Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ya bud'e masa gate har office ya rakasa tura.door nin yayi ko knocking baiyi ba.











"Iro ashe baka da hankali ko kad'an bansaniba bance kar ka shigo office Nan ba har sai na kiraka ,"bai idda maganar da zaiye gaba ba ya hango wane saurayi cikin shigar ba'kar wando da farar riga mai tambarin judge of appeel , zuciyar sa ce ta buga ya saba da kallon irrin hakan amman me yasa a wanan karon yaji abun ya sauya mai linzami, "kai kuma daga uban wane court ," murmurshi yaye "Alhaji kenan yanda aka saba an kawo 'kararka ga takardar "ya fad'a yana mi'kamai ,"








"Aikin banza kinan " zaro kudi yayi bundle biyu da zai kai dubu d'ari Ukku "ga wanan a watsalar da 'karar a kore shari'ar" murmurshi mai ciwo gayen yayi "ya'laɓai wanan karon ne na tabbatar bazaka tsira da zuwa court ba domin ne kaina bansan waya kawo 'karar ba sai dai abin mammaki shine ranar zama ka tanadi babban lawyer da zai kare ka " aikin banza matsiyace kawa kanka ,ai wallahi bbao mahalu'ki da ya isa yasa na tsaya gaban wanan kurtun a'kaw'kin don amsa wasu munanan tambayoyi , karanta min 'karar"...











"Alhaji bana da hurumin sauraren banayan nan ko karanta maka yanzu mu haɗu a court ya fad'a Yana tafiya da sauri sauri ," tashi hankali kam Alhaji bai gani ba sai ya tsaya yasan cewa d'an sa ne ya kai 'kararsa don yayi wa haosemaid fyad'i" cewar yaron a zuciyar sa "tabb akaiw kallo a wanan lokacin"...











"Alhaji BELLOH ne ya bud'e takardar nan ya fara karanta wa kamar bai iya karatun ba , Iro dai tsaye akan sa kamar bishiya yana ganin irrin tashi. hankalin da Alhaji ya shiga ga wani gumi da ke kitto mai a jikin sa kamar wanda basir ya kama bai warke ba.








JUDIGAL FORM 3,


SECTION'S 131 and 141 ACJL ADS 2000


IN THE BICHI AREA COURT NO 89 KANO STATE,



Case number CRW 232
between the complainer BARRISTER SUHAIMA ABUBAKAR , And BARRISTER KHAZEEM YUSUF , AND BARRISTER. FAISAL BELLOH RABE





DEPENDER
ALHAJI BELLOH RABE





Tsayawa yayi da kallon rubbutun don jire ne yake barazanar d'auke buguwar zuciya sa, dafa table nin yayi Iro ye maza ka kira min Abdulsamad a office nasa " cikin minti biyu so ga sunan ga wanan takardar karanta min da kyau don Ba fahimci komai ba da mammaki a fuskar Abdulsamad ya chigaba da karanta wa "a tai'kaice Alhaji an shigar da 'karar ka bisa zargin ka da aikatawa yarinya 'yar shikkaru goma sha biyar da fyad'i da kuma tuzartarwa ga mahaifiyar yarinyar kasancewar 'yar aikin gidan ka ne..











Da kuma cin zarafin da tilasta wa da barazanar kissan kai ta ta hanyar sanya mata a'l forced acid reflux domin samun damar kitta mata haddi , ... wanda suka shigar da wanan 'karar kuma , Sune dai wanda ka gani a saman nan cikin su harda D'anka wato Barrister Faisal da kuma 'korarriyar wacce tasan bakin aikin ta duk Nigeria an santa a matsayin jajirtaciyar Barrister Mai aiki da fasaha da haza'ka da aiki tu'kuru wato dai Barrister Suhaima Abubakar ( ta cikin littafin DUHU CIKIN HASKE MY BOOK) ,,














"ALHAJI BELLOH kasan cewa kwana nan ma tayi wining case na matsalar rape a birnin Kaduna abin da yaban mammaki ta ya akaye tazo nan don wanan case nin don gaskiya ba'a samun ta da saukii, amman " kai don Allah rufe min baki kazo ka gayyamin wacce ce itta ne kai bakasan tashin hankalin da na shiga ba ko get out please , " Bindigar sa ya zaro ya Shiga mota a gaggauce sai hanyar gidan sa da gudu mai gadi ya bud'i 'kofar don ganin Alhaji a wanan Lokacin ba 'karamin tashin hankali ba ne mussaman ma da yaga ko takalimi babo a 'kafar sa ......














"LUBABATU ! LUBABATU!! LUBABATU!!! wai ina kike munafuka maciya amana algulguma mayaudariya ina kike kizo nan ke gayyamin waye asalin uban Faisal a duniyar nan !!!?















Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


💦The way of water💦






Together
By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.




A heart toching story💔say No Rape❌








In the name of Allah, the beneficent the merciful.








After the successful of
(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).










🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*










PAGE 2️⃣6️⃣➡️2️⃣7️⃣






"Lubabatu! Lubabatu! Lubabatu!!! Wai ina kike munafuka macijiya amana algunguma mayaudariya ina kike kizo nan ki gayamin waye aslin uban Faisal a duniya nan?".








Cike da tashin hankali take sakkowa daga saman bene ta ce "haba Alhaji wanne irin kirane wannan haka in..... Tunkan ta rufe baki ya d'auke ta marin daya sata dafe k'uncinta tana kallonsa cike da mamaki ta k'ara cewa "Alhaji anya kana cikin tunaninka kuwa?" Wata irin ashar ya danno ya ce "gidan mahaukata ne a kaina baki ji mi nake cewa bane ni zaki rainawa wayo waye uban Faisal ne?", cike da d'unbin mamaki take kallon sa da kyar ta bud'e baki ta ce "kamar ya ban gane waye ubansa ba bayan kai", "rufe min baki na ce to inba nina haifesa ba ni zai tozarta ni Faisal ki gaya min gaskiya waye ubansa?", Ya idasa maganar a tsawace.




Tunkan ya k'ara wat maganar Faisal ya shigo rai a b'ace yana cewa "karka sake dakar min uwa kuma shari'a kamar anyita dakai ni dama ace ba kaine mahaifin nawa ba miye ka aika haka Dad why dan Allah?", ya idasa maganar yana sakin kuka kamar k'ara min yaro.






Tsaki Alhaji BELLOH yayi yana wani makirin murmushi ya ce "mu zuba mu gani nida ku shege ka fasa", ya gama maganar ya haura sama a zuciye da sauri Faisal ya ce "Mommy please kice min Dad ba shine ya haife ni ba" kallonsa take hawaye na wanke mata fuska kwata-kwata ta kasa magana rungume d'an nata tayi tana buga bayansa alamar rarrashi.










A wajan Alhaji BELLOH kuwa koda ya shiga d'aki waya ya kira yana cewa "ku tabbatar kunje har gidan su yarinyar kun k'arasa min ita har lahira bana son ta kai safiyar gobe" daga cikin wayar naji wata murya bud'and'iya irin ta gaggun y'an iska ya ce "an gama oga umarni naka cika aiki namu", katse wayar yayi kwata-kwata ba imani a ransa shifa indai kan a tab'a mutumcin sa ne to kuwa zai iyayin komai tabbas shi anma zai tab'a mutumcin wasu ai.










Cikin dare y'an daban Alhaji BELLOH suka haura gidan su Iliham sai dai sunyi rashin sa'a dan kuwa suna asibiti har yanzu jikinta bai wani samu sauk'in kirki ba sosai sukai watse da kayan gidan suka babbaza komai suna kiran Alhaji suka ce "ranka ya dad'e bafa kowa a cikin gidan nan" wata irin tsawa ya buga masu ya ce "kamar ya ba kuwa ina zasu tafi to ko wani munafikin ne ya sanar dasu shirin mu kun duba sosai kuwa?", Y'an daban ya ce "an duba ko ina Oga ba wani halitta dake rayuwa a cikin gidan yanzu".






Sosai Alhaji ya shiga tashin hankali dan kuwa Monday ne za'a fara zama k'otu.




Sosai Iliham ke k'ara samun kulawa sai dai har yanzu bata wani magana sosai dan kuwa da an kira sunana Alhaji BELLOH firgita take har tana neman shid'ewa sosai abun ya d'aga su Faisal hankali harda Ummah da kyar da zub'in goshi ta fara basu baya nan duk abinda ya faru sai dai ana zuwa wajan daya keta mata mutumci kawai masuyi aune ba ta tafi luuuuuu ta suma dan kuwa wani irin masifaffan bugawar zuciya ne da b'aci ran tuna abun sosai take tsoron Alhaji BELLOH in aka kira sunan shi kamar an mata Albishir da mutuwa sosai Ummah ke kuka tana cewa "kun gani ko tabbas ya dasa mata tsoron sa taya za'ai yarinya bazata tsorata ba ya tashi ya afka mata da k'arfin tuwo" ta idasa maganar tana shashshakar kuka......✍️












*ZAHRA ROYAL STAR CE*🌟✍️










Comment and share Fisabilillahi🥰🙏⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


💦The way of water💦






Together
By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.




A heart toching story💔say No Rape❌








In the name of Allah, the beneficent the merciful.








After the successful of
(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).










🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






*Da sunan Allah mai rahama mai jinƙai*








PAGE 2️⃣8️⃣➡️2️⃣9️⃣


Likita aka ƙira ya fara bata taimakon yadda zata farfaɗo, aikuwa tana farfaɗowa ta sa kuka, kukan da babu ranar da zata dena shi, dan ko fuskar ALHAJI BELLO bata son sake tunawa, da za'a bata damar kisa da babu abinda zai hana bata kashe Alhaji BELLO RABE ba.








Har kawo wannan lokaci Umma da ILHAM basu san cewa FAISAL ɗa ne ga ALHAJI BELLO RABE ba sa bo da bai sanar musu ba haka bai bari Khaseem ya sanar da su ba, ya ce ya bari lokaci ne zai nuna hakan, sosai Khaseen ya jinjina jarumtar FAISAL dan ya shirya tinkarar Mahaifinsa a kotu, hakan ya ƙara masa ƙwarin gwiwa shi kansa Khaseem ɗin, sai dai yana tausayawa FAISAL matuƙa dan ya tabbatar Kotu zata yanke hukuncin daya dace ga ALHAJI BELLO RABE, da tunanin shari'ar yake kwana yake tashi.








Umma tana jin daɗin yadda suka tsaya tsayin daka wajen ƙwatarwa ILHAM haƙƙin ta, in banda albarka babu abinda take sa musu, da tayi tunanin masu tausayi da imani sunyi ƙaranci a duniyar nan, ashe suna nan suna shawagi a cikinta kawai yawa ne da basuda shi, Allah kuma ya dube su ya haɗa su da su, takan godewa Allah akai-akai.












ALHAJI BELLO RABE daya haɗa tagumi da alama yayi nisa a tunani, dan tinda FAISAL ya riƙe wuta ganin sai ya kaishi kotun nan yake cikin wani hali, da wani ne ba FAISAL ba da babu shakka saiya kashe shi idan yaso idan gawa tana shari'a sai tasa ya fara, amma son da yakewa FAISAL wanda shi kaɗai Allah ya bashi ba zai taɓa bari koda ƙwarzane ya samu ba, Hajiya Lubabatu ce ya shigo tin ɗazu amma baisan ta shiga ba, zama tayi ta riƙo hannunsa cikin nata, a firgice ya kalle ta dan ya tsorata ainun, ganin ita ce ya ɓata rai ya fizge hannunsa ya ce "ki gaggawar tashi ki bar ɗakin nan kar na ci mutuncin ki", da mamaki ta kalle shi dan kwana biyu baida aiki saina hantararta da tazo guri zai tashi, "Alhaji wai me kake haka ne, me nayi maka da zafi zaka dinga wulaƙanta ni kamar ba matarka ba", ta faɗa cikin takaicin abinda yake mata,








"Ai billahillazi Luba idan har ba zaki sa ɗanki ya janye ƙarar daya kai ba bazaki taɓa samun yadda kike so dani ba, kuma ki rubuta ki ajiye wallahi idan har aka ci galaba a kaina kin shiga uku daga ke har ɗanki, kuma duk yadda zanyi sai nayi lamarin nan ya lalace", cewar Alhaji.






Murmushin takaici tayi ta ce "Alhaji kenan, wallahi wani lokacin kana bani mamaki, ka aikata abu kuma ka juye shi akan waɗanda basu ji ba basu gani ba, shi yasa ai aikin danasani baiyi ba, da ace alkhairi kake aikatawa a rayuwarka da baka furgice haka ba, daka zauna lafiya kamar kowa, amma ka kasa zaune ka kasa tsaye yanzu wa gari ya waya, ni dai banida hurumin hana FAISAL aikinsa wallahi",tana gama faɗa ta tashi ta barshi yana buɗe da bakinsa yana mamakin abinda Luba ta faɗa masa.












Duk wani bayani an haɗa su, ILHAM ta sanar dasu duk abinda ya faru, sun haɗa duk wani bayanai ranar shiga Kotu kawai suke jira, ranar da Khaseem ya ɗauki Umma ya kaita gida dan ɗakko wa ILHAM kaya nan ta taradda yadda aka hargitsa musu gida da kaya, da alama an shigo gidan, sai dai babu abinda suka ɗauka, toma me zasu ɗauka banda tsummokara Umma ta faɗa a ranta, ganin haka Khaseem ya fahimci akwai matsala, shi yasa bayan an sallame su ya kaisu gidansa, tinda dama shi kaɗai ne, da Umma taƙi sai da yayi mata bayanin ALHAJI BELLO zai iya komai dan yaga ba'ai wannan shari'ar ba, jin haka tsoro ya ƙara kama su Umma, hakan yasa suka bishi gidansa, FAISAL hakan yayi masa daɗi dan dama yana zargin Daddyn nasa.














MONDAY


Kotun cike take da mutane, wasu sunzo ne dan tasu shari'ar wasu kuma sunzo kallo ne kamar yadda aka san kotu da haka, can na hangi Umma da ILHAM da tayi zuru-zuru, dan jikinta har wannan lokacin babu ƙwari dan riƙe da ita Umma take, ta lafe a jikin Umma, Barrister FAISAL da Barrister Khaseem suna zaune a kujerun da aka tanada domin lauyers, sai Alhaji BELLO RABE da shima yana zaune fuskar nan babu alamar rahama tattare da ita, sai wurga ido yake yana jin kamar ya kashe kowa dake cikin kotun, zuwa wani lokaci Alƙali ya bayyana cikin kotun kowa tashi yayi alamun girmamawa tare da faɗin "Kotuu!!", cikin muryar gardawa da matsakaita, sai bayan ya zauna sai kowa ya zauna, mai karanto ƙara ne ya tashi ya karanto ƙara kamar haka, "a yau Alhamis 14/9/2023 zamu saurari ƙarar da Khadija Hassan ta shigar a wannan kotu ranar 1/9/2023 akan ALHAJI BELLO RABE bisa zarginsa da yiwa Ƴar ta ILHAM ƴar shekara 15 mummunan fyaɗe bayan yayi amfani forcid poison, wanda ya fitar da ita daga hayyacinta", yana gamawa ya miƙawa alƙali takardar sannan ya zauna.










Wani Lauyer ne ya miƙe baƙiƙƙirin da shi ya ce "Sunana barrister Usman, nine lauyern wanda ake ƙara", bayan ya gabatar da kansa ya koma ya zauna, FAISAL ne ya miƙe cikin jarumta da haiba ya ce "Sunana Barrister FAISAL, nine Lauyern wanda yake ƙara, tare da abokin aikina", ya nuna Barrister Khaseem, tashi yayi shima ya ce "Batrister Khaseen", sai suka zauna gaba ɗaya.✍️














*By Rumaisa Aliyu Inuwa(Rumyn Royal Star🌟)*












Sharing fisabilillah👏⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


💦The way of water💦






Together
By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.




A heart toching story💔say No Rape❌








In the name of Allah, the beneficent the merciful.








After the successful of
(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).










🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






*Da sunan Allah mai rahama mai jinƙai*








PAGE 3️⃣0️⃣➡️3️⃣1️⃣











Wani Lauyer ne ya miƙe baƙiƙƙirin da shi ya ce "Sunana barrister Yusuf , nine lauyern wanda ake ƙara", bayan ya gabatar da kansa ya koma ya zauna, FAISAL ne ya miƙe cikin jarumta da haiba ya ce "Sunana Barrister FAISAL BELLOH RABE, nine Lauyern wanda yake ƙara, tare da abokin aikina", ya nuna Barrister Khaseem, tashi yayi shima ya ce "Batrister Khaseen", sai suka zauna gaba ɗaya.








COURT ce tayi shiru nan aka fara maganganu 'kasa jin cewa Barrister FAISAL Yana kare wacce uban sa yayi fyad'i ganin COURT ta rikichi Al'kali ya buga guduman sa anan akayi shiru kamar ruwan sama ya d'auki.





Maga takadda ne ya mi'ki ya karanta laifukan da ake tuhuman Alhaji BELLOH RABE dashi tsaff ya rikicin sai uban gumi da yakiye "BELLOH RABE Court ce ke tambayar ka , shin ka aikata laifin da ake tuhuman ka dashi ," girgiza kai yayi "magana zakaye " cikin rawar murya '" ya mai girma mai Shari'a wanan 'kazafi ne da sharri ne ban aikata ba".








Al'kali ne ya gansa da kyau ya karkace yayi rubutu a takardar sa " ko lawyer wanda aka kai 'karan sa yana da magana " Barrister Yusuf ne ya mi'ki cikin zaguwa da Murmurshi " thank you my lord " an kawo wanan 'karar ne domin cin zarafin Alhaji BELLOH RABE ganin cewa kaff fad'in Kano arzikin sa ne a gaba yana daga cikin manyan manyan masu kudin mu, idan ba'a samu sunan sa a number one ba to zaisu a two..








Idan ka lura da wanan babo irrin sharrin da baza'a mai ba ganin yadda yake samun chigaba a harkokin sana'o'in sa , wanan mugun 'kazafi taya Alhaji BELLOH RABE zai wa wanan yarinyar mai shikkaru goma sha biyar fyad'i , ina neman court da ta duba zance na nasu aiki nawa ne a gidan ALHAJI BELLOH RABE ?











Akwai zawarawa akai 'yan mata harda tsoffin hakan bai ta'ba faruwa ba sai akan wanan yarinayr? shin itta goal ce da Alhaji zai neme t meye a ganganr jikinta " wane irrin kukka mai taffasa zuciya iliham ta fashe dashi wacce ta zauna akan keken marasa lafiya, "wanan shine abinda zance ya mai girma mai Shari'a"





,


Al'kali ne ya kammala rubutun sa ya daura da cewa. "shin ko lawyer wanda ya kawo 'kara yana da abin fad'a akan abokin takarar sa ?" a nitse Barrister FAISAL BELLOH RABE ya mi'ki " Thank you my lot " wato shi daman duniya juyin d'an wake ne watarana ya juya anan gobe a Chan " Barrister Yusuf be ' ya buga table ya mi'ki ," objection ya mqi shari'a abokin aiki na yana amfani da wasu kalmomi don yin gugan zana akan wanda nake karewa ya kawo abinda zai shafe Shari'a..."








Al'kali ne ya rubuta abin da zaiye " 'kirafi ya amso" sorry my lord "abinda Barrister FAISAL yace kinan " ya mai girma mai Shari'a wanda takawo 'kara ta shigar da 'korafin ta akan ALHAJI BELLOH RABE wanda ya kira mata haddin ta ta hanyar tursasawa kuma tayi attempt na kashe ta ta hanyar amfani da sa ta cikin buhu ya jiffa da itta a Chan bayan gari ,muna da shaida da zai tabbatar mana da cewa a wanan ranar Alhaji BELLOH yana gida da yamma alhali baya dawowa sai dare,"..











Barrister Yusuf ne ya mi'ki "my lord Barrister FAISAL yana sa magana a baki ta hanyar d'aurawa wanda nake karewa laifin da bai aikata ba " Barrister FAISAL ne ya amsa da cewa " am on my feet Barrister Yusuf wanan hurumin na ne magana akan cutar wa da akawa housemaid ta hanyar fyad'i baka da ikon dakatar dani"..








"Barrister YUSUF 'korafi bai amso ba " a kunya ce ya zauna da takaice , murmurshi Barrister Khazeem yaye nan FAISAL ya gama jawabin sa da duk abin da ya faru , duk zu'kata sun raunana wasu harda hawaye , a inda wasu suka ce kawai FAISAL ya amshi case nan ne don ya nema wani dukiya a gun babban sa ya hana sa don haka ya shirya wasan kwaikwayo..








Al'kalin ne yayi shiru yana nazari chan yayi rubutu da cewa " wanan court mai Albarka da a dalchi ta d'aga wanan Shari'a r zuwa 2 gawatan August ,2022, da fatan duk lawyer wanda ake 'kara zai kawo shidan cewa Alhaji BELLOH RABE bai aikata wanan laifin ba don ya wanke sa daga wanan zargin sa , "...











Nan ya buga guduman sa dukka aka watse daga court Umma ce ta zaro ido a gaban Faisal " tabbas yanzu kam naga abinda Ilham take sanar min daman kai d'an ALHAJI BELLOH RABE ne?"














Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞








⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


💦The way of water💦






Together
By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.




A heart toching story💔say No Rape❌








In the name of Allah, the beneficent the merciful.








After the successful of
(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).










🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






*Da sunan Allah mai rahama mai jink'ai*






Page3️⃣2️⃣➡️3️⃣3️⃣




Nan ya buga gudumarsa dukka aka watse daga court Ummah ce ta zaro ido a gaban Faisal "tabbas yanzu kam naga abinda Iliham take sanar min daman kai d'an Alhaji BELLOH Rabe ne?".






Sosai ta ta cika da d'unbin mamaki tana girgiza kai da sauri Faisal ya ce "kware da gaske Ummah amma kar hakan yasa kuji cewa wai bazan iya tsaya muku ba in..... Dakatar dashi Ummah tayi tana sharewa Iliham hawayen dake zuba na tsananin tsoron wannan shari'a kana ta ce "lallai na tsorata anya kuwa bazamu hak'ura ba yaro kana ganin bazaka samu matsala da dashi Mahaifinka ba kar hakan yaja muka babbar matsala akamu bazan so hakan ba daga taimako kai kuma abun ya zamema matsala" ta idasa maganar iya gaskiyarta tabbas ta tsorata yadda Mahaifin nasa yake masu kallon k'ask'anci.




Sauke ajiyar zuciya yayi ya ce "Ummah please koma naida wannan tunanin na fasa shari'a dashi dan kuwa babu gudu babuja da baya" kamin Ummah tayi magana harya fice daga wajan cikin tashin hankali Ummah take kallon barrister Khaseem dake kallon ta itama tace "anya yaron nan kuwa Mahaifinsa fa zai iya komai ina gudun abinda zaije ya dawo ni kam nayi mamakin cewa d'an sane" d'an gyara zama barrister Khaseem yayi ya ce "hakane Ummah karki damu Faisal yana da kyakkyawar zuciya kinsan Allah yana fidda rayayye a cikin matacce to kamar hakane tsakanin Faisal da Babansa shi Faisal ya kasance mutunan kirki ne sab'anin mahaifinsa", sosai kwantar ma da Ummah hankali dan gaya yadda suka tsorata ya k'ara

Please Login or Register in order to submit comment