shi. Kai tsaye su ka shiga d'akin da anan ya ke. Kasancewar matanshi biyu ne. Sai da su ka zauna Kamilu yace.
"Saki kuma daga dawowarka. wani abun Sadiyar ta yi ko me?" Labarin komai da komai Aliyu ya ba Kamilu ciki harda abunda ya faru yau."
"Tabb aiki ja kenan. Amma tunda Sadiya ta amince ta zauna da kai a wannan k'auyan namu da mu kanmu muke gudunshi. Ai kuwa ta cancanci a yabeta. Ni nasan duk akan khadija Baba ta ke yin wannan abun. Ita bata san khadija ta canja ba shiyasa." Aliyu ya gyara zama ya ce.
"kamar ya Kamilu wanne irin canjawa ta yi?"
" Aliyu nasan k'ila abun bazai xo maka da sauk'i ba ko. Amma sau uku ina had'uwa da khadija da mahaifiyarta a wajan rabe. Amma su ba su ganni ba. Duk fad'in k'auyannan waye bai san Rabe ba?. Bazan bari ka cutu ba, dama naso sai ka huta sannan zan sanar maka, yanayin da ake cikine yass dole na sanar maka yanzu. Aliyu ya girgiza da jin wannan labari. take har idanunshi ya sake kad'awa yayi jawur, har wata jijiyace ta faso a goshinshi. yace.
"Indai har na yi bincike na gano abunda ke kai khadija da mahaifiyarta wajan Rabe. Toh Aure ni da khadija babu shi. Yanxu mu kawar da wannan matsalar Kamilu Baba na can tana jiran in kawo mata takaddar sakinne fa. Kamilu yace.
" Ni ina ganin muje mafara wajan Iya mai Tubani. A ganina ita ce kawai za ta iya dakatar da Baba akan abunda tai k'udiri."
"Kamilu Baba mahaifiyata ce na santa fiye da tunanin mai tunani. Iya mai Tubani kuma k'anwa ce ga gyatumarsu Baba. Baba babu wanda ya isa ya sa ta yi hakuri akan wannan sakin, kasan muguwar tsanar mahaifiyar Sadiya dake zuchiyar Baba kuwa? ina tunanin ubangiji ya bani Sadiya ne dan mu zama silar kawar da duk wani gaba. Ni tunani nake yi ko in mai da Sadiya gidane zuwa komai in ya lafa sai ta dawo, wallahi Kamilu ina son Sadiya. Amma me ka ce? Kamilu yace.
"zuwa gidanne bazai mata kyau ba Aliyu. Sati guda da.Aure a ganta a gida, Hakan zai iya b'ata mata suna. Sannan mahaifiyarta abun zai mata ciwo. Kaga da haka sai zumunci yai ta lalacewa. Mu jarraba zuwa wajan Iya. In yaso mu tafi da Sadiya. Ko a can ne sai ta zauna xuwa wani lokacin." A hakan su ka samu matsaya. Mik'ewa Aliyu yayi yace.
"Ka shirya bari in sanar da ita ta shirya sai mu tafi kawai." Kamilu ya dafa kafad'ar shi yace.
"Kar kayi sake lu'u lu'un da rabbi ya baka ya subce a hannunka. Ka yi iya yinka, Saki dai a hannunka yake. Kuma ka k'arfafi guiwarka karka basu damar karaya. Sadiya alkhairice.
Ficewa yayi a gidan Kamilu. Gida ya wuce da Sauri, kuma cikin k'arfin guiwar da Kamilu ya aro ya yafa mishi.
Sadiya
Ina zaune a saman kujera. ina karanta wasik'ar jaki. tare da yin lissafin dokin rano. Sallamar Aliyu ce ta katsemun tunanin da na ke yi. Idanamu muka zuba ma juna, murmushi ya sakar mun.
"Anty ki shirya za mu d'an fita yanzu. Bari na sake kaya."
uwar d'aki ya shiga. Take zuchiyata ta shiga bugawa da k'arfi. Harya fito ina zaune a wajan cikin muryar kuka nace.
"Aliyu ka sake ni ko. Amma me nayi maka toh?" lumshe idanu yayi yace da ni.
"Ban sake ki ba Anty, babu wanda zai iya kwace mun ke. gidan Iya mai Tubani zan kai ki ki d'an zauna acan zuwa wani lokacin. ki yi hak'uri da yanayin da muka riski kan mu a ciki. amma ki sani Ni bazan iya sakin ki ba." jikina a mace na shiga cikin d'aki tare da tattare 'yan suturu na nasa a k'aramar jaka. mayafi na yafa na fito. kallona yayi da kyau yace.
"Baki da hijab ne?" Da mamaki nadubeshi sannan nace.
Ina da na yin Sallah."
" Ki je ki saka shi. Daga yau karna kuma ganin kinsa mayafi. Ni namiji ne mai tsananin kishi sosai." mamaki Aliyu ya bani. Yanda ya b'ata rai bai ko ji nauyi na ba. Yake bani umarni. Bani da yanda zanyi haka na koma na zumbulo hijab har kusan k'asa.
Bai ce komai ba. Jakar hannuna ya karb'a ya shige gaba. ni kuma ina biye dashi a baya
Ta k'ofar baya mu ka fita. Kamilu ya na tsaye a gindin bishiya yana jiranmu. Da isowarmu muka wuce. Babur muka hau har zuwa bustop. Daga nan kuma mu ka hau motar da zata kaimu Mafara k'aramar hukuma.
Ina zaune a kusa da Aliyu jikina yana gugan nashi. musamman in an shiga kwazazzabo. wani irin yanayi nake shiga in jikina ya manne da nashi. Duk da suna d'an jefa hira shi da kamilu Amma kuma hankalinshi yana kaina. Ina kallon irin satar kallona da ya ke yi. Ni kuma tunane tunane duk ya cika mun kaina. A haka har muka iso mafara.
Babur muka sake hawa har zuwa cikin anguwar su Iya. Sukam naga suna da makarantun gwamnati da ma babban Asibitin gwamnati, ga wutar lantarki.
sai kalle kalle na ke yi. Ina ganin mata da k'ananun yara. ga 'yan makaranta an tasosu su na tafe suna wasanninsu. wasu ko takalmi babu, wasu kuma kayan makarantar duk datti. wasu nasu a yage, Abun gwanin tausayi. Ta ya ma yaro zai yi karatu mai kyau. Jikinshi duk tsami da datti, makarantar duk a rub'e ajujuwan ko bencin zama babu dana hango,ga wani zarni dake tashi na bayan gidan makarantar, wanda kab rabin anguwar zarnin ya damesu, ina ga malamai da d'aliban cikin makarantar? Shi yasa manyan masu muk'amin k'asar suke sanya yaransu a makarantun kud'i,domun sunfi kowa sanin me suka shuga a makarantun gwamnatin nasu. Ya ilayi ka tab'a zukata shuwagabanninmu su dube mu. a kofar wani gida muka sauka. ni dai ina biye da su har cikin gidan, sai kalle kalle nake yi. Kai kallo na k'auye."
mrs Bukhari
ANAN NA KAWO K'ARSHEN FREE PAGE. KI BIYA KUD'INKI DANJIN YADDA ZATA KASANCE. WANNAN TAFIYAR TA
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯♀️👎👇👇*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
Badi'at Ibrahim
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩❤️👨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huɗu N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda ɗaya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huɗu 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda ɗaya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩❤️👨
*YADDA AKE BUƊE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka ɗakko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form ɗin kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email ɗinki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taɓa *Sign Up* shikenan an buɗe account a ArewaBooks💃🏻😂.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buɗe account a ArewaBooks.
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
G Z D
MRS BUKHARI
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels