Iya gaba
ɗ
aya sai ta koma ta ta
mke fuska,tana amsa sallaman ya ƙariso cikin falon yana zama kujeran dake facing Iya,ya zame ya kwashi gaisuwa idanunsa fes akan qanwar tasa da har lokacin kanta ke saman guiwan Iya,ba yabo ba fallasa Iya ta amsa gaisuwansa sai ya maida dubansa gaba
ɗ
aya a
kan TAIMIYYAH yana fa
ɗ
in "Sis tashi ki bani abinci da yunwa na shigo garin nan."
Yadda ya ƙare maganan idanunsa akanta yasa Iya da itama ta tsare shi da ido zabga masa harara
,tana
riga TAIMIYYAH da fa
ɗ
in "Kaji min rashin tausayi dai,a memakon ka tashi ka
isa wajen cin abincin tana zamanta sai ka tashe ta wani kawo maka abinci kaman mara ƙafafu,to bazata tashi ba in bazaka isa wajen kaci ba ka koma wajen uwar ka marasa kunyan qanninka su zuba maka kaci."
Yadda Iya ta ƙare magana tana faman juya ido ita ado
le harara take watsawa Yah Sadeeq
ɗ
in
,yasa
daga TAIMIYYAH har shi uban gayyan sakin dariya,kafin ko wanne ya maze kaman bashi ke dariyan ba,Sadeeq
ɗ
in ya tashi yana nufan wajen cin abincin yana fa
ɗ
in "Maida wuƙan ƴar tsohuwa amma dai a taimaka ta zo tai sa
rving
ɗ
ina please."
Iya ta ja tsaki tana fa
ɗ
in "Ka dai ji dashi fitinanne
,ke
kuma da kike dariya saiki tashi ki zuba masa waya sani ma kina sane nan zaici abincin shiyasa kika dage sai kinyi girkin da kanki mitsuww!"
TAIMIYYAH da dariya ke cinta arai ga
nin Iya zata
ɗ
ago ta yasa ta ha
ɗ
e fuska
,cike
da shagwa
ɓ
a take fa
ɗ
in "Kai Iya inda haka ne da baki ga na zuba masa a kula daban ba,ni inama nasan zai wani dawo bare har inyi girki dashi."
"Oho
dai
ku kuka sani."
Cewan Iya tana ta
ɓ
e baki ita ko TAIMIYYAH
sai ta nufi wajen cin abincin ta fara sarving
ɗ
insa,har lokacin Hijab ne sanye ajikinta bata cire ba,plate
ɗ
in ta tura gabansa tana dubansa,ganin yadda ya tsareta da mayen kallon da yake addabanta dashi yanzu yasa tayi saurin
ɗ
auke kanta tana faman turo ba
ki,sam ta tsani yawan kallo tun kafin ta girma haka,lemun Fruity Zo
ɓ
o da tai ta zuba masa cikin dogon glass cup ta tura gabansa,kafin ta miƙe tana fa
ɗ
in "Yah Deeku ni zan shiga daga ciki ina da karatun hadda kasan gobe Saturday."
Bata jira cewan sa ba tai
gaba abinta yabi bayanta da kallo,yana girgiza kansa kawai tare da jin wani abu na sake fisgansa zuwa gareta,sai dai zuwa yanzu ya fara ji ajikinsa dole ya koyi juriya akan danne duk wani zazzafan son ta dake
ɗ
awainiya dashi,matuƙar yana son ta sami farin
ciki,domin shi kansa yasan idan ya dage sai ya aureta alhali Ummansa tai mata irin wannnan tsanan,bazata ta
ɓ
a samun kwanciyan hankali ba,tabbas kaman yadda TAIMIYYAN ta fa
ɗ
i ne haƙura da juna shine kawai mafita su cigaba da zumunci tamkar yadda suka faro
,a hankali yake cin abincin da
ɗ
in girkin na ratsa shi,tare da haifar masa da kasala da mutuwan jiki,domin wani yanayi ke bin jininsa yana yamutsawa,tabbas zaiyi rashi idan ya bar TAIMIYYAH ta su
ɓ
uce masa,ya lumshe idanunsa a lokacin da sanyin Zo
ɓ
on da ya z
uƙa yabi maƙoshinsa,da
ɗ
in ya ratsa har tsakiyan kansa,sai ya bu
ɗ
e idanunsa yana cigaba da cin abincin har ya kammala,ya goge bakinsa tare da tashi a wajen,cikin falon ya dawo har lokacin Iya na zaune ta maida hankalinta ga kallo,sai yai mata sallama ya fic
e daga Sasan baki
ɗ
aya..........✍
🏻
*Littafin TAIMIYYAH paid book ne akan 500 naira only,ga masu buƙatan yin payment zakui min magana ta wannan number
ɗ
in 08167768704, ko kuma ku turo ku
ɗ
in ku kai tsaye ta wannan account
ɗ
in 0504192664 aisha ibrahim dans
abo GTbank.*
*Sai ku tura shaidan biyanku ta wannan line
ɗ
in 08167768704.*
_Masu account da Arewa books
,zaku
dinga siyan sabbin shafuka dalla-dalla akan farashi me sauƙi,ga yadda zaku siya pages a arewa books kamar haka_
👇🏻
https://arewabooks.com/chapter?id=62d29e11aa5f8f19bc9621cb
*DANNA LINK DIN NAN KASHA KARATU
👆🏽👆🏽👆🏽
*
*_YADDA ZAKA SIYA LITTAFI A AREWABOOKS_*
👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾👇🏾
*Recharge* - inda ake shiga domin saka kudi cikin account.
*Balance* - Zai nuna kudin
account dinku da zaku iya sayayyan littafai cikin kasuwar ArewaBooks.
*Credit/Debit Card* - Hanyar farko kuma mai dadi wajan Recharge din account dinku.
A
inda (Enter your amount) za'a saka kudin da akeson Recharge din sai a taba "Proceed". Zaibude muku
inda zaku saka bayanan katin banki, kuna gamawa kudinku zaishiga account dinku kaitsaye (instant).
--------
Akwai wasu hanyoyin saka kudi
a
ArewaBooks account kamar:
*Bank Transfer*
*Airtime Transfer*
Saidai su ba kaitsaye bane (instantly) sai Are
waBooks ta tabbatar da Transfer din,
amman
bayakai 1hour za'a gansa a Balance.
#Ɗansabo
ce
#
[7/24, 11:03 AM] Ayshat Dansabo
😘
: *TAIMIYYAH*❤
️
©
️
Ayshat Ɗansabo Lemu ✍
🏻
*Page 9*
Misalin ƙarfe tara da dare Baba Sani ya tara su TAIMIYYAH a
babban falonsa,cikin wa
ɗ
anda ke wajen akwai Umma da Iya,sai Zuhrah da TAIMIYYAH sai Babban Yaya Sadeeq,dukkanin su yaran na zaune daga ƙasan Carfet
ɗ
in
ɗ
akin ,sai Iyayen da ke saman Kujeru.Baba Sani shiya bu
ɗ
e taron da addu'a kafin ya fara maida dubansa ak
an Sadeeq wanda yake zaune kusa da shi sosai,ya soma da fa
ɗ
in "Kai Sadeeq kai ne babba da kai zan fara,da farko sai muce Alhamdulillahi tunda Allah yai maka duk wani bu
ɗ
i dai-dai gwargwado a rayuwa,tunda ga ka da babban aiki hannu ga kuma gini da saura ƙir
is ya rage ka kammala,don haka ina muka kwana akan maganan fito da matar aure?Nayi ta zuba ido inji ka kawo min zancen aure amma shiru,daga baya saina fara tunanin ko ƴar gida za'ai tsakaninka da qanwan naka TAIMIYYAH ganin irin shaƙuwan da ke tsakaninku,a
mma nan ma banji kace komi ba,har gashi suma sun kammala karatu,me kake shiryawa ne ko ince me kake jira da har yanzu baka shirya aje iyali ba bayan kullum shekaru turawa suke."
Ya ƙare maganan da tsaida idanunsa akan Sadeeq,wanda shi kuma idanunsa na kan
TAIMIYYAH wacce ta sake ƙasa da kanta tunda taji Baba Sani ya shigo da sunanta taji ƙirjinta ya shiga bugawa,Sadeeq ya
ɗ
auke kai daga dubanta yana mayarwa kan Mahaifiyansa Umma,wacce tafi kowa tsare sa da ƙananun idanunta,tana kuma fatan kada ya bada ita
wajen nunawa ubansa yana son TAIMIYYAN,ganin irin kallon da take masa yasa shi
ɗ
auke idanunsa daga gareta ya mayar kan Baban nasa yana fa
ɗ
in "Baba har yanzu ana kan neman matar ne,a kwanakin baya na so gabatar maka da wacce nake so,sai dai an samu sa
ɓ
ani t
sakanina da ita wanda har na haƙura,yanzu ina kan nema ne da zaran mun dai-daita za'a ji na gabatar da ko wacece."
Yadda ya kai ƙarshen maganan cikin sanyin murya yasa TAIMIYYAH
ɗ
aga manyan idanunta ta sauke akansa
,tana
me jin wani irin sanyi ya ratsa zuc
iyanta,don ba tayi zaton abinda zai fa
ɗ
iwa Baban kenan ba,Umma wacce tafi kowa jin farin cikin amsan da Sadeeq
ɗ
in ya baiwa Baba Sani itama sai da ta sauke numfashi,Baba Sani ya jinjina kai yana fa
ɗ
in "To madallah,Allah yayi za
ɓ
i mafi alkhairy ina nan ina
sauraran ka,idan kuma ka tsaya ruwan ido ni da kaina zan maka za
ɓ
i."
Baba Sani yai maganan da salon barkwanci wanda ya sanya har Iya murmusawa
,kafin
ya maida hankalinsa kan su TAIMIYYAH yana komawa Serious sosai,ya sauke ganinsa akan Zuhurah yana farawa d
a fa
ɗ
in "To Zuhurah na dawo gare ki,kun kammala karatu kuma akwai manema wanne kika tsayar a cikin tarin maneman da kike tara min a ƙofar gida,kar ki
ɗ
auka don ni ba mazauni bane bani da masu
saka min ido akan duk wani motsinku,sanar dani wa kika tsayar ku
ma
ɗ
an wani gida ne? Aure zan muku tunda ke kin kammala Diploma
,ga
wannan yajin aikin da ba'asan ranan komawa ba sai a aje batun cigaba da karatu a fuskanci auren don shine cikan mutuncin ku na
ɗ
iya mace,don haka sanar dani waye gwanin?"
Ya kai ƙarshen ma
ganan yana tsare ta da manyan idanunsa
,wanda
duk kusan gado sukai wajen Iya shiyasa hatta jikoki su TAIMIYYAH suka samu nasu kason na gado manyan idanu farare tas,Zuhurah ta
ɗ
ago ta dubi Baban nata cike da kame-kame ta fara fa
ɗ
in "Umm! Baba ai duk masu zuw
an ba da maganan aure suke zuwa ba
,har
yanzu dai ban ga wanda xuciyata ta aminta dashi ba tukunna dai."
Yadda ta kai ƙarshen maganan ya fusata Baba Sani ya soma fa
ɗ
a yana fa
ɗ
in "Maganan banza kenan kice duk samarin da kike tarawa babu wanda zuciyanki ta a
minta da shi
,to
kina sauraransu da sunan shashanci ne kome? To ki sani ni bazaki maida ni mutumin banza ba
,lallai
ki tsaida mutum
ɗ
aya ki turo min shi yazo ya sameni,idan kuma kinƙi zaki ga matakin da zan
ɗ
auka a gaba."
Zuhurah ta gya
ɗ
a kai tana fa
ɗ
in "Tu
h Baba." Baba Sani ya maida dubansa kan TAIMIYYAH wacce zuwa lokacin ƙirjinta ke wani irin bugu
,sam
bata son duk wani abu da zai janyo ai mata maganan aure,amma ta gama sarewa yau
ɗ
in ba ta da wani mafita tunda Baba Sanin ƴar titsiye yake jin yi musu,tunan
inta ya katsene a lokacin da muryansa ke shiga kunnuwanta yana fa
ɗ
in "To Zainabu na dawo kanki,waye Surukin nawa?"
TAIMIYYAH ta sake ƙasa da kai sam ta kasa
ɗ
agowa ta kalli kowa,cikin
ɗ
an rawar murya take fa
ɗ
in "Babu kowa Baba,ni bana kula kowa karatu nak
e so abar ni in cigaba,munyi magana da Abie zan cike form na wani Computer Training,kafin Asuu su janye Strike
ɗ
in zan samu a ƙalla wata uku ina yi."
Daga haka tai shiru zuciyanta na cigaba da bugawa,tana me addu'an Allah ya
ɗ
aurata akan Baba Sanin,Baba S
ani da idon sa ke kan TAIMIYYAH ya gyara zama yana fa
ɗ
in "Eh! Tuh ba