Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
dry takeson amman ta sani tanayi Zata kama kuka shiyasa tayi shiru Sai murmushi Kaway kyau sukayi sosai a pictures din Yadda sukayi abin tamkar masoya ga wani kyau da sukayi kamar larabawa Bayansu ga tattabarun da sukayi musu rumfa Yana isa kuwa ya shiga mota ya ja suka tafi A cikin mota ko Sai tsaki yake tayi Yana faman danna mata harara Suna isa gida Usman ya kalleshi Cikin girmamawa yace Hamma Yusuf ai ba sai mun shigaba kawai mu juya mu tafi masallacin ko Bai kulashiba Sai wani dogon tsaki da yaja Gami da fita Kai tsaye dakinshi ya nufa Yana shiga Ya fara zare kayan jikinsa Toilet ya shiga Cikin jin haushi yayi wonka tare da alwala ya fito ya sake wani sabon shirin Kai ya rinqa jinjinawa a fili kuwa Sai Jan tsaki yakeyi Yana fadin wannan yarinyar Sai kace mayya ga shegen naci da iya maqalewa a jikin mutane Munafuka fitinenniya bata San irin fitinar da take Sa mutun a cikiba Amman Bari zanyi mg ninta A haka ya fito ya nufi masallacin shi da Usman Sune basu dawoba Sai bayan insha Suna dawowa suka samu suna ta hada kayansu Ita kam Aysha Sai faman zubda qollah😭 take tana ayyah yanxu gobe i war haka bakwanan Ni kam ma Na gata kaina tunda aka kwasoni aka kawoni Nan Ayyan Nenne Dan Allah kice baba ya barmu mu tafi tare Cikin lallashi Nenne tace toh ki tabbayi mijinki mana in dai ya barki to shike nan Sai mu tafi taren Baki ta tura Cikin fushi tace Wlh ni ni ban da wani mai hanani kawai dai bakwa son na koma ne Toh bisu mana Dan Allah tashi ki tafi yanzuma Jeki kije kfi ruwa tafiya Wato kinga zasu tafi zaki dawo da iskan cinki Na ife ifen nanko Toh wlh ki kiyeni Banza kawai sokuwa Aiko haka ta faru Dan tun jiya taqi cin abinci sannan yau Kuma ta fara kuka Haka ta kwana kuka da safe ma da kukan ta tashi Taqi cin komai Har Zuwa yanxu da suke Gun da motocin su baba zasu debesu su tafi Cikin makka Kuma daga can zasu dawo Nageria Sosai baba yayiwa Yusuf fada da nasiha kan ya riqe amanar Dan uwanshi sannan yasan shi Aure ba wasaba Hakama Nenne tai tamai nasiha Sadiya Kuma dama tunda sukazo take ta faman nusar da Ayshan 9:30 Am Moticin suka gama shirin su Su Nenne duk suka rinqa miqawa Aysha hannu suna musabaha ta Sai mun hadu Kuma A hankali Sadiya ta rugumota Cikin sanyin jiki da rawar murya tace Aysha Sai wata rana fatan Allah ya hadamu kan alkhairi Dan Allah Aysha am Ku daina yiwa Ahmad kuka Kinji ko ? Lkci daya Kuma Kukan da take dannewa ne ya kufce mata Itama Aysha Sai kukan takeyi Da gyara ta saketa suka shiga mota Gun Usman ta Kuma komawa Fa dawa tayi jikin shi tana Kuka tana ayyah ya Usman Sai kuma yaushe ne Kukan kunji dadi zaku koma Cikin danginku gatanku ni kuwa bani da kowa a nan Sai Allah na Shima Usman sosai yaji kewar qanwarshi abokiyar fadanshi Dan da yake kamar ita ke binshi shiyasa ta rai nashi Cikin lallashi yace haba dai Aysha kina da kowa mana tunda ga Hamma Yusuf kiyi haquri wataran Zakizo A haka ya saketa ya shiga mota suka tafi suna daga musu hannu Allah sarki Aysha a wurin ta tsuguna gami da sakin kuka Cikin kewar yan uwanta Shi kam Yusuf komawa yayi gefen yana kallonta Cikin jin hau shin kukan Yace ki tashi mu tafi ko kuwa na koro miki karnuka Da sauri ta tashi Cikin tsoro ta shiga mota suka tafi Kafin su isa gida kuwa tayi bacci Sai ajiyar zuciya take sauqewa Bayan yayi parking ne ya juyo ya zuba mata ido... Gaisheku manyan matan Fasaha Writers Halima Auwal gaisuwata mai tarin yawa a gareki😍😘 By garkuwan Fulani [4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ NAYI NADAMA πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ» MI WASMITI page 8⃣6⃣to8⃣8⃣Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Ina alfahari daku iyayena Allah ya biyaku da mafificiyar sakayya😍😘 Ido ya tsura mata Cikin fidda numfashi a hankali hankali Ko qefta idon ya kasa Kai ya dan Kuma juyawa Cikin sauqe qwayar idansa kan Qirjinta rigace da wondo a jikinta sun matuqar amsarta Sai Dan hula da ta tattara gashin ta ta tura ciki Sai yadin laffaya mai matuqar kyau ta yane jikinta a cikinsa Baccin da takeyi yasa ta Dan zame daga jingu nuwan da tayi ta Dan konto ta kanshi hular kanta ta zame ta fada kan cinyarsa Hannuta daya ta daura kan cinyarsa Daya Kuma ta daura kan kafadarshi Ta Dan motsa gamida Dan qara konciya a kanshi Motsin da tadanyin ne ya taimaka wa laffayar wurin worworewa ta bar jikinta Shi kam Yusuf Gaba daya ya jishi Cikin wani irin yanayi So yake ya dauke idanshi daga kan ta Amman ya kasa a hankali lips dinshi Na sama ya Dan rebe da Na qasan Harshe yasa ya Dan lashi lips dinshi Na qasan Da qarfi yayi wani irin ajiyar hrt A lkcin da ta qara kontowa kan cinyarsa Gaba daya yaji tsikar jikin shi ya mimmiqe qwayar idanunshi suka fara budewa da kyau A karo Na for a rayuwarsa da ya tsurawa qirjin mace ido Yadda kanta ya danyi kan cinyarsa Sai ya bawa qirjinta damar daqowa sama A take yaji jikin shi ya fara kerma Kai ya mayar jikin sit din yana fesa numfashi A ranshi yake cewa Toh me hakan me abin gani a jikin wannan rikitecci yar shi yanxu matsala larsa 1 yana tada ita ya tabbata da kuka zata tashi duk ta hanashi bacci Tsaki ya Dan ja gamida daqo kanshi Cikin samo mafita A hankali ya daqo hannuta Na kan qafadarshi ya hada da daya hannu da ya tafi Neman tsokana kusa da hajia🍌 Ya Dan dago kanta ya hada ya Dan jingina ta da jikin sit din da take zaune Fita yayi Ya za gaya gunta Kanshi ya zura Cikin motar gami da ruggumota Cikin jikin shi Kamar yarinya Da bayan shi ya koma ya rufe murfin motar A haka ya isa qofar shiga part dinsu Qara ruqqumota yayi Da hannu daya daya hannu Kuma ya bude qofar ya shiga da ita Kan 3str ya nufa da ita Cikin sanda Ya kontar da ita gamida Dan tattato gashin ta ya mayar matashi baya Duk yanayin abin ne Cikin gudun kar ta tashi Dagowa yayi Cikin ajiyar hrt da Cilla mata harara yana Aikin banza Jifa gaba daya yadda aka hadani da matsala Yarinya Sai kukan tsiya Tsaki ya kuma ja gamida tabe baki ya juya ya Nufi Part dinshi Kai tsaye Toilet ya shige ruwa ya watsa a jikin shi Yana fita ya sanya kayan baccin shi Rigace da wondo wondon har qasa Sai rigar iya qugunsa Daga samanta Kuma zip ne kalan fari da Dan ratsin Yellow A jikin shi Turare ya feshe jikin shi dashi Jikin window ya qarisa Cikin shaqar iskar da ta fara kadawa mai sanyi labulayen ya sassake gamida kashe wutan dakin Kan gado ya nufa Cikin ajiyar hrt ya konta ya jawo blanket ya rufe kanshi A hankali ya rumtse idanshi a take photon fuskarta ta fadomai Da sauri ya bude idanshi Dan Jin ihun da ta saki daga parlon Tsaki yaja gamida cewa sheke nan kuma mayya ta tashi ba zatayi baccin ba bazata barni nayiba Komawa yayi ya kontar da kanshi da nufin shareta Sai kuma yaji Sai qara surutai Take qara ta saki da qarfi Tana wayyo Allah Na kare wayyo ya Ahmad ka taimakeni Sosai take surutan da qarfi Kiran Ahmad da take ya tuni mai da amanarsa Shiyasa da sauri Ya miqe Cikin Yanayin shike nan ai Na kade A parlon konce take kan kujerar Sai faman riqe hannu kujerar take tana kuka tana qoqarin faduwa Da sauri ya kamota Cikin fada fada yace Wlh ke sokuwace ke kullum baza kiyi addu,a ba in zaki Konta kizo kiyi ta yiwa mutane ihu a gari Ita kam batama San yanayi ba sai faman shigemai jiki takeyi Tana qaqumoshi Yana tureta tana qara maqaleshi Cikin tsoron mafarkin da takeyi Dan har yanxu ganin Karen yana binta takeyi A fusace yasa hannushi ya rufe bakin nata Jin haka ita Kuma tasa hannu bibbiyu ta tura Cikin rigarsa Yarrr yaji tsikar jikin shi gaba daya ta miqe Idanshi ya rumtse da qarfi gamida Tallabota ya hadata da qirjinshi Dakinshi ya nufa da ita kai tsaye kan gado ya kontar da ita Ya daqo da niyar janye jiki shi daga NATA tai wani irin ruqqumoshi Da bude bakinta da qarfi ta sakemai qara Cikin kunneshi Sosai yaji qaran ya ratsashi ta Kuma bude baki zata Kuma cillara wani qaran Da sauri Cikin rashin sanin halin da yake ciki ya manna bakinshi kan nata Harshenta da ta daqo zatayi kukan ya cabke a kidime Hannushi ya Sa Cikin rawan jiki ya qara manna qirjinta da nashi Gaba daya yaji jijiyoyin jikin shi sun tsaya cak jinin shi ya tsinke bugun zuciyarshi ta tsananta harbawa a take zuciyarshi ta rinqa harbawa tana watsa saqonni a jikin shi zuwa qoqal warshi Lkci daya jikinshi ya fara Bari kamar mai rawan sanyi Lips dinshi suka fara qoqarin aikin su da suka saba Sai Wani irin sauti yake sauqewa hannushi bibbiyu yasa ya tallabo kanta ya qara mannawa da bakinsa Cikin wani irin salo da fitan hankali Ya rinqa tsotsar harshen ta Gaba daya ya manta waye shi ya manta a wacce duniyar yake ya manta da waye yake rayuwa ya rasa tunanin shi baki daya Sosai yake sarrafa bakinshi Cikin nata Ita kuwa Tunda ya kame harsheta Ta fara dawowa Cikin hayyacinta Hannuta tasa ta rinqa tutttureshi Amman ina Yusuf baima San tanayiba gaba daya ta tsorita dashi ba abinda yafi bata tsoronma irin yadda taji gaba daya jijinshi rawa yakeyi da garfi ta samu ta zaRo harsheta daga tsotsar da yake mata Da saurinshi yasa hannushi yana kamata yana qara matseta Cikin Kuka da tsoro ta rinqa tureshi Tana Dan bugunshi Tare da cewa Bana so wlh bana so ka barni mugu kawai wayyo Ummi Na Shi kam Yusuf kai ya rinqa juyawa yana ta danna ajiyar zuciya gamida matsota jikin shi da sauri ya samu ya Laso Pink slip dinta masu matuqar taushi tsotsar su yake yana ta susucewa Ita kuwa Aysha dukunshi takeyi sosai Tana mugu kawai azzalumi Jin haka ne ya Sa ya zare bakinshi daga Nata gami da matsota ya daura cinyarsa daya kan mazaunanta hannushi Kuma ya qara rufe bakinta dashi Ba tare da yayi mgn ba tayi tayi ta motso ta kasa Sai zare ido takeyi Tana sauqe numfashi Shi kuwa da qarfi qarfi yake sauqe ajiyar hrt A haka bacci mai nauyi ya kwasheta Shi kam Yusuf rayuwa yayi a iya wannan lkcin Cikin azaba ba abin da yake buqatar irin ya samu mai debemar kewa ko zai samu ya kauda ruwan fitinar dake cinsa A wani gefen xuciyar Sa Kuma haushin kanshi da kanshi yakeji a wani banqaren Kuma kunya mai tsananin ya rufeshi Cikin Jan tsaki ya zare jikinshi daga Nata Gaba daya haushin kanshi yakeji Toilet ya fada ya sakewa kanshi ruwan sanyi Wai ko zai samu hajia ta koma ta kama kanta Da qer ya samu ya fara nitsuwa Dole yayi wonkan sarki Yana fita ya kimtsa 3:25 Am ya fito Masallacin ya tafi Cikin Jin takaice da kanshi yakewa kanshi fada toh me kayi hakan Yusuf Ya za,ayi ka kasa konturol din Sha,awarka Me ajikin yarinyar nan mitsss yaja dogon tsaki Dai 2 lkcin da ya shiga Cikin masallacin Nafila yayi raka 2 ya dauki qur,ani ya fara karatu Koda yana Cikin karatun Sai abin yake tunowa Cikin takaici Ya rinqa addu,ar Allah ka bani ikon kauda kaina kan wannan yarinyar rabbi ka hanani jin kunya Allah ka sauqaqamin yawan buqatar da nake ciki A haka yaita addu a har akazo akayi sallan asuba Qur ani ya kuma dauka yaci gaba da karatu Har zuwa 12:20 pm Har dai akazo akayi azahar Yana son komawa gida bai San da wanne yanayi zai shigaba Haka ya zauna har akayi LA asar sannan Ya kama hanyan gidan Cikin murtuqe fuska wai shi karma taga qofa ta rai nashi Lol 😝 Ita kuwa Tunda baccin ya dauke ta bata farka ba sai 6 dai dai Da sauri ta miqe gamida fira daga kan gadon Cikin mmk ta Kuma wore idanta ta zubawa dakin ido A fili tace me ya kawo ni nan kuma Nan take Kuma ta tuno su Nenne sun tafi Ahankali ta sunkuyar ta kalli jikinta Riga dai da wondo sunanan Sai dai ba laffayan ba hula A hankali ta fara tuno mafarkin da tayi Na karnuka Na binta Kai takuma dagawa Cikin kallon dakin a fili tace toh kenan zuwana dakin nan Kuma ya akayishi ko dai abin da Na gani a mafarkin da gsk ne Kai a a ta bawa kanta amsa Hamma Yusuf dinne zai wani abin a a dama dai ya Ahmad ne A haka dai ta bar abin a matsayin mafarkin Tana idar da sallan asuban ta Dan Sa yar qaramar Riga Wanda iya ka cinta guiwa kalar read da hulanta sabida Dan yanayin zafin garin gashinta ta mayar ta baya Tana gamawa Yunwa Kuma tace assalamu alaikum Sosai takejin yuwar harda jiri jiri takeji Cikin ta kaici ta kira Sadiya amman Kuma layin bai shiga Parlo ta dawo ta zauna bayan ta Duba Cikin kitchen din ba wani Abu deffefe Zama tayi kan kujera tana riqe da jikinta hawayen Na bin fuskarta A hankali take fadin wayyo Allah Na yunwa nakeji wayyo Ummi Na Haka fa ta zauna har zuwa yanzun duk ta jeme A haka ya shigo ya sameta tana ta kuka Fuska ya qara hadewa😑gamida Watsa mata harara Ya ja tsaki ya wuce parlon shi Ganin haka yasa takaici ya kuma cikata Tashi tayi ta bishi tana kuka Da sauri ya juyo ya kalleta Cikin tsawa Yace me hakan zaki wani rinqa bina a baya kinata kuka Me akayi miki Qara matsoshi tayi Cikin Yanayin ta Na shigo bar da ta sabayiwa Ahmad dasu Adam Tace yunwa nakeji Ido ya Dan bude Cikin mmk yace toh yau kuma sabon salon iskanci ne Me kike nufi kenan Ni xan miki girkinne? Ita dai Sai kuka takeyi tana qara matsoshi sabida jiri takeyi Cikin kuka tace wlh yunwa nakeji Hamma Yusuf yau kwana 3 banci abinci ba Tsaki yaja gamida shigewa Cikin dakin yana fadin Sai kuma akace kizo kiyi tamin kuka Binshi tayi a baya duk inda yaje Sai ta matso gefenshi tana kuka Tana dire dire Sosai ya hatsalo da qarfi ya juyo Cikin zafin nama Ya matso dab da ita ido ya tsura mata gami da qara matsota........πŸ™ˆ By garkuwan Fulani [4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ NAYI NADAMA πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»Mi WASMITI .page 8⃣9⃣to9⃣0⃣Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Kuka ta Kuma saki gamida kamo hannushi ta matse a tsakiyar qirjinta Dan jin wani irin suka da yake mata Ga jiri da takeji gaba daya bata gani sosai Mmk yakeyi sosai Dan gaba daya ya lura ta daina tsoronsa kamar da Hannu yasa zai hanka data Sai kuma jin kanta yayi ta daura kan damtsen hannushi Cikin muryar kuka Take fadin Wayyo Allah Na wayyo cikin qirjina kaina yunwa zata kasheni Ido ya tsura mata cikin hade fuska Yace Ke da Allah can gafara Ni ban son koke kokenki Na banzan nan Hannu yasa yana daga kanta Amman INA ta maqaleshi So yake ya zuba mata mari amman Kuma zuciyarsa ta tunamar anar Ahmad ce Hannushi ya Dan zame cikin Dan Fada fada yace Toh ai saiki sakeni Inyaso nasan yadda zanyi Qara kamo hannun tayi Da Dan qarfi ya janye hannushi Dan jin ta fara sauya mai yanayin gudun jininsa Toilet ya shige Gamida rufe qofar Ita kuwa a bakin qofar ta tsaya tanata kukan Wonka yayi gamida maida kayan shi ya fito Dan yana jinta Yana fita tabi bayan shi Gaban madubi ya zauna Yana goge sumar kanshi Ita kuwa tsayuwa tayi a bayanshi tana zubda qollah😭 Shi dai bai kulata ba a hankali ta qara matsoshi tana Cikina Yunwa nakeji Tsaki ya ja cikin jin haushin ta ya miqe ya koma parlo A falonma zuwa tai gefenshi kan 3 str ta zauna gamida kamo hannushi ta kontar da kanta a damtsen hannushi A hankali ya sunkuyar da kai Ya zuba mata ido Dan jin gaba daya jikinta Sai rawa yakeyi Sai wani numfashi tafe sauqewa Hannushi ya zame gamida miqewa Ya kalleta afakaice yace toh ki sakeni mana zan fita Na seyo miki abincin. Ni dai mu tafi tare. tace dashi cikin kuka Da kaji mgnar ta kasan tana tare da yunwa Janye hannun yayi gamida ficeea Da sauri yana yarinya Sai koken koken tsiya Yana fita masallacin ya wuce Sai da yayi insha ya biya rstr Ya saye mata abinci Gida ya nufa da qafa yake tafe da yake ba nida tsana ninsu A bakin qofar shiga ya sameta jingine da qofar Sai kuka take yi Ganin ya wuce ne ta bishi da Dan sauri Gamida kamo hannushi Juyowa yayi yace Dan Allah ki daina takuramin kije kitchen ki dauko pilet. Cikin rawar murya tace Ni bazan iyaba Jiri nakeji Kai ya jinjina gamida miqewa ya dauko ya zuba mata ya tura mata gaban ta Da sauri ta ture pilet din. Tana Ni bazanci wannan kayan tafarnu wannaba Ni dai ka dafamin ko tea ne Zuwa yanxu kam ya gama hatsalowa Shiyasa ya miqe cikin fushi yana kar kici Dan Allah karma kici cikina ko naki In kinga dama ki tabbata a haka kaji iskanci Ni nema zan miki girki Daki ya nufa yanata mita Itama tashi tayi ta bishi a baya Tsayuwa tayi a gefebshi ta rinqa rusa kuka A fili yace wlh bappa Yaya kun cuceni Miqewa yayi kitchen ya shige inda yake jinta a dakin tana ta rusa kukan Da sauri sauri ya hada mata komai Ya kai mata Karba tayi da sauri cikin jin yunwar ta kurba Sai kuma tai maza ta kamo hannushi gamida Sa qara Cikin kufula yace Allah shi qara ai kina sane yanxu Na tafasashi Anan kuwa ta tasashi fafur dole shi ya fifita ya bata tasha Tana gama shanyewa ta daura mai cup din kan cinyarsa Ta Sa kanta jikin hannushi A take Kuma Sai zufe keta tsatsafo mata tako INA Lkci daya Kuma ta fara rawan sanyi Sai karkarwa takeyi.cup din ya dauka ya daura kan beed side Ya zame ya ja baya daita gamida tura mata pillows gabanta da bayanta Shiko yaje ya rurrufe ko INA gamida kashe filun A hankali ba tare da tuna komai ba yazo ya konta a gefenta Phone dinshi Ya zaro Adam ya kira cikin Sanyin murya ya daga gamida cewa wlh kai banza ne Yusuf ko yaushe Sai kadaidaci inajin dadin rayuwarta da mata ta Sai kawani matsamin Tsaki yaja cikin kufula yace banza kawai Na mamajo Kashe woyar in bai maba. dry ya danyi cikin tsokana yace gsky ka Bari da safe muyi mgn Dan yanxu kam inajin dumin matata. Mitsssss ya ja tsaki gamida katse kiran Lumshe idanshi yayi gamida shaqar sanyin da A,C ke fesa musu Ga wani irin qamshi da dakin keyi Lkci daya tunanin shi ya fara juyawa Blanket ya jawo ya rufe jijinshi Sosai yayi nisa cikin tunani Can ya rinqa jin Yadda take rawan sanyi Sai qara matsoshi takeyi A hankali ya Dan ja baya Ita kuwa jib dumin blanket yasa Sai qara matsoshi takeyi A hankali ta mirgina ta isa cikin jijinshi Qara matsoshi tayi Dan jin dumin jikishi Na ratsa ta Kam ta kamo shi Cikin a zabebben zazzabi da takeji Kanta ta tura cikin wuyanshi Tana sauke numfashinta Wayyo Allah shi kam Yusuf ya koma tamkar zaucecce Sai numfashi yake tafixga da ajiyar hrt da qarfi qarfi Sosai yaji sanyin jikinta Na ratsashi Duk da jallabiyar dake jikinshi Dan bai samu yashirin baccin ba Hannushi ya Dan Sa da niyar tureta Amman Sam baida qarfin hakan Dan duk jinin jikinshi ya tsaya Konyarsa kuwa tamkar an cunna mata wutane CiKin rashin sanin halin da yafada ya jawota jikinshi da qarfi ya matseta lkci daya Kuma ya Riga ajiyar hrt Lips dinsa suka fara motsawa a hankali jikinshi ya fara jarkin Ita kuwa jin dumin shi yasa ta qara maqaleshi gamida qara juyowa kanshi gaba Daya Hannuta ta Dan dago cikin yanayin mai fama da zazzabi Ta sauqe hannun kan mararshi A take yaji wani irin Abu ya ziyarceshi wata iriyar guguwar Sha,awa ta yunquro mai Shiyasa bai San lkcin daya saki Dan wani irin sautiba wayyooooi Shihhhhshi gami da matsota jikinshi ya rinqa shafa ma zaunen ta Burinsa yaji fatarta Na gogar tasa Amman ya rasa ta yadda hakan zai kasance So yake yajishi a sabuwar duniya Amman ya rasa ta Yaya A zuciyarshi kuwa cewa yake me kake sonyi haka Yusuf Tsaki yake ja Amman a cikin ranshi a fili kam Sai lips din Shi da suke ta motsawa Cikin kidima ya manna qirjinshi Duk da a ranshi wai ai so yake ya Kore mata sanyi da takejin. zaiyi Gaba daya ta fidda shi cikin hayyacinsa Dole tasa ya rinqa cakudata cikin jikinshi Da azabar da taurin kai ya samu baccin azabar ya debesu Asuban faru ya zame jikinshi cikin jin haushin kanshi da kanshi Qarin takai cinsa ma Sai yayi wonka A haka dai ya shirya ya tafi massalaci Ita kuwa tana tashi ta samu baya nan ta koma dakinta tai wonka da sallah gamida dawowa parlon Zazzabi kuwa har yanxu yana Dan damunta Shi kuwa Yusuf daga masallacin Makarantasu ya nufa Bai dawoba Sai bayan sallan insha Yau ma kamar jiya haka ta tasashi agaba da kuka tana yunwa takeji Dan tun jiya bata Kuma cin komai ba Shi kuwa fada ya rinqa yi Dan takaici kuma ba yadda ya iya a dole ya fita ya seyo mata Sannan Kuma tace ita abinci su d tafarnuwa bazata Ciba Dole yauma ya shiga kitchen Ya Dan mata abinci mai Dan sauki 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 A hankali yanayin zamansuya fara can zawa wani irin Zama ya fara zama musu sabo Zuwa yanxu Yusuf qarfi da yaji ya zama shike kula da Aysha sosai Sun kuwa Dan saba dukda kullum Sai yayi ta mata masifa Wasu lktan Kuma da dama tana haddasa mai tashi muguwar Sha,awarsa ta yadda yake kwana da axaba Yau jumma,a Tunda Yusuf ya fita da safe bai dawo ba sai yanxu da Yake tafiya a hankali cikin yanayin shi Na nitsuwa Yake takawa Iskar damuna mai dadi da qamshi ke ta kadawa sosai yaji nishadi ya fara dibarsa Iskace mai sanyid a qanshin furannin A hankali walqiya ta rinqa haskawa Rugugi ya fara a hankali A haka ya iso tsakiyar parlon Ita kuwa Aysha gaba daya ta gama firgita da razana Wani irin walqiya akayi da sautin qaran aradu mai matuqar tsawa da rikitarwa dai dai Lkcin ........ Ina Alfahari daku members Na Gaishe ki Aysha s bayero Fatan kina lfy By garkuwan Fulani [4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ NAYI NADAMA πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ» Mi,WASMITI page 9⃣1⃣to9⃣2⃣Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Ina godiya da kulawarku rdrs da addu,oinku garen Ya rinqa jin sautin kuka a cikin parlon Daga can gefen 3 str phone dinshi ya zaro gamida kunna torch din ta Hasken ya Dan gauraye parlon duk da ba wani haskene sosaiba Dan yanayi Na dare ga Kuma duhun damuna Sai in andanyi walqiya ne Sai a Dan ga hasken Can Ya haggota kan 3 str ta lafe ta jikin hannun kujerar Gaba daya ta qaqqame jikinta Sai faman karkarwa takeyi Ta rumtse idan ta Kuma gam Dan tana bala,in jin tsoron walqiya Kuka kawai take A hankali ya qarisa gun nata Ido ya Dan zuba mata cikin tabe fuska yace mutum Sai shegen tsoron tsiya Ita kam Sam bata jishiba Dan duk ta firgice Kai ya Dan kawar Dan ganin surar jikinta Na bashi tsoro Kukanta ya kuma jin ya qaru. Dan wani rugugin da akayi kusan 3 a Jere irin mai kamar nishin nan Tsugu nawa yayi a hankali Cikin sanyin murya yace Ke bude idanki me hakan Jin muryarshi yasa ta dan Bude idan da sauri Gami da zuba mai idon cikin hawaye Tace tsoro nakeji injin tsoron ruwan sama Toh ruwan cinyeki Zaiyi? Murya na rawa tace Hamma Yusuf ni ko a gida in ana ruwa Ummi bata barina ni kadai Kuma ko ya Ahmad ma ya Sani wlh inajin tsoron tsawa Sai hawaye shar 😭a idanta Gaba data Sai yaji jikinsa yayi sanyi tabbas yana iya tunawa Muddin ana ruwan sama duk abin da sukayi Ahmad yakan zame jikinshi ya koma kusa da ita ya ruggumeta ya rinqa shafa kanta Da taji tsawan Kuma Sai tai ta qaqqameshi Kuma ya lura tabbas tsoron tsawa take har cikin ranta Cikin sanyin jiki ya dago hannushi ya daura kan wuyanta gamida Dan tallabo bayan kunneta babbar yatsarsa Kuma ya daura kan kuncinta a hankali ya rinqa murza yatsar tasa kan habarta yana goge mata qollah😭 Ido ya qura mata cikin wani irin yanayi yau a fili yake gano kamar da ake cewa sunayi da ita a zahiri Kuma yaga kamar da ake cewa sunayi da Ahmad Qwayar idanta irin Na Ahmad ne sak Qara zuba mata ido yayi cikin Dan kada mata kai alamar ta bar kukan. Gaba daya yaji Ahmad ya dawo mar lkci daya yanayin shi ya sauya Ita kuwa cikin tsoron ta kamo hannushi ta riqe Tana mai zubda qollah😭 Wani irin walqiya akayi mai hasken gsk A lkci gida Kuma aka saki tsawa mai firgitar wa Da qarfi cikin razani ta abka jikinshi har saida ya koma ya fadi qasa kan carpen dirsham Da qarfi Kuma ta rinqa qwaqumoshi tana tura kanta cikin qirjinshi Shi kam Yusuf ya gama macewa a zaune bai iya tabuka komai ba Sai sanyi da ya farajin

Chapter 13 of 25