Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register













Ganin yarinyar zata bashi matsala da taurin kai ya zaro bindiga a drawer " ke kinsan wanan " girgiza kai taye "bindiga ce" hhhhhhhhhh "to idan kikamun ihu anan zan fasa kanki dashi hau gado don uban ke "zafi wandon sa da rigar sa tayi ganin hakan Iliham ta fad'i ta suma....






More Comment more typing......









Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce ✍️💞












Narnah ƙanwar soja 💝💝💝💝💝:
















⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


💦The way of water💦






Together
By


ƘANWAR SOJA


RUMMY'N ROYAL


ZAHRA ROYAL.




A heart toching story💔say No Rape❌

















🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*










PAGE 1️⃣0️⃣➡️1️⃣1️⃣ .





SADAUKARWA


Wanan littafin sadaukarwa ce ga fittaciyyar ƙungiyar nan ta haziƙan marubuta , jajirtattu , ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION, muna farin cikin murnar zagayowar ranar samun wanan ƙunƙiyar shekaru biyu , Allah ya ƙara mata ƙarfi da darajar ta a idon Duniya up up up 🔥 ROYAL.




********************************************




Alama Alhaji BELLO yayiwa Driver daya rufe boot ɗin, aikuwa saurin rufewa yayi, ƙarasowar su Hajiya Lubabatu da Umma Ilham ya sanya Alhaji BELLO ƙaƙaro murmurshi wanda kana ganin murmurshi kasan ba a shirya yinsa ba, Hajiya Lubabatu kuwa kallon mamaki take bin mijin nata da shi, dan ta hango rashin gaskiya a tare da shi, "Kin dawo kenan, ya kika baro su?", ya faɗa yana son kawar da kallon tuhumar da Hajiya Lubabatu take binsa da shi, dan ya santa da shegen bin ƙwaƙƙwafi, bata bashi amsa ba, sai gaisuwar da yaji mata da ya gani take masa, ba yabo ba fallasa ya amsa, kana ya ce "ni zan fita saina dawo", d'aka kawai Hajiya Lubabatu ta amsa dan haka kurum taji bata yarda da mijin nata ba.


















Ciki suka nufa a Falo Umman ILHAM ta zauna, faɗuwar gaba kawai take ji ba tare da tasan dalili ba, ruwa da lemo aka kawa mata ko kaɗan bata jin zata iya saka komai a cikinta, fatanta shine tayi tozali da Ilham,








Hajiya ce ta fito ta ce "ikon Allah kinga Ilham ɗin bata nan, amma ina tunanin taje sayo kayan miyar da suka ƙare dan kafin na fita na bar mata sallahun driver zai kaita su siyo", ta samu kanta da faɗar hakan ne kawai dan haka nan ba zata ce bata san inda Ilham ta tafi ba, Umma kuwa kai kawai ta ɗaga dan haka nan take jin wani irin yanayi tare da ita, "tom bari naje kawai dan dama nazo ne na ganta, tinda tana lafiya Alhamdullah, idan ta zo kice ina gaishi ta", "da kij dakata ta dawo ai Umman ILIHAM", cewar Hajiya, "a'a nasan zata zo idan taji nazo ban same ta ba", haka nan Hajiya Lubabatu taji bata son natsawa Umman akan saita jira, kuɗi ta bata ta ce "gashi nan kya hau mota, idan ta dawo zan sanar mata", amsawa Umma tayi tana godiya ta fita cike da baƙon yanayin da take ji.












Su Alhaji Bello kuwa can wata unguwa da babu mutane da yawa suka tsaya, kuma abinda bai sani ba, nan ne yankin da ILIHAM take wato Unguwarsu, fakar ido sukai suka buɗe boot ɗin suka watsar da gawar ILHAM dake cikin buhun, da sauri suka bar wajen.








Basu tsaya ko ina ba sai gida, Hajiya Luba da gaba ɗaya tsoro ya dabaibaye ta, ta fita tana tambayar ma'aikatan gidan, kowa faɗi yake bai ganta ba, zargin Alhaji ne ya shiga ranta dan ta tabbata akwai abinda ya faru, tana zaune taji tsayawar motarsa, aikuwa bai jima ba ya shigo, kana ganinsa kaga mara gaskiya, bai kalli inda Luba take ba ya nufi side ɗinsa, binsa tayi da sauri, yana ƙoƙarin cire babbar rigarsa ta shigo, idonta ne yakai kan gadonsa, gabanta ne ya buga da ƙarfi, nan take zargin da take ya zama gaskiya, "Alhaji mene wannan nake gani a nan?", ta faɗa a rikice kasa magana yayi sai bakinsa da yake rawa yana son yayi magana amma ya kasa "Alhaji fyaɗe kayiwa ƴar mutane ko, Alhaji shin me yasa ba zaka ju tsoron Allah ka daina haikewa Yaran mutane ba, Alhaji shin me kake ji a wannan ƙazantar ta zinace-zinace, ba wannan ba ma Alhaji ina kakai Ƴar mutane", ganin ta gama ramfo shi, kuma ya tabbatar duk ƙaryar da zai mata ba yarda zatai ba sai ya ce "eh ƙwarai nine nayi mata fyaɗe, ai dama na gaya miki bana son kwashe-kwashen talakawan nan amma baki ji, har ɗaki na kika aikota wai ta gyaran, abincin su ma da nake ci dan ba yadda na iya ne, duk laifinki ne, kuma wallahi idan naji maganar nan a wani wajen a bakin auren ki kinji na gaya miki", yana faɗa ya shige toilet, mamaki ta shiga yi na yadda yake naɗe tabarmar kunya da hauka, kuka ne ya ƙwacewa Hajiya tana faɗin "yanzu me zancewa Uwar Yarinyar nan ni Luba, na shiga uku, innalillahi wa'inna ilaihirraji'un", kuka take sosai wanda har muryarta saida ta dashe.✍️








*By Rumaisa Aliyu Inuwa(Rumyn Royal Star🌟)*














https://chat.whatsapp.com/GlC9QmyuWMG7PmC1vhGp4I








https://chat.whatsapp.com/EkTp0cXsTThKckSR3CG8aW
















⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


💦The way of water💦






Together
By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.




A heart toching story💔say No Rape❌



















🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*










PAGE 1️⃣2️⃣ ➡️. 1️⃣3️⃣










SADAUKARWA


Wanan littafin sadaukarwa ce ga fittaciyyar ƙungiyar nan ta haziƙan marubuta , jajirtattu , ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION, muna farin cikin murnar zagayowar ranar samun wanan ƙunƙiyar shekaru biyu , Allah ya ƙara mata ƙarfi da darajar ta a idon Duniya up up up 🔥 ROYAL.



Huhoooooo waiyo Allah gaskiya ina godiya da ganin irrin Zafaffan commenter's naku wanan page nin sadaukarwa ce ga masoyan wanan littafin SAY NO TO RAPE 💔 yanzu labarin yafara bakuga komai ba ku chigaba da kasancewar damu domin chigaba da zaƙalomuku chigaba HANYAR RUWA .





********************************


" Yanzu me zancewa uwar yarinyar nan ni Luba, na shiga uku, innalillahi wa'inna ilaihirraji'un", kuka take sosai wanda har muryarta saida ta dashe.








Tsayawa tayi da kukan nata "Wallahi tunda naji launin buguwar zuciya na ya sanja nasan akaiw abin da zai faru dani mussanman ganin Alhaji da yamma shi da sai shidda yaki dawo wa gida waiyoo Allah na".











" Waiyooo jama'a kozo kuga abin mammaki buhu ne anan 'kasar ittace tana motsi da alama abu ne mai rai a ciki " haka aka taro zuga guda harda wasu mata suka fitoo ganin abin da zai faru , chan daga nisa na hango wani mutum faso fasoo da 'kura ajikin sa hawa kan dutse yayi domin hango abindaa za'a bud'i a ciki ,














Umma ce tafe hankalin ta sam bata tun mutanen da suka taro kallo d'aya ta musu ta kau da kanta 'kife zuciyar ta sai lugudi ya kiye ,da 'karfin gaske wani ma shayi unguwar yace "ILIHAM ce " wani wawan burgi Umma taja a taki ta fantsalo tsakiyar mutane "wacce Iliham me ya sameta , ko dai ba Iliham na bace ba ai tana chan gidan Hajiya ,"








Ganin an zaro yarinya a ciki ko skit nata babo daga ita sai skit irrin Wanda aki sawa a ta cikin less , sai jini dake malallla gaba d'aya gashin kanta ya rufe rabin fuskar ta wasu shatin mari ne a fuskar ta kasancewar fara ce sosai "inallillahi wa inna iallhin raji'oun cewar mutumin dake tsaye a kan dutsen da sauri ya juya domin fargaba da tsoron abin da ya gani.....











Umma da ke tsaye mai unguwa ne yace ,"ku suturta mata tsiraichin ta akai ta gidan su abin tausayi wanan shini babban matsala aika yarinya aikatau gidan masu kuɗi don samun abun duniya ga sakamako nan" ai duk wanda ya shiga motar kwad"ayi a tashar wulakanchi zai sauka tun yaushe Yusufu yace yana son yarinyar nan mai unguwa," cewar wani mai adaidaita sahu...













Hannu biyu biyu Umma tasa ta tallafo kan yarinyarda 'kuda suka fara zaryaa akan ta ganin ta mai kyau yasa ta tabbatar 'yar ta Iliham ce hijjabinta ta cire ta lullu'bata ganin hannun ta ke motse wata mata ce ta dafa da "kiye haƙuri ke kamata ga mai mashin a kaita gida Allah bata lafiyata " fad'a tana shari hawayin ta , cikin tausayawa.











Ruwan zafi Umma tayi ta mata wanka sai nan Iliham ta bud'e idon ta ,ganin 'barnar da akawa Iliham yasa Umma saki fashewa da sabon kuka ga jinin yake tsayawa kamar maza biyar ne suka mata fyad'i Iliham dake ganinta sai hawaye ba ummm ba ummm da ido taki ganin Umma nan ta tunanin ta ya tsaya akan me yasa bata mutu ba ta dawo gida a raye?








Dubu biyar ce Umma ta samu ta d'auka "sannu Iliham bere naji shagon mai maganin asibitin nan na sayi miki magani da zai tsayar da jinin nan ya rage miki rad'ad'i 'yata " Kai ta girgiza mata har yanzu hawaye kawai kibin kumatun ta duk idon don sauya sunyi lu'bu'lub'u dasu ko yatsar ta bata iya d'agawa duk abinda Umma zata mata tayi mata tass harda gunzuko tayi mata ta fita gidan.....











"Iro gata chan mai shud'in himmar koren nan itta ce uwar yarinyar kasan Bara sukiye daga baya ta tura yarinyar gidan masu kud'i a cikin gari ne na manta sunan mai gidan ma , kaga yanda aka wa yarinyar daga daga kuwa Mallam kwaɗaye a bin duniya da ace ittace zata yi aikatau ne da sauki amman ta tura yarinya mai shikkaru sha biyar fa, kai amman anyi azzaluma mata ", haba don Allah bani labari nawa ai ance uwar ta ce 'yan gudun hijira " dariya sukayi su dukka biyu ..














Duk abinda suka ce akan kunnen ta hawaye ta shari kamar zata wucce su ta dawo " kusani ban zallunchi 'yata ba iri irin kune masu zaluntar ta ,duk wani bawa mai numfashi a doron 'kasa Allah na jarabtan sa da jarabawar rayuwa namu jarabawar kinan ,sanan Iliham na da gata a duniya domin Allah subhanahu wata'ala ne yace " .








Duk wani tsanani yana tare da sauk'i sanan shi mai jin'kai mai rahama a tsakanin bayin sa, sanan kunce zaku ga waye gatan ta a duniya, tabbas Iliham na da gata don ta yarda da cewa Allah d'aya ne dashi kuma muka dogara mu ka kai 'karar wanda suka zallunchi mu a gaban sa."











Da sauri tabar gun tana matse hawayen ta "me mutane suka d'auki matsalar fyad'i , alhali kai baka fi "karfin jarabawar ka ba, wanda ya faru da su bada son 'ra'ayin su ba , kuma ba da gangan ba, babo wanda yafi 'karfin 'kaddarar rayuwa sa . duk abinda ya faru mai kyau ko mara kyau already an rubbuta cikin littafin ƙaddarar tabbas wanan ITTA CE 'KADDARA TA," littafin sister Zahrah Royal Star ce..




















AL'KALAMIN ƘANWAR SOJA ✍️💞⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


💦The way of water💦






Together
By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.
# %


A heart toching story💔say No Rape❌








In the name of Allah, the beneficent the merciful.








After the successful of
(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).










🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*










PAGE 1️⃣6️⃣➡️1️⃣7️⃣




Mutane ne suka taru a kanta suna salati, dan babu wanda yake tunanin wannan matar zata rayu.








Cikin kiɗima drivern da yake tuƙa wani matashin Saurayi ya tsaya yana salati iya ƙarfinsa, shima matashin salatin yake gami da fita daga motar kamar yadda drivern yayi, Saurayin daka ganshi zaka hangi kyau da hutu a tare da shi, bashida tsawo sosai amma ba gajere bane, yana da ƙirar gwarazan maza, kana ganinsa kasan ko waye ya tara ko kuma nace Iyayensa sun tara masa, kyakykyawa ne duk da bashida hasken fata amma ba baƙi bane hutu ya fito a ainihin kyan fatarsa,






"maza muje mu ɗakkota mu kaita Asibiti", cewar Saurayin, da gudu suka kutsa kai cikin dandanzon mutanen da suka zagaye Umma, ba ɓata lokaci aka kaita mota da taimakon wasu mutane, jan motar sukai suka nufi Asibiti, kasancewar private ne suna zuwa aka karɓesu aka shiga bawa Umma taimakon gaggawa, hankalin matashin ya tashi fatansa dai kar yayi silar mutuwar matar nan.
















Wajen awansu Uku a tsaye yana tsaye gefansa driver ne yaji wayarsa tayi ƙara ganin mai ƙiran ya sanya shi ɗauka da sauri, Mahaifinsa ne yake tambayarsa yaji shi shuru kuma tin ɗazu jirginsu ya sauka, amsa masa yayi da gashi nan zasu ƙaraso, bayan ya gama biyan komai suka bar asibitin, saida yaje gida yake sanarwa Iyayensa hatsari suka samu a hanya, sai dai bai sanar dasu komai ba kasancewar bamai yawan son surutu bane, duk da sun tambaye shi amma bai sanar dasu gundarin abin ba ya dai ce babu matsala.














Sai dare ya koma kuma alhamdulillah, likita ya sanar masa buguwa ta ɗanyi a kafaɗarta sai ciwukan da taji kuma zasu warke nan bada jimawa ba, shiga yayi ya ya ganta bacci take, kallonta yake da tausayi, dan ya fahimci tana cikin halin rayuwa kasancewar kayan da yake jikinta ba sai an faɗa masa ba, yana tsaye wayarsa tayi ruri, fita yayi ganin mai ƙiran yayi murmushi ya ɗaga "Barrister Khaseem howfar?", ya faɗa yana zama a kujerun da suke farfajiyar wajen, "bakada mutunci ace ka dawo amma baka sanar min ba?", cewar Barrister Khaseem, "sorry Abokina ban samu nutsuwa bane sai yau, amma ina nan zan shigo", "ok kana ina yanzu", Khaseem ya tambaya, kallo yabi harabar asibitin da shi ya ce ina Asibiti", nan ya labartawa Abokin nasa abinda ya faru jiya hanyarsa ta dawowa gida daga filin jirgi, ya jajanta masa kana sukai sallama har yana masa alƙawarin zuwa asibitin idan ya gama abinda yake.










A daren Umma ta farka da sunan ILHAM a bakinta, abin ƙarin ruwan da yake jikinta ta fuzge, tasowa yayi ya ce "baiwar Allah kar ki jiwa kanki ciwo", kallonsa take ta ce "ILHAM" bai fahimceta ba ya ce "ki zauna bari na ƙira likita, "Bawan Allah ina ne nan?", "Asibiti" ya bata amsa, maiya kawo ni Asibiti bayan Yarinyata tana can bansan halin da take ciki ba, na baro ta bata da lafiya", tambayar ta yayi a wace unguwar take, sanar masa tayi har inda suke, ganin tana buƙata likita ya ƙara duba ta yasa shi fita, tana zaune likita ya shigo , "ki koma ki kwanta har yanzu jikinki baiyi ƙwari ba", cewar Likita, "a'a gida zani na bar Yarinyata batada lafiya", ganin zatai gardama yasa likita yi mata allura bacci, aikuwa nan take baccin ya sure ta, gida Saurayin ya tafi dan dama rasa inda zashi yayi ya zauna a ɗakin da Umman take.








ILHAM kuwa shuru taji Umma bata dawo ba hankalinta ya tashi ga shi wani irin dishi-dishi take gani ƙasanta idan banda zugi babu abinda yake mata, kuka take mai cin rai tana ƙiran sunan Umma da muryarta wadda bata fita, ga faɗuwar gaba da take riska a kowace daƙiƙa, da rarrafe taje ta ɗaura alwala ta zo ta tada sallah a zaune, bayan ta idar ta ɗaga hannunta sama "ya Allah kai kaɗai ne gatana banida kowa sai kai sai Ummana, ya Allah ka saka min, ya Allah kamar yadda ya ɓatamin rayuwa Allah ka ɓata masa tasa, Allah ya saka min ya rabbi, ya cutar dani cuta mafi tsanani, ya rabbi kana gani ka saka min", kuka take sosai hakan ya hana ta ƙarasa addu'ar, har dare ya fara sosai babu Umma wannan karon kukanta ne ya ƙaru, har soro ta rarrafo tana leƙe amma bata hango ƙurar Umma ba, zama tayi a soron tana jajjera ajiyar zuciya, ganin dare yayi sosai ILHAM ta saddakar ta kuma rasa Ummanta kuka take wanda ya haddasa mata tsananin ciwon kai, ga zazzaɓi daya rufe ta, a soron ta kwana wanda baccin wahala ne ya ɗauke ta.












Yau kwanan Umma ɗaya a asibiti, farkawa tayi da sunan ILHAM a bakinta, da sauri ta sakko a gadon ta fice daga ɗakin direct hanya tabi burinta ta koma gida, aikuwa ba wanda ta haɗu da shi a hanya, wajen gate ɗin ta nufa napep ta tare ta gaya masa unguwar da zai kaita, aikuwa ba jimawa suka iso, sai a lokacin ta tuna batada kuɗi a jikinta, roƙarsa tayi akan bari ta je ta ɗakko masa yana ta masifa wai zata ɓata masa lokaci, a soro taci karo da ILHAM tana kwance saurin zama tayi ta janyota jikinta tana ƙiran sunanta, a firgice ILHAM ta farka ganin Umma yasa ta fashe da kuka ita ma Umman kukan take, "Ummana ina kika je?", ganin ciwuka a fuskar Umma yasa gabanta faɗuwa gami da tallafo fuskarta tana cewa "Umma meya same ki?", "tashi mu shiga ciki, a hankali ta ɗaga ta suka shiga, zaunar da ita tayi ta shiga inda kayansu yake ta ɗakko wata daƙunanniyar ɗari biyu ta fita ta bawa nai napep, daƙyar ya karɓa yana mita, ita dai bata bi tasa ba ta komo ciki.










Da safe ya dawo Asibitin sai dai me babu Umma babu dalilinta, Likita ne ya shaida masa ya zo dubata yaga bata nan da alama kuma ta tafi ne, sosai Saurayin yaji babu daɗi, magungunanta Likitan ya rubuta ya ce tinda yasan inda take ya siya ya kai mata, haka kuwa akai bayan ya siyi magungunan ya ƙira Khaseem dan yayi masa rakiya, tare suka tafi Unguwar da Umma take dan kai mata maganinta.✍️


















*By Rumaisa Aliyu Inuwa(Rumyn Royal Star🌟)*














*Alƙalamin mu Ƴancin mu✍️*⚖️ 💧HANYAR RUWA💧⚖️
💦The way of water 💦






Together 💪
BY


'KANWAR SOJA


RUMMY'N ROYAL





ZAHRA ROYAL ,


A heart toching story 💔 say NO to rape❌








In the name of Allah the Beneficent the Merciful




_After the successful of (FARASHIN SO &. RABI DANJA ) & ( FANSAR MACIJIYA), now we are back with ( HANYAR RUWA )_






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*








PAGE1️⃣4️⃣➡️1️⃣5️⃣






DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN K'AI






________________✍️Babo wadda yafi k'arfin k'addara a rayuwarsa tabbas wannan *ITA CE K'ADDARATA* (my now book),






Koda ta isa gidan ta tadda Iliham sai uban kuka take ba k'ak'k'autawa ga wani irin rad'ad'i da take ji da sauri ta rungume Iliham magana takewa Iliham d'in tana aikin rarrashi amma ina ba bakin magana domin kuwa taga alama Iliham bata iya cewa komai rungume ta k'ara ta durzar kuka mai tab'a zuciya,






Iliham kuwa wani irin take ji kamar ba'a duniya take ji take kamar kwakwalwarta ta juye ne wai mike faruwa da ita wannan duniyar ba abinda ke cikinta sai rud'e da tashin hankali inba kai wani bane a cikin k'asar, kallonta Umma take ganin tana kallon sama hawaye na shatata a idonta ba k'ak'k'autawa kamar an bud'e faffu da kyar Umma ta samu ta ciccib'eta takai ban d'aki cikin ruwan zafin ta sata wata irin y'ar k'ara ta saki mai cike da azaba duk da gashin da Umma tayi mata tafa gano anjamata rauni ne dan kuwa jini ne keta fita har yanzu,




Cike da tashin hankali ta fita domin zuwa asibiti da kyar ta samu ta d'akko ta sai asibiti Iliham da har yanzu hawaye take bata uhum bata uhum uhum koda suka isa asibitin kin karb'ar su akai dan kuwa sun fahimce mike faruwa cike da tashin hankali Umma ke masu bayani su taimakawa tilon d'iyarta ta wata Dr dake kallon a wuk'ance tace "kinga Malam dole fa sai kun tahu da dan sadda anba haka sai dai ku kwana a nan aikin banza kawai hala kin aika d'iyar taki ne tallah taje ta zubar da mutumcinta in..... Kamin ta ida maganar Umma ta wanke ta wani mari tana huce nunata tayi da yasa tace "wai miya sa mutane da yawanku baku da tunani ne wai ku baku san k'addara bane baki da tarbiyya ki kalli tsabar ido na kike gaya min wannan maganar" tana nunata da yatsa hawaye na shatata a idonta likitar data mara kuwa da sauri ta kila masu tsaron asibitin tana cewa "baza baza ku fitar min dasu" da sauri Umma tace "a'a y'ar nan basai an fitar damu ba zamu fita ai na Allah basa k'arewa ke kuma kije Allah ya shirye ki" ta idasa maganar wasu hawayen tausayin su na zubawa Iliham dake kallon komai ji take inama ta mutu kawai da wannan bala'in ji yadda har an fara nuna masu tsana inaga nan gaba mi yasa mutane suke hakane haka suka koma gida cike da mawuyacin hali da Iliham d'in take ciki zuciyar Umma har wani zafi take.


Kai tsaye batai magana da Iliham dake kwance rai hannun Allah ba dan kuwa wani irin rad'ad'i take ji a ko ina na jikinta kai tsaye Umma gidan Hjy Lubabatu ta nufa,




Tana shiga ko sallama bata samu tayi saboda tashin hankali a porlon gidan ta taddasu Hjy Lubabatu nama Alhaji BELLOH nasihar cewa yafa ji tsoron Allah ganin shigowar matar da sauri Hjy Lubabatu ta

Please Login or Register in order to submit comment