Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta amsa da cewa tana ciki shigo mana Adda Asabe kanta ke ciwo ," kafin tagama magana ma Asabe ta zari takalmin ta tashiga da takalmin ta kasancewar bata son taka 'kasar dake d'akin wanii yagaggiyar zani Ilham ta shimfiɗ'a mata matsayin abun zama, gaisuwa sukayi sosai da mutuntuwa nan Asabe ta zayyana mata komai shiru Umma tayi "to Asabe ban'ki maganar ke ba tabbas muna bukatar taimako amman ina tsoro kasancewar ILHAM amanar 'yar uwa tace kinsan aiki a gidan masu kud'in nan ,"











"Hadiza kinan ne kam na tausaya miki ne kinsan tare muka zo jahar nan tunda boom ya watsar fa muna 'kauyin mu dake Borno dangi duk sun mutu a wanan lokacin Ni kam kinga na samu aiki a gidan Hajiya Talatu kima dai taurin kai gariki a gidan ALHAJI BELLO RABE zatayi aiki to me matsalar duk sati tana zuwa duba ki tunda Hajiya tace yarinya taki so da ba haka ba aiki ma zakiye ,zaku samu abinchi Amman da bara zaku dogara ne ? Amman ba komai kinga tafiya ta ga ledaer taliya ce dafaffe na kawo miki "











" Asabe na amince tunda kin tabbatar da gaskiyar ke gobe kizo ku tafe zan mata magana " ciki da farinciki ta cire duba d'aya ta basu ta fitta da jin dad'i don hakan zai sa ta saki samun gurbin a zuciyar uwar d'akin ta Hajiya Talatu, da farko Ilham ba taso ta je aiki tabar mahaifiyar ta ba amman ya zatayi a hakan 'kadarrar ta tazo mata kuka yaye sosai nan ta fita da Adda Asabe da Umma ta Hadiza,













Bayan sunje Hajiya Talatu ta karɓe su hannu biyu, biyu, ta ce Asabe tabar mata su taje, aikuwa ranar sun cika timbinsu da abinci wanda rabonsu da suci irinsa kuma su ƙoshi sun manta ba zasu iya tunawa ba,





'Daki tasa aka kaisu, bayan sun huta ta ƙira su ta nuna musu illar bara da kuma irin abubuwan da take janyowa, "ki duba baiwar Allah kinada yarinya ƙarama kamar wannan, wasu mara sa imanin zasu iya ɓata mata rayuwa ko a sace miki ita a neme ta a rasa, kinga mai gari ya waya kenan, da ƙarfin ku da lafiyar ku zaku iya neman kuɗi ba zaku rasa ba, amma bara ba tada wani amfani a rayuwar mata harda mazan ma gaba ɗaya,








Dan haka zan aika 'yar ke zuwa gidan 'kawata HAJIYA LUBABATU dinga taimaka mata da wasu abubuwan duk da akwai masu aiki", nan ta tambayi sunan su ƙaramar ta ce "suna na Ilham wannan kuma Ummana ce", ta faɗa tana nuna wadda bata fi sa'ar Asabe ba ɗin ba, ita kuma ta ce "suna na Hadiza", murmushi tayi sannan ta ce, , farin ciki ne ya baibaye su, nan sukayi ta auno mata godiya babo ƙaƙautawa ,





( Nima godiya nayi amman ga Allah subhanahu wata'ala. )











Bayan kwana biyu ILHAM ta fara aikin ta gidan ALHAJI BELLO RABE inda take wa Hajiya girki girki kawai saboda akaiw wasu ma'aikatan gidan, sosai ta samu nistuwa don tana samun abinchi a inda albashi ta na farko ta saye kayan abinchi ta kai tun Umma kuma takan ziyarci ta a duk ranakon mako, tunda ILHAM tazo gidan ko da wasa bata ta'ba had'uwa da Alhaji BELLO ba kasancewar ma yana Abuja wani contract da ya samu mai tsoka da dole shi zaiji ba dan aiki ba.......








" Wallhi 'karya ne Malam Tanimu ba ka isa ka ja dani a 'kasar nan ba waye kai " wanda aka kira da Tanimu ne ya shafi hawayen sa da Murmurshi " ALHAJI BELLO kayi kuskure a rayuwar ka saboda kazallunchi ruhi da ba'a zalunta akwana lafiya Allah ya isa tsakanina dakai ka cuci rayuwata ka 'kwace min gona ta da ya kasance dukiyar marayu a garini nazo maka da 'korafi kasa an kashi ne kabar yara cikin maraice tsakani na da kai Sai Allah ya isa kuma aka gani tun a duniya sai Allah saka min don hakkin marayu bazai barka ba ,"











Hannu yasa ya tsinka mai mari a gigice ya farka yana had'a gumi "shige Tanimu ka mutu ma bazaka barni na huta ba d'an iska ne har namanta ma na damfari gonar ka ai kasuwanci naki aikin banza to ko nafi 'karfin ka balle fatalwar ka dole na kuma Kano a kwanan nan ....








Al'kalamin ƙanwar sojah-----------ce








[2/11, 2:28 PM] Narnah ƙanwar soja 💝💝💝💝💝: ⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


💦The way of water💦






Together
By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.




A heart toching story💔say No Rape❌








In the name of Allah, the beneficent the merciful.








After the successful of
(FARASHIN SO, RABI DANJA) & (FANSAR MACIJIYA), now we are back with (HANYAR RUWA).










🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*










PAGE 6️⃣




Ta shiga tunani akan inda tasan wannan murya, sai dai sanin hakan babu amfanin tsayawa tana tunani yasa ta cigaba da abinda yake gabanta.




Tinda ALHAJI BELLO ya dawo ILHAM bata sake bari sun haɗu ba dan Talatu ta sanar da ita halin Alhajin na rashin son talaka, shi yasa take taka tsantsan akan haɗuwarta da shi.






ALHAJI BELLO shima ya shiga tunani da son tuna inda yasan fuskar Yarinyar da HAJIYA LUBABATU tace masa ƴar aiki ce, amma ganin zai takura kansa yasa ya kori tunanin, sai kuma mafarkin da yayi da Alhaji Tanimu ya faɗo masa "taya zaka addabeni a mafarki Tanimu?, ka kasa zama a ƙabarinka zaka shigar min rayuwa ka addabeni, to ahir ɗinka wallahi ni nama manta da wani filinka dana ƙwace balle azo ga kai kanka", ya faɗa yana kurɓar Coffee,




HAJIYA LUBABATU ce ta shigo da sallama a bakinta, murmushi ya sauke mata ita ma murmushin tayi kana ta ce "yau fa ka shammace mu Alhajina", kamota yayi jikinsa ya ce "kewar ki ce ta assasa, murmushi tayi ta ce "Alhajina na hango damuwa a tare dakao zanso ka sanar min da ita idan da damar hakan", ta faɗa tana tsare shi da kallo,




"Hajiya babu wata matsala kawai dai lamarin aiki ne" ALHAJI BELLO ya faɗa yana son kawar da zancen dan yasan halinta da bin ƙoƙƙofi, ƙyale shi tayi badan ta yarda ba.












HAJIYA LUBABATU tana yabawa da aikin ILHAM Yarinyar tana burgeta, hakan yasa take taimaka mata sosai dan ta hango Yarinyar tana da buƙatar taimako, hakan yasa take taimaka mata da suttura daga ita har Ummanta, hakan ya ƙarawa ILHAM ganin girman HAJIYAR dan ta fahimci HAJIYAR tan da tausayo ba kamar mijinta da yaƙi jinin talaka ba, Umman ILHAM da kanta ta zo taiwa HAJIYA LUBABATU godiya akan hidimar da take da su.










Yau ALHAJI BELLO yayi shirin zuwa KANO dan yana son zuwa Ƙauyen BICHI, HAJIYA LUBABATU tayi mamakin tafiyar tasa, dan rabon da yaje ba zata iya tunawa ba, haka kurum taji tafiyar bata kwanta mata ba, sai dai bata nuna ba, har farfajiyar gidan ta rako shi ɗauke da breafcase ɗinsa, dai-dai nan ILHAM ta dawo daga kaiwa maigadi Abinsa, cikin rashin sani ta ɗago aikuwa karaf idanunta dana ALHAJI BELLO ya sarƙe ana juna, firgicewa tayi ta rasa inda zata nufa dan ba ƙaramin tsoro mutumin yake bata ba tinda aka bata labarinsa, cikin tsawa ya ce "keeee!!!, ubanme kika tsaya yi anan?", a guje tabar wajen tana rawar jiki, "haba Alha.....", bai bari ta ida ba ya ce "duk laifin kine LUBA ya za'ai ki dinga kwaso min tarkacen mutane irin haka kina kawo min gida, wallahi na tsani ganin irinsu, amma har yanzu baki fahimce ni ba", ya faɗa a zafafe, ita dai haƙuri taita bashi har driver yaja suka bar gidan gaba ɗaya, sauke ajiyar zuciya HAJIYA LUBABATU tayi tana mamakin mijin nata.✍️














*By Rumaisa Aliyu Inuwa (Rumyn Royal Star🌟)*




PLS SHARING 👏
[2/11, 2:28 PM] Narnah ƙanwar soja 💝💝💝💝💝: ⚖️ 💧HANYAR RUWA💧⚖️
💦The way of water 💦






Together 💪
BY


'KANWAR SOJA


RUMMY'N ROYAL


ZAHRA ROYAL ,


A heart toching story 💔 say NO to rape❌








In the name of Allah the Beneficent the Merciful




_After the successful of (FARASHIN SO &. RABI DANJA ) & ( FANSAR MACIJIYA), now we are back with ( HANYAR RUWA )_






🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*








PAGE 5️⃣




Da sunan Allah mai rahma mai jin mai






____________________✍️aikin banza to ko nafi k'arfinka balle fatalwar ka dole na kuma Kano Kwanan nan.






Tashi yayi duk da cika bakin da yake yi hakan bai hana shi had'a zufa ba sharkam wayarsa ya zaro yana bada umarnin ayimai bokin d'in jirgi yau yau d'in nan sai dai cikin wayar akace "wallahi Alhaji yau jirgin dazai tashi zuwa Kano ya riga da ya tafi sai dai zuwa gobe" tsiki yaja yana kashe wayar tashi yayi ya shiga ban d'aki bai wani dad'e ba ya fito yana zama bakin gado wayarsa ya d'akko kamar zaiyi kira kuma sai fasa yana cewa "kai bari kawai inyi mata bazata sai dai ta ganni" (Hjy Lubabatu Kenna),








Washe gari kowa tunda safe ya saboda jirgi sai Kano,






Iliham ce cikin kitchen tana ta fama aiki tunani ta fad'a yau haka nan ta tashi da wata y'ar fad'uwar gaba aiki take tana tunani har bata sani ba saura kad'an ta yanke wadda ke kusa da ita mai suna Talatu tace "Ya salam Iliham tunanin mi kike ne?" Da sauri ta Sauke ajiyar zuciya tana hamdala dan kuwa Allah yayita da tsoron wani abu ta tab'a mata jiki tace "wallahi Talatu yau haka nan nake jin Yar kasala" ta ida maganar cikin y'ar shagwabar data zame mata jiki Talatu tace "ayyah mu maida hankali mu gama kinga Hjy ta kusa sakkowa" kama aikin mukai gadan-gadan saida mukai abu har guda uku kamar an gaya mana cewa mai gidan zai dawo.












Hjy Lubabatu ce zaune kan kujar porlo fitowar ta kenan ta d'aga waya tana video call da Faisal sunata fira yace "Mommy wallahi nayi kewarku sosai" cike da son yaron nata tace "ai gashi harka rame anya yaron nawa bai fara Soyayya ba kuwa wannan ramar ba kewarmu kad'ai bace" da sauri yace "haba Mommy Allah kuwa ba wata Soyayya" dariya ta saki cike da k'aunar yaron nata tace "kai da wasa nake nida nake so kayi karatu sosai",




Suna cikin firar sukaji dirar motaci cikin gidan da sauri Hjy Lubabatu ta kalle Faisal dake cikin wayar tace "anya ba Dad d'inka bane zai min bazata da zuwanshi ba" cikin murna Faisal yace "dama baya gida yau karki kashe Mommy a tarbeni dashi" da sauri ta amsa da to tana tashi ta nufi k'ofa dai dai ya shigo da sauri ta ware idon tana cewa "ashe kuwa kaine rungume sa tayi cike wayewa sai ta d'an sake shi jin Faisal na cewa "Ohh Mommy harkin manta dani Dad ya dawo ko" dariya tayi tace "kai ba dole ba" da sauri Dad yace "Oohhhhh my dear yakake ya school" cike da son iyayan nasa ya amsa dai-dai lokacin Iliham ke fitowa zata aje abinci dai-dai lokacin Dad idonsa yayi tuzali ta ita tunani ya fad'a shin ina yasan wannan fuskar ne,








Da sauri yace "Lubabatu wai bana hanaki kwashe-kwashe ba kinsan bana k'aunar talaka baida wani anfani jiba da Allah duk son cika mana porlo da wari" da sauri Hjy Lubabatu tace "haba Alhaji wane wari kuma sai dai in ni ke warin amma ba wani wari da nake ji ni" ida maganar tana shan mur Iliham kuwa da dama sauran kad'an ta shige kitchen d'in jin muryar da kamar tasan ta cikin tswa-tsawa gata da tsoro dama bata shirya ba ta fad'a kitchen d'in bata samo ganin waye mai muryar ba,






Talatu tace "naso na tsayar dake yanzu ake ce min mai gidan ya dawo kuma in yana nan ba'a fita in yana zaune porlo bai so yaga kowa dan wallahi sai kin kiyaye dan naga kina tafiya kamar marar lakka dan baya k'aunar talaka ko kad'an" ta ida maganar tana ci gaba da aikin ta Iliham kuwa ci gaba da wanke-wanken tayi itama abunda suka b'ata tana tunanin mai wannan muryar...................
















*ZAHRA ROYAL STAR CE*🌟✍️🥰










Comment and share Fisabilillahi🥰🙏
[2/12, 10:16 AM] Narnah ƙanwar soja 💝💝💝💝💝: https://chat.whatsapp.com/GlC9QmyuWMG7PmC1vhGp4I





https://chat.whatsapp.com/EkTp0cXsTThKckSR3CG8aW






⚖️ 💧HANYAR RUWA💧⚖️
💦The way of water 💦






Together 💪
BY


'KANWAR SOJA


RUMMY'N ROYAL


ZAHRA ROYAL ,


A heart toching story 💔 say NO to rape❌
















🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*






PAGE 8️⃣➡️9️⃣



SADAUKARWA


Wanan littafin sadaukarwa ce ga fittaciyyar ƙungiyar nan ta haziƙan marubuta , jajirtattu , ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION, muna farin cikin murnar zagayowar ranar samun wanan ƙunƙiyar shekaru biyu , Allah ya ƙara mata ƙarfi da darajar ta a idon Duniya up up up 🔥 ROYAL.








********************************************


DA SUNAN ALLAH MAI RAHMANI MAI JIN K'AI .






"Zan fasa kanki dashi hau gado dan ubanki" zame wandon sa da rigarsa yayi ganin haka Iliham ta fad'i ta suma.






Wata irin dariya ya b'ab'b'ak'ewa da ita yana cewa "yau zansha gara ai garama da kika suma shigeyar yarinya kuba neman kud'i ba" da sauri ya jawota jikinsa ya fara shishina ta kamar tsohon maye haka baiji tsoron Allah dake kallonsa ba ya afkama yarinya k'arama yama manta da cewa k'arama ce ina hankalinsa ya gushe sai gurnani yake kamar mage ta samu nama, yana futar da wani irin gumi yi yake ba sassautawa wani irin azaba da rad'ad'ine ya farkar da Iliham kuka take muryar ta bata fita wai yau itace Alhaji BELLOH ne a kanta yana fasik'anci da ita wata irin yunk'ura wa tayi zata tureshi amma ina yabi ya kanenayi ta ga wata irin masifaffiyar azaba da take ji a kasanta suma ta k'arayi saboda kwakwalwarta ta kasa d'aukar abun, azabar data farkar da ita ita ta k'ara sumar da ita.








Saida ya tabbatar ya gamsu sana ya sauka daga kanta sai sana ya dawo hayyacinsa kallon Iliham yake yadda duk jini ya b'ata inda take kwance ko numfashi bata yi wata irin zufa ce ta hanko mai tare da fad'uwar gaba ina zai fara ne?.








Umma dake zaune dai-dai wannan lokacin taji wata irin k'ewar Iliham haka nan yau ta tashi da wata irin masifaffiyar bugawar zuciya yau tayi niyyar zuwa gano d'iyar tata sauri take ta gama abinda take dan ji take kamar akwai abinda ke faruwa da tilon d'iyarta kuma amana gare ta.










A wajan Faisal dake waya da Hajiya Lubabatu wadda taje gidan barka ta d'an jima tunda ta fita taji hankalin ta yak'i kwanciya ta baro yarinya ita d'aya ga Asabe bata nan kar mijinta ya dawo kuma tasan hali nasa bashi iya kama kansa akan mata ta tsani halin mijinta can tana tafiya Faisal ya kirata d'auka tayi jin muryarsa wani iri yasa Hjy Lubabatu cike da kulawa tace "lafiya kake kuwa?" Sauke ajiyar zuciya Faisal yayi yace "wallahi Mommy ina jin kamar wani abu zai faru da wani na kusa dani wadda na damu dashi nake yawon tunani shu yasa ma na kiraki kona samu saukin zuciyata" cike da kulawa tace "bana cema ka fara Soyayya ba to inba hakaba miye na damuwa da wadda baka da taka mai-mai waye abinda zai faru da waye wace" da sauri ya katse ta da cewa "a'a Mommy nidai kawai tun jiya na tashi jikina ba dad'i kamar inyi tsontsuwa na dawo gaskiya zan d'auki hutun ko sati d'aya ne nazo" cike da murna Hjy Lubabatu tace "ai kuwa muma munyi kewarka wallahi kaga yanzu bari na kiraka zuwa anjima zan shiga gidane na d'an fita" sallama sukai dai-dai tazo shiga cikin gidan taga Ummar Iliham itama zata shiga da sauri Hjy Lubabatu tace "ah yau kece a gidan namu kice anyi kewar Iliham kenan" cike da danne abinda take ji a zuciyarta ta k'ak'aro murmushi tace "wallahi kuwa yau hakanan na tashi da son ganinta" "ai kam mu shiga ciki tana nan na barota tana taya ni aiki" cewar Hjy Lubabatu shiga suka da-dai lokacin drivern daya kira suka sa Iliham a buhu da mai gadi ya basu cin hanci mai tsoka dai-dai lokacin zai rufe bayan motar da kasa Iliham ganin su suna tahowa da uwar Iliham d'in su duka da mai gadi da driver wani irin kallon kallo suke tsakanin su zuciyar su na wata irin masifaffiyar bugawa Alhaji BELLOH kuwa cikinsa ne ya bada wani irin kuka da bugawar zuciya.........




















*ZAHRA ROYAL STAR CE*🥰✍️










Comment and share Fisabilillahi🥰🙏










Narnah ƙanwar soja 💝💝💝💝💝:
















https://chat.whatsapp.com/GlC9QmyuWMG7PmC1vhGp4I








https://chat.whatsapp.com/EkTp0cXsTThKckSR3CG8aW



⚖️💧HANYAR RUWA⚖️


💦The way of water💦






Together
By


ƘANWAR SOJA


RUMYN ROYAL


ZAHRA ROYAL.




A heart toching story💔say No rape











PAGE 7️⃣. ➡️. 8️⃣








SADAUKARWA


Wanan littafin sadaukarwa ce ga fittaciyyar ƙungiyar nan ta haziƙan marubuta , jajirtattu , ROYAL STAR WRITERS ASSOCIATION, muna farin cikin murnar zagayowar ranar samun wanan ƙunƙiyar shekaru biyu , Allah ya ƙara mata ƙarfi da darajar ta a idon Duniya up up up 🔥 ROYAL.











🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*

























BAYAN WANI LOKACI.
AFTER SOME TIME'S








" ILHAM! ILHAM!! ILHAM!!!" da gudu Ilham ta fito a kitchen sanye take da skit da riga me kyau duk da ya sha ruwa sai d'an kwalin da yarufe kanta masha Allah Ilham kinan ta 'kara cika da kwarjinin tamkar ta kai sha takwas sai dai at this time ne ta cikka 15 year's ,, " haba Ilham kamar sunan ke dad'i kimin kin barni ina ta amsa kuwa a perlour " murmurshi ta wa Hajiya ta amsa da cewa
" Kiye haƙuri Hajiya ta ina daka sukwara wanan dalilin ne yasa banji ba " , gyale ta gyara " to Ilham kin san gidan ma'kobtan mu nan ko ? to ta haihu jiya shine zanje Barka kin gama girki nan ki gyaramin d'akin Alhaji kafin na dawo kar ke 'bata lokachin by 6pm zai dawo ke tabbatar kinyi mai kyau sai na dawo ," to Hajiya badamuwa in Sha Allah yanzu zanyi ke gaidasu ," yauwa 'yar Albarka" .....




















Dafa kanta tayi " wash bara dai nayi sauri kammalawa na gyara d'akin wanan dukka ayyuka suna min yawa "kumawa tayi nan da nan ta had'a abinchi akan dining hijjab ta sa ta shiga d'akin Alhaji BELLO ganin ba wani duttyn kirki bane don ko jiya ma ai ta gyara zanin gadon ta ciri ta fara sauyawa..





Umma dake zaune ta buga uban tagumi sai tunani takiye "ohhh ne Hadiza in dai har iyayyen Yusufa sun da auren Ilham shikkinan yarinya na ta huta ne kaina hankalin na zaife kwanchiya da zaman ta gidan Hajiya Lubabatu duk da cewa ba matsala amman kyaun 'ya macce gidan mijinta da ace Adda Salma' na nan a rayye da zataye farinciki sosai da auren Ilham nata '" tunuwa da iyayyen su da 'yar uwar ta ya sa ta fashi da matsakaichin kuka " Allah ka bamu zaman lafiya a jahar Borno da Nijeriya duka mun rasa iyalan mu a hatsarin boom dewa kowa ya watse Allah kaine gatan mu" ,ta chigaba da sharar dakin ta harda leda da katifa Ilihqm ta saya mata a albashi ta.....























Alhaji BELLO RABE zaune a office nasa Yana latsa computer kama kansa yayi da son kumawa gida duba agoggo hannun sa yayi yaga 3:30 rufe computer yayi ya latsa wani abun , jim kad'an sai ga wani ya shigo ya ambace shi da "Isa kaina na ciwo zan tafe gida ka tambatar ka rufe min office kafin lokachin tashin ma'aikata yayi " to Alhajin Allah baka lafiya " ya fita ya shiga 'karuwar mator sa sai hanyar gidan sa ...








Kai tsaye ya shiga da'kin sa ganin Ilham tama sa turarin wuta abin ya tsaya masa arai me wanan jakar takiye a d'akin sa "ke don ubanki me yaka wo ke d'aki na ina Hajiyar? ya fad'a da tsawa tsawa take ta yar da kwalbar hannun ta ya fashe don Ilham tana mugun tsorata idan aka mata tsawa " Hajiya bata nan shine tace ina gyrama ka tura kar ka na gama yanzu zan tafe "..














Juyawa yaye ya cire hullar sa "da d'an fara'a ina taje "? abin ya bata mammaki cikin sanyin murya ya mata magana " taje Barka gidan Aunty Mariya " awwwww "to Iliham hau gado" abin yamata banbarakwai "nace ki hau gado kinsan inason ke sosai Iliham kina da tsabta hali da manyan mazaunai kai kullum sai nayi mafarkin ke "rintse idon ta. tayi tace "inallillahi wa inna iallhin raji'oun " don Allah Alhaji ka rufa min asiri ka barni na tafe bazan iya ba yarinya ce ne "dariya ya kice dashi...







Please Login or Register in order to submit comment