Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
son zaqiba Sai dirka kikeyi Wlh zaki gane kurenki Gun wannan Fitinenne Wlh zai jinyatar dake shi ko a jikinsa Bakisha komai bama ya kika qare Kekuma Sadiya So kike ya kashe miki qanwa ko? Dry Sadiya tayi tace Insha Allah ba mutuwa Sai Ta zuciyarsa Ita Sam Aysha har yanxu bata ganeba Sai Sha take cikin nishadi. Haka Sadiya da Nenne suka rinqa Tsuma Aysha da Amira Itama Maryam har gida ake kaimata bayan Wanda aka mata kafin su koma Tafiya Yola kuwa dole aka dage Dan Ahmad yace bazai jeba Sai da Yusuf shiko yana jinya. Yau kusan 8 days kenan Ummi ta kasa ta tsare Fir ta hasasu Haduwa Ko woyarshi ta hanata dagawa Sai dai dubbban texis nashi Mgnaganu kuwa Yusuf Yayi magiya har ya gaji Yayi ta roqo ko muryarta a barshi yaji An hana. Ita kuwa Ummi Har yanxu gwada son da Yusuf kewa Ayshan take in bata gamsuba bazata bashi itaba bare su koma tare. Yau juna,a bayan an sauqo daga sallan Yusuf ya shigo gidan Ranshi a bace yau kwana 9 kenan hanashi matarsa Can gefen garden yaje ya zauna qarqashin Bishiyar maqqoro mai inuwa da sanyi Phone dinshi keta suwa Amman yaqi dagawa har sai da ta katse Kiran ya kuma shigowa a karo Na 3 Cikin hatsala ya zaro phone din Sunan Bappa Yaya y gani Tsaki ya Dan ja Tare da amsa kiran Bayan sun gaisa ne Bappa Yaya yake Cewa 'Dudabe Ka gayawa bello kace karku zo Gobe Dan munyi tfy Dasu innayi duka. Fuska ya tabe gamida cewa toh. Sainjima ya katse kira Yana toh ni menawa da tfyarku Yana wurin ya haqqo Usman Na Jan Trolley Ya bude matarsa ya saka Ya kuma komawa Ya qara fitowa da yar qaramar jaka Ido ya qurawa jakar sarai ya gano ta Aysha CE Shiyasa ya miqe cikin Dan sauri Ya isa gunshi Ido ya zuba mai cikin ayar tabbata Yace Kai INA zakaje Kuma kai dawaye Cikin Dan Tsoro Yace Gembu mambila zamu tafi Ni da Aysha kafin gobe INA kuma zakuxo ko hamma Yusuf? Hara ya watsa mai Cikin isa Yace Bazaka jeba. D sauri yace Bazan jeba ko bazata jeba? Fuska ya kuma hadewa Yace kai din bazaka jeba ko kanada mgn? Cikin maraicewa yace Ga kayanta Na cire ni ka barni nayi tfya ta Cikin Tsawa Yace Nace bazaka jeba Maza Kwashi kayan nata ka maidasu cikin motata Sannan kaje. cikin gida kace mata da motata ma zaku tafi Toh yace cikin Fushi ya kwashi kayan Ya mayar cikin motar Yusuf din Ya shiga cikin gidan. Shi kuwa Yusuf da sauri ya shirya kayan shi yazo ya shiga Cikin motar ya zauna Cikin Farin ciki Yana haggosu Suka isa Gefenshi Cikin sanyi Usman yace Zagaya can ki shiga Bari Na dauko igiyar Charge Na Toh tace cikin Murna, shi kuma Usman ya koma cikin gida rai a bace. Cikin Rausa yawa ta bude Gaba ta shige Hankalinta nata woje Dan haka bata ganshiba Shi kuma Jin qamshinta ya sashi sauqen ajiyar zuciya Tare Da lumshe ido ya Dan konto kanta kadan Hannushi yasa ya Jawo murfin motar ya garqame Ita kuwa Tsoro ya bata cikin Mmk tasa hannu zata bude Ya ficgota ta fada jikinshi Da sauri yayiwa Motar figan Nishadi Ya fice daga gidan. Hanyar Gembun ya miqa Ita kam sai Qoqarin janye jikinta take shi kuwa ya maqaleta Cikin rawa hannu ya tura hannushi cikin..... By garkuwan Fulani [4/9, 2:26 PM] ‪+234 909 785 3276‬: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *NAYI NADAMA* 👆🏻👇🏻👇🏻 *MI,WASMITI* page 1⃣0⃣8⃣ Na Aysha Ali Garkuwa 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Qara shige mata yayi Cikin fuskantar juna Ya Dan jawota jikinshi Yasa hannu ya dauko ledar gasassun kajin Ya ajiye gefenshi Hannu yasa ya Dan yaga Ya miqa mata Cikin Dan rawan sanyi Yace 'bude baki kici. Kai ta dago ta tura baki Gami da cewa 'Na qoshi, Me kikaci? Ya tabba yeta cikin tura mata a baki Kai ta kuma kawar wa Ganin haka yasashi Matsota da kyau Ya Dan daga yar Rigarta ya tura hannushi A hankali ya rinqa shafa cikin nata ido ya tsura mata Gamida cewa 'Kici abinci Kar ki cutarmin Da kanki ki cutar dani Kinji ko Amrita. Janye jikinta ta yi cikin Ture hannushi tace ' toh ni ka barni, Miqa mata yayi a baki tare da cewa zan barki in kinci In kuwa baki Ciba Wlh bazan barki ba Ya qarishe mgnar yana tura hannushi Saman bres dinta. " jin haka yasa da sauri ta bude baki ya samata Ita kuma ta kamo hannushi zata fitar. Yai maza Yace Sai kin gamaci zan barki. Haka ta haquri a dole ya rinqa yagar naman yana tura mata Ya kuma dauko juice ya bata Har Sai da taji Kamar cikinta zai fashe Cikin qoshi tace ' Hamma Yusuf ka barni haka ji nake kamar zanyi amai A jiye cup din yayi gami da ' cewa ' D'aga rigar inga cikin Juya fuska tayi Tana Tura baki Shi kuwa fuska ya murtuqe cikin fada fada yace ' bude in gani Ko in matseki Kin sanni sarai, Jin haka yasa ta daga yar rigar Qara matsota yayi yace ki daga ko in iso Dagawa tayi har zuwa kan qirjinta Ido ya tsurawa fatar cikin A ranshi yake fatan Allah yasa a yau dinnan ya dasa qonsa a jikinta A fili kuma Shafa cikin yayi ya juya ya nufi Bedroom din innayi Yana shiga wonka yayi Ya fito ya shirya tsaf Ya fito parlon daure da towel. Can ya hanqota rakube jikin kujera A hankali Ya qarisa gunta cikin sanyi Yace Aeeeshar tashi kije ki kwanta Miqewa tayi da sauri ganin zai zauna gefen ta Fuska ya Dan tsare tare da cewa Me hakan cinyeki zanyi ne? " kai ta girgiza tare da cewa zanje in kwanta ne, Kai ya gyada alamar Jeki "Tana shiga Ta haye kan Gado mai rumfar Ta sassake labulayen Ta konta luf abinta Sanyi Na ratsata A hankali ta rinqa sauqe ajiyar hrt Ganin har zuwa Dan wani lkci Bai shigoba yasa tandan nitsu Har bacci ya fara dibarta. " Shiko Tana tfya yabi bayanta da kallo Ququnta ta tsurawa ido Sosai ta tafi da nitsuwarsa Gaba daya ya daburce lkci daya lips dinshi suka fara sana,arsu A hankali ya lashi lips din tare da kamo gefen lips ya fara tsotsa kamar yaro Jikinshi duk ya fara rawa Har zuwa wani lkci Ganin bazai yiwuba ya jumre waba Yasashi Miqewa Ya kashe su TV Sannan ya rufe ko ina ya shige dakin. "A hankali ya dage labulayen Cikin hikima ya kwanta gefen ta Tare da sauqe labulayen, Ajiyar hrt ya sauqe Lkci daya kuma ya mirgina ya isa Gareta Hannushi yasa Ya jawota jikinshi Hularta Ta sabule Sannan ya Sa hannu a hankali ya rinqa zare rigarta daga jikinta Har saida ya cireta ya cillah gefe Hannushi ya kuma turawa cikin mararta Ya sabule zip din Dan gajeren wondon Dai dai lkcin Ita kuma ta bude idanta Jin yana ta yamutsa ta da rebata da kayan jikinta, Hannushi ta riqe Cikin Dan tsoro tace 'Hamma Yusuffffffffff Bai amsaba Sai Hannushi daya ya qarisa sabuleta Ya wore towel din jikinshi Ya qara manneta jikinshi Lkci daya ta zazzare ido tare da sauqe wani nannauyan numshi. " shi kuwa a kidime ya Sa hannushi ya lalubo bres Dinta Ya rinqa shafawa yana sarra fasu Bakinshi ya manna kan bres din ya rinqa sarra fata Hannushi daya kuma mararta yake ta shafawa yana Dan murzawa, Itako Aysha tsoro yasa ta qamqame hannushi Tana Dan Allah Hamma Yusuf Ka bari Wlh tsoro nakeji Zafi, Nishi ya rinqa sauqewa yana Rawan jiki Ya tashi ya zauna ya jawota jikinshi Bakinshi ya kai saitin kunneta Cikin Voice xex yace ' uhmmmm Hisshhihh Plxxx Aysha kitai maka Wlh bazan iya jumrewa ba Ki taimaka min Wlh Na kasa haqura Ki tausaya min Kiga tsawon kwanaki da Na zauna da kewarki " Hannushi ta riqe Wanda yaketa Latsar qirjinta Wanda gaba daya itama ta kidima ta Cikin Rawar murya tace ' ni dai bana so. Yunqura yayi cikin rawan jiki Ya kwantar da ita Cikin sanyi Yayi mata rumfa da faffadan qirjinshi Yana rada mata Am so sorry My dear Zan kula dake Ki kula dani Zan biki cikin Sauqi Insha Allah yau Bazakiji Zafiba Kinji Matata, Ta bude baki Zatayi mgn kenan Tai sauri Ta rumtse idanta Gami da Damqe hanna yenshi Tare da cije lips Dinta jin Yana ratsata Jikinta duk ya dauko Rawa Zafin takeji yana ratsata Amman bai kai Yadda ta zata ba irin Na wannan ranar ba Cikin Rawar murya Tace ' Shiihhht Hamma Yusuf Zafi Dan Allah ka barni, Ina shi kam Yusuf baima San tanayi ba Yau ya jishi cikin wata sabuwar rayuwa Ji yake da zai tabbata a haka da bazai gajiya ba Gaba daya ya fita hayya cinsa Sai wasu zantuka yake masu wuyar Fada Gaba daya jikinta Binta yake da lasa da subbata Ita kam Aysha tun tana Dan Daurewa.kar tai kuka Dan yadda yake Sa mata albarka Yana ' ki jiqaina Aysha ki taimaka ki barni Na gamsu Da nimar da Allah ya miki Ki taimaka min Ki ruqqume ni A matsa yin mijinki Na har abada Aysha ki daure Ki jiyar dani Dadin da ban taba jiba Gaba daya haka ya zauce ya zautar da ita Juyata kawai yake yana haqarta ta inda yaga dama Har zuwa 3:30Am Ita kam Aysha Gaba daya ta sake Sai Qollah take tana Qamqameshi Tana Hamma Yusuf Na gaji Bazan iyaba Zan mutu Numfashi Na zai dauke Haka tai ta magiya Sai 4 dai dai Hamma Yusuf ya sarara mata Ya koma jikin Pillows ya kwanta Ya jawota jikinshi Ya ruqqume ta tamkar zai maidata cikinsa Ita kuwa duk ta saki ta narke kanshi Tana kukan Gajiya da rashin bacci Ta maqale jikinsa Tana shaqar qamshinsa Shiko bayanta Ya rinqa shafawa yana Ohh Amrita Allah ya miki albarka Rabbi ya saki farin ciki kamar yadda kika sani Kin Daukemin duk wata buqatata A,ish Me kikeso Na miki A duniyar nan? Cikin Qara maqaleshi Ta shafi sajenshi A hankali Tace Ka barni Ka dena takura min, Ka tausaya min Hamma Yusuf kafi Qarfina Bazan Iya daukar Yawan buqatar ka ba, Numfashi ya furzar gamida Kamo lips Dinta ya Dan tsotsa Sannan yace Ai zan mutu in Na barki Aysha waya CE miki bazaki iya daukar nauyin buqatuna ba Ai ke ta dabance Ko ganin ki nai nakanji gam suwa, " A haka dai ta dan lafe a jikinsa har, akayi assalatu Cikin Dan baccin da ta farayi ne taji ta cikin Ruwa Da sauri ta bude ido Sai kuma ta rumtse ganin Tare suke da Hamma Yusuf din nata Ya caxge kamar bashi ba Jawota jikinshi yayi Tare da shafa qirjinta Idan ta kuma budewa Ido ta tsura mai shima itan yake kallo Girarsa daya ya daga mata cikin Rada yace Sunefa suke tsoka nata Ya fada yana nuna bres Dinta Baki ta Dan tura tace Me sukayi Kanshi ya manna kan qirjintan yana Cewa sunce Na matsosu, Itama miqa ta danyi Dan ya fara sauqe mata wani salon Fitina Qirjinta ta Dan dago ta tura mai Da sauri ya cabke har jikinshi Na rawa kamar wani Yaro ya rinqa tsotsarsu Ita kuwa ido Ta lumshe tana shafa kanshi da qirjinshi "A haka dai da gyar sukayi wonka Suka fito Suna fita tea ya hada mata mai kuari ya bata tasha Sannan ya tafi masallaci Itama tayi sallahn "Yana dawowa Ya cire rigarsa Ya raba gefen ta ya kwanta Yana lalubota Cikin Baccin ta tashi A Dan gajiye tace Wlh Na gaji bazan iya ba plxx Hamma Yusuf bacci Kai ya gyada cikin Sanyi Yace kiyi Baccin Ni ki barni da qirjinki ya isheni Haka ya rinqa yamutsa ta Sai 11 suka tashi Gidan baba Hamisu sukaje bayan sun kimtsa Acan sukaci abinci Bayan axahar suka fita shida baba hamisu Ita kuma tai ta bacci Sai 9 Na dare sannan suka koma gida " yau kam Aysha kuka tai tayi taqi Amincewa Dan gajiyar jiyama bata barta ba Shiko Yusuf haka ya haquri ba Don ya soba Sai Don tausayinta yakeji Dan shi da kansa yasan Ya murzata da yawa " itako Aysha tun daga ran nan Ta samu damar Kaucemai bare da ta gane bai son Takurata Haka kullum yake kwana cikin buqatuwa itako tai ta baccinta " Yau ma kamar kullum Kwance suke Cikin Blanket A hankali ya matsota Murya Na rawa Yace Aysha Da ixinin Wa kika juyamin baya Bana gaya miki Banson hakan da kikeyi ba? Cikin tura baki tace ngji Bacci zanyi Cikin Dan rauni yace Aysha ki tausaya min mana Wlh bazan iyaba Yau kwana 4 muna tare Amman kin hanani haqqina Tashi tai ta zauna Cikin Dan yamutsa fuska tace Wlh kai Hamma Yusuf ka fiye jaraba Na lura so kake ka tsotsemin ruwan jiki Ido ya tsura mata cikin Kufula yace Bani NAYI kaina hakaba Allah ne yayini Haka Kuma kinsan haqqinane kam ko? Konciya tai ta juya mai baya Tace Ai jarabar tafi qarfina ne, Ka takurani ka hanani sakewa wlh Tai qasa qasa da murya tace jarabebbe kawai Shiko ya jita sarai ranshi ya baci matuqa Miqewa yayi ya sauqo qasa Kan carpet ya wurga pillow ya kwanta A ranshi Yake jin zafin Abinda tai mai watoh shi ya zamar mata kamar dole ko Ita kuwa tana jin ya sauqa ta gyara kwanciya tai luf Abinda Shiko ya kasa bacci Sai juyi yakeyi Yana cikin haka phone dinshi ya kama ruri a hankali ya daga Cikin sanyi yace Abubakar Na,am ya amsa cikin Sanyi yace Hamma Yusuf Bacci zanyi Sai kuma duk naji hankalina ya dawo gida Cikin gyara zama Yace Dan uwana Kazo mana muma munyi kewarka Abubakar katashi hsnkalin Ummi ma wlh duk ta damu da rashin zuwanka Ajiyar zuciya ya sauqe Tare da cewa Hamma Yusuf Zan zo Amman inaji Kamar zuwan qarshe zanyi Jikina Na bani mun kusa rabuwa, Da sauri Yusuf ya dakatar dashi cikin Tsoro yace Haba Abubakar Meyasa zaka gayamin haka Dan uwana Dan Allah kar ka gayawa mahaifiyarmu haka Dan uwana Dry Abubakar yayi cikin Raha yace toh ba komai Hamma Yusuf kayi baccin ka Sai da safe A haka suka katse kiran Kashe gari Yusuf Bai nunawa Aysha komai Ba da dere ko A kasa ya kwanta Abin takaici kuma bata kulashi ba A Daren ya samowa kanshi mafita Shi da kanshi ya rinqa murmushi Mugunta Kashe gari da yamma Ya shigo Parlon ya samu ta ajiye nono A kan stool Ta koma kitchen zata dauko spoon Wasu tabs Ya fitar daga aljihunsa Ya murza guda 2 cikin Nonon har ya juya Ya kuma Juyawa Ya qara murza 2 a cikin Nono Ya koma can gefe kan 1str ya zauna Yana kada Qafa Tana Fitowa ta dau cup din Ta jujjuya nonon Sannan ta rinqa Sha a hankali Tana Dan lallatsa phone Dinta har ta shanye, Shiko miqewa yayi Cikin tsare gida Yace Ki shirya In anyi sallah Mu tafi Restaurant Toh tace cikin Murna tace dama Inabina ya qare " bayan sun Kammalah cin abinci Yalodo mata fruits Qarfe 9 dai dai Suka shigo Mota Yaja suka Nufi Gida Itako Aysha tun a cikin Motan Takejin Wani irin Yanayi Na ratsata A hankali ta fara miqa Duk gabanta Suka rinqa budewa Ta kasa gane meke faruwa da ita " a haka dai ta daure Har suka isa gida Suna isa Wonka tayi Ta shirya cikin rigar baccinta Yar yeloluwa Mai budedden qirji Sai Dan igiya ta saman ta Dan daure Tana tufa ta shima ya shiga Ya watsa ruwan Towel ya daura a ququnshi Ya murza turare kawai a jikinshi ya koma parlon Ya kwanta kan 3str Ita kuwa Ido kawai Take binshi dashi Zuwa yanxu Ta gano Sha,rawar Hamma Yusuf dinne ke tsumarta Kwanciya tai Amman ta kasa nitsuwa Cikin Miqar ta miqe ta nufi Parlon ido ta tsura mai Cikin Piki piki da ido Sai wani miqa takeyi Shiko dago kai yayi ya kalleta ya yamutsa fuska, Yaci gaba da kallon shi A hankali ta isa Gefenshi ta...... By Garkuwan Fulani [4/9, 2:26 PM] ‪+234 909 785 3276‬: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *NAYI NADAMA* 👇🏻👆🏻👆🏻 *MI,WASMITI* page1⃣0⃣9⃣ Na Aysha Ali Garkuwa 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Wannan page din nakune matan *® PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* P.M.L "Gefenshi ta ratsa ta wuce Kan 1 str ta zauna Ta Dan jigina da jikin kujerar A hankali tayi wani irin dogon miqa. Ta Dan tura baki Ta juya ta kalli TV Wani Nigeria film yake gani Gaba daya ya maida hankali shi Kan tv su Kuwa arna Sai Zuba Roman's Suke, " tsaki ta Dan ja Tare da zamewa qasa Tana daddamqe jikinta " Shiko Yusuf sarai Ita yake kallo Mmk yake taurin kai irin Na Amrita A ranshi yace ko dama su mata haka suke sukan iya danne buqatarsa ba kamar mu maza ba Ko kunyace Murmushi Mugunta ya danyi Tare da tunanin Koma dai menene yau zaki gane kurenki Ita kuwa Aysha Qirjinshi ta tsurawa ido Ba abin da take so irin ta jita maqale a jikinshi Amman kuma ta rasa ta inda zata Fara Yau dama ace da hadari da zata fake da haka ta maqaleshi Tashi tayi ta zauna Cikin wani irin Voice Tace ' Hamma Yusuffffffffff Ya jita Amman bai kulata ba A karo Na 2 tace Shhhhhhhhhum Hamma Yusuf Gaba daya gashin jikinshi ya mimmiqe jin irin sautin da ta kirashi Dole ya juyo gareta Cikin sanyi yace 'Menene ? Kai ta kwantar cikin salon yin Kuka Ta kum cewa Hammaaa Ido ya tsura mata Cikin jin tausa yinta Dan a fili Yake hanqo Buqatarsa da take a jikinta da qwayar idanta Amman kuma gashi ta kasa Fada ko ta kawo kanta Kai ya jinjina Yace Amrita Baki da lfy ne? Kai ta gyada mai cikin Zubda qollah Cikin Son yin dry Yace Meke Damunki? Miqa ta kumayi Tare da danna qirjinta jikin guiwarta Murya Na rawa tace 'Nima ban saniba Bakisan meke damunku ba ? Ehh ta fada cikin Kuka daya kufce mata Shi kuwa kauda kai yayi cikin Murmushi mugunta Yace toh Jeki kwanta Miqewa tayi Taje jikin Tv ta kashe Shiko ido ya tsura mata cikin Hada fuska yace 'Meyasa zaki kashe bayan kinga Ina kallo, Juyawa tayi ta shige daki Tana Mutum baida lfy ma baza,a barshi Ya huta da hayanin Tv ba Tana fita ya Jawo Phone dinshi Yako yi Sa,a Ahmad da Adam suna Online suna ta hira Sai ga Abubakar ma dasu Hydar, "A dakin Ta kasa Zama Sai juyi take A fili Take cewa Na shiga Uku meke faruwa dani Can kuma ta koma Parlon Gabanshi Taje ta Durqusa Ji take kamar ta fada jikinshi Amman kunya takeji Shi kuwa yana ganinta Ya kauda kai Ya rigada ya gano Ta Kamu Ya kuma San Abinda yafi Burgeta a jikinshi Qirjinshi da damtsen hannushi Shiyasa yasa hannu Yana shafa Sajenshi Cikin sanyi Ta saki Dan Kuka tana ' Hamma Yusuf Sai ya amsa yace mene? Sai tai shiru Ganin haka Yace Tashi Muje ki Kwanta, Miqewa yayi Ya nufi dakin Tana biye dashi a baya "Suna shiga ya gyara mata blanket din yace xoki kwanta Ki bar kukan, " cikin tsura mai ido Ta hau ta kwanta Ya Dan ronqofo Ya gyara mata gashin Kanta Ya jawo blanket Din ya rufeta iya Qirjinta Ya juya Zai fice Sai Kuma ya juyo da sauri jin Ta riqe hannushi! A Dan mmk Ya kalleta ido cikin Ido Ita kuwa Sauri tai ta sada kanta qasa Jan hannushi zai ta kuma qara riqewa Juyawa yayi da kyau Ya tsura mata ido Cikin sanyi Yace ' Amrita Meke faruwa? Tsoro kike jine Kai ta girgiza alamar a,a Sai qara jowoshi Take Murya can qasa qasa Tace Hamma Yusufhhs Na,am ya amsa mata Sai kuma tai shiru Ganin haka Yasa ya janye hannushi Ya juya yana Tunda bazaki fadi meke damunki ba ya Na iya miki Cikin sanyi ta diro daga kan gadon Ta bayanshi Ta tsaya A hankali Ta ja igiyar Rigar baccinta Ta budata daga Saman Qirjinta ya fito Fili Qarisawa tayi Gunshi A hankali Ta manna qirjinta a gadon Bayanshi Cikin Wani irin salo Ta sauqe nannauyar ajiyar hrt Tasa hannuta ta zagayoshi Ta gaba Kan qirjinshi ta dire hannuta Cikin Rashin sanin ta iya salon Ta rinqa murza qirjinta a bayanshi Hannuta daya Na Murza nashi qirjin Daya kuma Tayi qasa dashi Ta kamo Towel din jikinshi Zata kunce, "Da sauri Ya juyo kanshi Yana kallon Ikon Allah Ita kuwa Luf ta rumtse idanta Dan kunya Cikin Dauriya Dan Aysha ta birkitashi Ta qona mai jinin jiki Murya Na rawa Yace Me hakan Kije kiyi bacci Ni kallo zanje inyi Qara Jan towel din take Da sauri ya riqe Hannuta Ya jata zuwa kan Gadon Cikin Daurewa Dan shima so yake ya rama Ajiyeta yayi Ya Dan ja baya Cikin Sigar ki kula Ya Dan sunkuyo Ya ja igiyar rigar ya hada Saitin qirjinta Mmk yake Yadda hatta qirjinta cikowa bres Dinta sukayi Kansu Yayi jawur Dan bakin Ya hade Da ka gani Kasan A hannu take Ita kuwa mmk Take Hamma Yusuf Dai Mutumin Da ko cikin Bacci Yaji qirjinta Sai Ya shafa wai Amman Yanxu shike rufe mata qirjin Shi ko zuwa yancu Makanta ta diran mai Bai ganin Komai Sai Ita Pillows yaja Ya wurga Tsakiyar daki Kan carpet Ya taka Yaje jikin Gini Ya kashe wuta Yana 'ki kwota kiyi Baccin ki Gani A dakin, "Juyowar da zai Yaji ta Ta fada Kan qirjinshi Ta narke Tasa hannu 2 ta sanqalo Wuyanshi Qirjinta ta rinqa Tura mai Cikin Goga mai ququnta Ta zame towel din jikinshi Tasa hannu daya ta Sabule rigar jikinta Cikin wani irin Rawan jiki Ta manna jikinta da nashi Hannushi ta jawo ta daura kan qirjinta " wayyo Hamma Yusuf shi kam Mutuwar tsaye yayi Ba abinda yakeji Da tunawa Sai Randa ya fara Ganin qirjin Amritanshi Randa shi Ya mammatseta tana kuka tana kaucewa, Da gyara ya samu Suka Isa kan carpet din " zama yayi cikin Sauqe numfashi Ya jingin jikin Gado Ya bubbude Hanna yenshi Tabbas a yau Aysha ta bashi mmk Ase dama cutar dashi takeyi Sarrafashi take da juya shi Kan cinyarsa Ta dare ta zauna Ta tallabo Fuskarsa Bakinta tasa cikin Nashi Ta lalumo Harshensa ta rinqa tsotsa Shi kam Sai Numfashi yake Sauqewa Can Kawai yaji Kuka ya kufce Mai Cikin Kukan Ya tureta gefe Ya matsa ya qamqame jikinsa Murya Na rawa Yace 'Amrita Ki barni Ki rebu dani In so kike ki kashe niba Meyasa Kike son Zalumtata? Matsoshi tayi ta narke jikinsa Tana Hamma Yusuf Kar kayi nesa Dani Cikin Wahala yace Nike nesa dake ko kece keyin nesa dani Sannan yanxu kinxo Kin birki tani Danace ki ban haqqina kuma Ki fara min kuka da mita Harda cemin Jarabebbe Toh kije ni Na haquri Zan daure koda zan Mutu Kije bazan Kusance kiba Matsoshi Ta kumayi Cikin Rawan jiki Tace Wlh bansan ya zanyiba Hamma Yusuf Tureta yayi yana kinsan Ya zakiyi Nine dai bansan Ya zanyiba Adan kun yace tace Hamma Yusuf Idan ban rabeka ba wazan raba Kaine Mijina Haqqina Yana kanka Ba gun Wanda zanje Sai gareka A hankali Yace Yau Kin nemi haqqinki A guna? Kin yarda bani kadai Bane jara bebben Harda ke? Matsoshi tayi Cikin Kunya ta fada jikinsa Cikin Salon salo Ta dago qirjinta sama Kadan Kanshi Ta tallabe Ta rufe mai baki Da bres Dinta Kanshi Na qirjinta ya yunqura Ya sunkuceta Sai kan Gadon Yana direta ya Dan juya zai dauko Pillows Ta jawo shi Jikinta da qarfi Maqaleshi Tayi Cikin Rada Yace Amrita ai zaki Karyani Ki huta Hannu tasa ta zagayoshi Cikin Kaiwa maqurar bu qatuwa Tace 'Bana son Duk wani Abu Da zai nesantani Da mijina Ba abinda nake shauqi Sai Hamma Yusuf Na Plxx Hamma Na Kar kayi nesa dani Cikin sauqe numfashi yace Ni nakine ke kadai Amrita Baki da kama a gareni Yusuf nakine Ke daya Dama danke rabbi ya bani Cikar haiba Aysha banji Komai a duniya Sai sautinki Ban ganin komai Sai fuskarki Aysha sonki A jinina yake Amrita ki ankilta min jikinki Dan shine nitsuwata Qara matseta ya kuma yi Cikin Isar da dubban saqonnishi zuwa gareta Ita kam Gaba daya ta maqale Hammanta Tamkar zata hadi yeshi Ba abinda take Sai Shi take Kira cikin Sautin Sarkewa Tana Hamma Yusuffffffffff Shiko ji yake Ba Wanda yake kiran sunan shi dai dai Sai ita Sai ta maqaleshi Tace Ohh Hamma Na i miss you so much Shi kuwa Yau Yusuf Larabci Yake ta bugawa Yana ya habbiti Noor hayatina Noor qalbina Ya A ish, Ahaka suka zauce Suka kidime Juya abarsa yake son ransa Yana murzata itama Gwayar da ya dirka mata bai sakiba Sai Maqaleshi take tana Hamma Yusuffffffffff Sune basu sararawa junaba har 4:20Am Sannan Ya sahirta cikin samun cikekkiyar gamsuwa Jinshi yake a saman gyajimare Cikin jarumta ya ciccibeta Sai Cikin baf ya direta Shima ya shige Luf sukayi Cikin Ruwan Bres dinta Ya shafa cikin Rada Yace Basu gaji bafa Idonta a rufe Tace Ai nakane Hamma Yusuffffffffff Tsura mata ido Yayi Cikin Shauqi ya maqaleta Yace Wlh da Na cuci kaina Dana kashe rayuwata da Na rebu dake Na tabbata bazan samu kamar ki ba Sai yanxu Na gano Tun da canma sonki Ke d'awayniya Dani Kanta ta kontar Kan kafadarsa Cikin Tura mai bres Dinta Tace ' Hamma Yusuf Ka manta dai Da ai baka da abin qi Sai ni Da sauri ya rufe bakinta Cikin Gskya da gskya Yace " ,ban taba tsanarki ba Sai dai tsoron ki Da nakeji Amrita Sabida a wancan Lkcin Ina miki Klon Qanwata uwa 1uba 1 Sai Kuma Ko yaushe Kece mai Tayarmin Da Sha,awata Dana ganki Nitsuwata ke tafiya Shiyasa banson Ganin ki Danaji Muryar ki Sai Na daburce Da zaran kin Dan tabani Wlh Aysha Sai nayi wonka Kin tuna randa Kika fada jikina a rafi Wai kije gun Ahmad Shiyasa ko yaushe nake mmk inaga su Ahmad Na maqaleku kuma basa jin komai Ase Dan ba Aure a tsakanin ku ne A lkcin kuma Badon INA kauce miki ba zaki Iya gane halin da nake ciki Shisa kike min kallon mugu Aysha Wlh Na cuci kaina da muka yi tsawon 2 year ban amshi a manataba Tsofinnan sun min gata Da suka aura min ke Sun kuwa yi miki Gata da basu bari Na sani ke matata bace Dan da Na Sani da Bazan iya haquri har ki girmaba Yawan fadan da nake miki ase kishine ban saniba Matseta yayi Itama lafewa tayi jikinshi Cikin Tsune kanta a qirjinshi A hankali yace Amrita I Love you so much Zan dauwama in mai begenki Qanwata a manata matata Da gyara sukayi wonkan suka fito Bayan sun gama komai Suka kwanta rama baccin deren da basuyiba 12 dai dai Aysha ta sauqo Kan gadon Cikin mmk ganin Hamma Yusuf Baya dakin Toilet ta shige cikin Tsoro da mmk jin qafafunta Na rawa karkar A daddafe ta shirya ta fito Parlon tsaye tayi a tsakiyar parlon Tana miqa Batayi auneba taji Yayi hogging Dinta ta baya Cikin Sanyi Yace Har yanxu Miqa kike Alamun baki Gamsu ba kenan Dan ba yunwa kike jiba ba bacci ba kawai Hammanki kike son raba kinji dumina Qara matseta yayi, Itako cikin Tsoro Tace 'a a Hamma Yusuf nagaji Qafata ciwo Sai rawa suke Dry ya danyi cikin Salon shauqi yace Qafafun basu gama karbar saqonnina bane Shiyasa Baki sababa So yanxu baqunta suke Sai Na gama koyar dasu Nima a farst night dinmu nayi fama da hakan Qafafuna suka rinqa rawa idan Na zauna da gyara zan tashi In an taba cinyata kamar nayi ihu sabida sunyi abinda basu taba yiba, *Inda mace zata iya gane namijin da bai taba kusantar mace ba kenan alamun suna da yawa wannan kadan ne daga ciki* Yaci gaba da cewa Gashi ke din ta dabance bana gajiya da ke A shogobance tace Ni wlh ban da qarfi Cocci beta yayi cikin Rada yace muje in baki Na qarin qarfi baby nah Kan gadon ya direta Tana 'ayyah Hamma Yusuf Shima karya wuya yayi cikin Koikoyarta Yace 'Ayyah Ki bar Hamma Yusuf dinki ya rege zafi......... By garkuwan Fulani [4/9, 2:26 PM] ‪+234 909 785 3276‬: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *NAYI NADAMA* 👇🏻👆🏻👆🏻 *MI,WASMITI* page 1⃣1⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 ~®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS~ P.M.L Ido ta lumshe cikin Kunya ta shafi sajenshi da ya kwanta lub. Shiko samun haka ya sashi Lafewa jikinta cikin Isar da saqonnishi Masu wuyar Man cewa, Cikin Rad'a yace 'Amrita ngd Allah ya miki albarka Rabbi ya cika miki Rayuwar ki da Farin ciki kamar yadda kika cika rayuwata da Farin ciki. "Lafewa ta qara yi a jikinshi Tana jin Bugun zuciyarshi Na harbawa kan nata A haka har zuwa Dan wani lkci Sannan Suka samu suka Yi wonka suka shirya Suka fito parlo Kan carpet suka Yi masauqi Yusuf tallabe Da amritarshi Yana ta riritata Itama Sam har yanxu ta kasa Jin ta gaji dashi Shiyasa bata tsiri halin Wahal da shiba.. "Suna cikin Hirarsu Tana lafe cikin Qirjinshi Sukaji! SLM su Bappa Yaya Da sauri ta yunqura zata tashi Shiko Sai qara matsota yayi. " Suna shiga Innayi da inna Suka bisu da klon Mmk Shiko Bappa Yaya Cikin Jin dadin ganin su Yayi Murmushi Dai dai lkcin Da ya zauna kan kujera da suke qasanshi. Cikin happy Yace 'D'ud'a'be Yaushe kuka zo? " Fuska ya Dan yamutsa cikin Daqile murya Yace ' ba nacema ban son sunan nan ba? ' ehh ka fada kuma bazan bariba, Kai dai wlh bakaji dadiba Mu muna sonka kamar mu mutu Kaiko kana kinmu kamar ka mutu! "Ajiyar zuciya ya sauqe cikin Dan raha ya shafa suman kanshi Yace ' ai gwara da Baku Mutuba Bappa Yaya da ka mutu da wa zai ban Farin cikina? " cikin mmki innayi tace ' menene Farin cikin naka? "Murmushi yayi da iya gskyarsa yace 'Aysha Mana. "Aiko su inna suka rinqa dry, Shi ko ko a jikinsa Bappa Yaya ne Ya Dan gyara zama ciki Girma Yace 'Yusufa Kaga ribar bin mgnar iyaye ko? Kaga illan bijire musu Kai da kanka kasan yanzu ka samu cikekkiyar rayuwa Sabanin baya da kake ganin Mun qwareka mu samman ma ni. Kai ya jinjina cikin Sanyi Yace ' Bappa Yaya *MI,WASMITI* ko mi wadi ha wakkati to do, *NAYI,NADAMAN* abinda Na aikata a wancan lkcin Bana son tunawa sauqina ma daya da rabbi Ya bar min Dan uwana Ahmad da biyaye Na ya mutu da bazan yafewa kai naba. Innayi tace ' komai ya wuce yanxu kam Fatan rabbi ya Baku zuriya d'aiyiba, Amin ya amsa cikin Zumudi da jin dadin addu,ar. "Haka sukayi ta Dan Hie ransu Biyar dai dai Yusuf ya Miqe cikin Kammala shirinsa Da Na Aysha Ya kalli su innayi Cikin Qaunar kakannin nasu Yace ' mukam zamu tafi Sai Next week In munzo, Bappa Yaya Yayi ta nacin ya bari Sai gobe yaqi fir Dan shi a ganinsa Zasu takuru A dole

Chapter 20 of 25