Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
aiki Riqe da cup Din tea Hannu tasa ta karba cikin cewa youwa tawa nagode Da sauri Lami tace Ke Aysha Na Yusufa ne fa Karki Sha. Cikin tsiwa tace To sai me in nashi ne wlh shanyewa zanyi muga ta iko da mulki Wai ke mama in dai Hamma Yusuf ya saki aiki Toh sai ki wani ajiye aikin kowa sai nashi Shi kuma sai wani mulki yake shinfidawa Fada take tana tafe Kanta a kasa Tana yau sai dai ya kwan da yunwar Da sauri ta daqo Kanta jin taci Karo Da mutum Cikin zaro Ido ta miqa mai Cup din tare da cewa Ni kam ga tea dinka ba ruwana. Dry ta bashi sosai Da ta zage tana mai iyayi Amman daga ganinshi ta daburce Sosai dryar taso kubce mai Amman sai ya kuma murtuqe Fuska yace Wa zaisha sauranki Duk kin zuba yawunki A ciki qazama kawai Ni zaki bawa jogolgolonki Allah ya kiyaye Ya tabe baki gamida yamutsa fuska ya kalli Lami yace a karo min wani kar a samun a wannan cup Din toh tace cikin mutun tawa Shi kuwa juyawa Yayi ya fita yana ai sai ki shanye yawunki *lol su Yusuf to wanne yawun kuma ya rege da bakashaba kai jin kai dai zai wahal da kai ka gama tsotse bakin year mutane sannan ka fito kace wai baka sha yawunta baπŸ˜‚πŸ˜* A parlor kuma Cikin hikima da qirma baba bello da Abba ke yiwa su Ummi da Adam nasiha Cikin sanyin Abba yace Na tabbata kun sheida Allah shike rayawa kuma shi ke kashewa nakwo San kun yarda macecce bai dawowa sai dai idan dama suna yayi Ko? Nenne da zuciyarta ke ta bugawa tace Wannan haka ne mun yadda da haka Dan Allah a gaya maba meke faruwa Cikin ajiyar zuciya Abba yace Shekara 1 da ta gabanta Munyi kuka munyi jimami mun shiga tashin hankali Na rashin Ahmad Cikin rashin sanin Ahmad suna yayi ba mutuwa ba. 😳😳 cikin rashin fahimta Ummi da Nenne da Adam suka firfiti da ido woje cikin kidima d firgicin zancen da suke jin. Kai Abba ya Jinjina musu Cikin gsky da gsky Ya fara basu lbrin yadda abin ya kasance Randa Ahmad ya rasu Mun dauko gawar da niyar zamuje muyi mata wonka da sutura Ni da hydar da Dr Umar ardo A wurin wonkanne Hydar ya kalli yatsar Ahmad Na harbawa cikin tsoro da firgici Ya ke sheida mana da fari mun dauko gizone kawai Dan firgicin rashinshi ya samu hakan Amman daga baya sai mukaga Jijiyar kanshi da ta dunduniyar qafanshi suna harbawa A take Dr Umar ya goggo dashi anan take muka gano doguwar suma yayi kuma tabbas zai iya rasa ran nashi ko yaushi Toh ganin haka yasa a Daren Dr Umar ya fita yaje ya shirya mana komawa India Amman sai ta Yola Ganin bamu da tabbas din rayuwar Ahmad yasa mukaqi sheidawa kowa hydar ma muka hanashi fada tun cikin Daren muka fita da Ahmad zuwa kamanni hospital Sannan muka dauko wota qawar da aka rasa yan uwanta mukazo ni da Hydar muka mata wonka muka mata sutura Koda gari ya wayyi ita aka sallah ta Kuma ita aka binne In Baku mantaba a ranan Ni da hydar muka tafi India Tare da cemuku Nine ban da lfy hawan jinjina ya yau Shi kuwa Dr Umar zaku Iya tunawa sai dare ya dawo gun gaisuwar makokin Bayan yaga mu jirginmu ya tashi zuwa Abuja canma muna zuwa muka kuma miqewa India India Qoqarrun likitocin zuciya Suka dugufa sosai Wurin cetoh Rayuwar Ahmad Babban matsalan a samu ya farfado sannan ai matsa aikin tiyatar zuciya Mun zauna tsawon wata 7 Ahmad bai San inda yakeba sai numshin da yake fitarwa da taimakon Na ura A haka wata tana ya farfado Farin ciki a gunmu ba a mgn A take Na kira Dr Umar Na sheida mai toh ase lkcin Dana kira suna tare da yaya bello Toh shima anan Dr Umar din ya mai bayanin komai Dama kuma yana zuwa duvani a tunaninshi ni dinner ba lfyan da gske A cikin week din akayiwa Ahmad aiki Daga nan kuma ya sake komawa rayuwar bacci har tsawon wata 4 Sukuwa doctors sun bamu tabbacin insha Allah zai tashi cikin lfy Toh yau kimanin wata daya kenan da farfadowar Ahmad kuma ya miqe garau sai dai an dorashi kan magunguna Sannan Mun mishi bayanin komai Tun daga ranar da Hydar ya dawo Duk motsin da akayi a gida sai ya tura mai ko hira akeyi sai ya kira ya ajiye phone shima yayi ta jinku Ahmad ya shiga rudani sosai Shi ko yaushe Nenne Na biyaye Na Adam a wanne halin suke ya maryama take kullum sai ya sani a gaba da kuka kamar yaro shi dai Biyayen shi Ya matsa min sosai. Cikin zumudi da tsantsar farin ciki su Nenne suka rinqa sharar qollah Adam miqewa yayi cikin kaduwa yana Yusuf INA kake Da sauri Abba ya riqo hannushi Cikin hada fuska yace ai matsalar Ku kenan Ku 3 nan muddin kaji Abu sai Yusuf da Ahmad sunji suma kuma haka suke shima kanshi Ahmad Walahi sai da yamin alqawarin bazai kirakuma Amman za ake hadaku yanajin muryarku Kai ya kada cikin sanyin jikin yace Abba wazai tayani farin cikin rayuwar Ahmad in ban gayawa Yusuf ba? Mu zamu tayaka Ya bashi amsa gamida jawo shi ya zaunar Cikin sanyin Abba yace Mu har yanzu bamu gamsu da zaman Yusuf da Aysha bazamu bar Ahmad ya dawo ba har sai mun tabbatar duk sun ruggumi juna da tausayawa juna da kula da juna kuma ba abin da zai sasu hakan sai rashin Ahmad a kusa Bazan bar Ahmad ya dawo ba har sai randa muka gamsu da zamansu Har sai naga Yusuf ya yarda da ita amatsayin matar aurensa tukun Dan shi kam Ahmad tuni ya dauki Maryam a matarsa sannan ya cire batun Aysha a ransa Cikin sanyi Baba bello yace wannan shine yanzu abin da ya rege mu ga yanayin zaman Aysha da Yusuf Din Cikin zumidi Nenne tace wlh yanzu Yusuf da Aysha sun daidaita Kansu Kawai Ku barni naje Na Duba Ahmad A hankali baba bello yace Ba komai dama Ahmad mun dawo dashi yana cikin Abuja Kuma dama nima a kawai wata sheriyar da zamuyi A satinnan kuma a abujan ne za muyi dukda dai mutanen nan Taraba ne Jukunawa ne sai Ku tayani da addu,a Dan zasu iya yin komai a kaina In zanje xamu tafi tare Toh Allah ya kaimu suka amsa baki dayansu rabbi kuma ya kareka daga sherrinsu Amin ya amsa tare da rufe musu yaron da addu,a Wata ranar Jumma,a Da yamma liqis Yusuf ne tafe cikin qorewa yake dravin Cikin nitsuba yayi parking a harabar gidan kaka Cikin takun miskilanci ya nufi cikin gidan A parlor ya sameta riqe da mayafinta Tana ganinshi tace yauwa Aysha kiyi sauri ki fito mu tafi ga Dudabe yazo zai regemana hannya mu huta tafiya da qafa Ko Dudabe ? ta fada tana kallon idanshi Fuska ya kara murtuqewa ya kalleta a yatsine yace da yake ni bawanku ne ko ? Da banxo bafa Kawai daga ganina sai ki wani CE ni zan kaiku Ehh din sai ka kaimu Kam sarkin baqin hali kawai. Toh zan gani ai! Yace cikin yatsine. Daki ta shiga da sauri sai gata kuma ta fito Tana mita Mutum ya shiga wonka kamar mai canza fata Dan jaraba har yanzu fa ko wonkan bata fitiba Bai kulata taba Kuma baiyi mgn ba Tsaki ya Dan ja cikin. Ranshi kuwa wani sanyin yaji dama fitowan Na dolene Dan ya rasa yadda zaiyi ne Da abinda ke damunsa Cikin sauqe ajiyar zuciya ya miqe cikin dakin ya nufa Da sauri kaka tace kai Dudabe INA zakaje? Ban sani ba ya bata amsa a kufule Toh me zakayi a dakin? ta kuma tabbayarsa? Gun mata ta zanje! ko zaki hanani ne? Ya bata amsa Cikin mmk tace toh su mata ta manya juyawa yayi lkcin da yake dab da shiga dakin ya harareta yace ko ban kaibane In shiga gun Amanata Kai ta jijjiga cikin sake baki tace a a banceba Allah ya kiyaye hanya a fito lfy nima nayi gaba. Yauwa dako kinyiwa kanki adalci ya fadi tare da shigewa ciki *Lol su Yusuf kace matarka kamu dawo kace amanarka toh wanne daya zamu dauka*πŸ˜πŸ˜‚ Ita dai kaka fita tayi cikin mmkin yusufa a yau din Shikuwa Yana shiga kai tsaye.ya nufuni..... By garkuwan Fulani [4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ *NAYI NADAMA* πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ» *MI,WASMITI* page 9⃣8⃣ Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ *Sisters ngd da kulawarku gareni Allah ya bar zumunci da qauna* A hankali ya zauna a a bakin gado Cikin ajiyar zuciya Ya Dan ture kayan da Ta fitar. Da nufin sawa in ta fito Pillows y jwo Ya konta cikinsu A rigingine Ido ya lumshe Cikin wani irin sabon Yanayi. Ita kuma cikin sauri Sauri ta kammala ta fito Daure da towel A ququnta Dan idan ta kaishi kan qirjinta bazai rufe ququn nataba Bakin gado ta matso Gamida Dan jawo gefen towel Din tana Dan goge damtsen hannuta Tana Dan yarfa hannu A hankali yaji feshin ruwa Na sauqa a fuskarsa Ido ya Dan bude cikin Bugaqar zuciya Da sauri ya rumtse idan Dan ganin ta a haka zai dauke mai numfashi Ita kuwa Duk abin da take Batama San dashi a gunba Shiyasa take Ta rausaya wa ko a jijinta Mai ta Dan laqakato Ta murza a hannuta Ta rinqa shafe qirjinta dashi Shi kuwa idanshi sunki Yarda da hukuncisa Na rumtsesu ya hanasu Ganin abincinsu A hankali ya bude ido Dai dai lkcin Da ta sunkuyo Ta kanshi da nufin Lalubo Kayanta Qirjinshi ne ya rinqa bugawa da qarfi Garfi a take hankalinshi Ya fara barin jikinsa Lkci guda yaji wani irin sanyi Na ratsashi Tuni ya wore idanshi ras Lips dinshi kuma tuni sun fara bari Da sau cikin azama ya kamo gefen lips enshi Na qasa ya fara tsotsa kamar zai tsinkesu Lkci guda ya daburce Numfashi Sa ya fara carkewa. Da qarfi cikin kidima yayi wani irin ajiyar hrt a dai dai lkcin Da yaji Qirjinta Na gogar fuskarshi Ido ya qara budewa Ita kuwa pillows din ta dauke ta cillashi gefe Ta qara sunku yowa Kanshi Bres dinta suka dire kan bakinshi da gemunshi Cikin rashin sanin halin da yake ciki da kidima Kawai ya manna bakinshi kan bres din nata ya Sa hannushi daya ya sanqalo Bayanta Ta konto Kanshi luf Ita kuwa Tsoro da firgici Sukasa ta saki qara da qarfi Cikin kuka Da kidima take kiran Kaka Wayyo kaka Kaka INA kike kixo Na shiga uku Duk ta kidime sai kaimai bugu take Qara matseta yayi Cikin qarfin hali ya zare harshensa daga kan bres Dinta murya Na rawa Yace Ke ki dawo hankalinki Me kike ta ihu nine fa Hamma Yusuf dinkine Ita dai sai bugeshi take yaxu ta gane shi amman bata bar bugunba Da qarfi ya hade hannayenta duk biyu ya riqe Da hannushi daya Daya hannun kuma Bakin bres Dinta yasa yatsu biyu Ya Dan matse da qarfi Cikin tsura mata Ido Qara ta kuma saki cikin fiffixgewa Qara matsewa yayi Da qarfi Tace Hamma Yusuf Kasheni Zakayine? Kai ya jinjina cikin sanyi murya yace Ke dai kike son kasheni Cikin tsiwa tace Ni banson mugunta Da iskanci Wlh ka fita hanyata Ko in kira kaka ingaya mata Mugu kawai azzalumi Sake hannun nata yayi ya fizgota da qarfi ta fada qirjinshi Matseta yayi da gsky Ya rinqa goga qirjinta a nashi qirjin Hannu yasa ya kunce towel din Da qarfi Ya birki tota Ta bude baki zatayi kuka Ya cabke harshen ta Ya rinqa tsotsa yana Wasa da bres Dinta tuni ya fita hayya cinshi Sai gurnani yakeyi Da fidda numfashi da gyer Qara matsota yayi Cikin jikin yasa hannushi biyu Kan bres dinta yana sarrafasu cikin qorewa Da tsantsar buqatuwa Gaba daya ya fita hayya cinsa Ita kuma kuka takeyi Sosai Tana wayyo Allah wayyo Hamma Yusuf Kayi haquri Dan Allah kabari Kuka takeyi sosai shi kuma zafin kukan nata yakeji So yake yayi mgn Amman ya kasa Ya bude bakinsa da nufin Yin mgn sai yaji numfashinsa Na fita Da qarfi ya qara manne bakinshi kan lips dinta ya rinqa Tsotsa yana Ruggume da ita hannushi daya Na buga bayanta daya kuma Na kan bres Dinta ture hannushi take tana Qirjina ciwo Da qarfi a kidime ya tashi ya tallabota So yake yayi mgn Amman INA sai Wani irin kuka da ya kece mai Shi dinma A zuciyarshi yake jin Wani irin Abu mai naiyi ya danneshi So yake ya lallasheta ya gayamata abinda zai mata dadi Amman ina sai gurnani yakeyi Jin haka yasa itama ta qara rudewa Cikin kuka ta riqe hannushi da suke rawa kar kar cikin rawar murya tace Hamma Yusuf kayi haquri Dan Allah ka barni Hamma Yusuf zaka tsinkamin bres Fa ko kasheni Kake sonyi ne? Kai yarinqa kadawa cikin juya kai Alamar a a Da gyer cikin fixgar numfashi Yace *Amrita* Ni ne zan mutu wlh zan iya rasa raina ya zanyi Na Gaza haquri Ki taimaki Dan uwanki Cikin share qollah tace Ni wlh banso Wlh ni banson ka Ka barni ni wlh tsoro kake bani jowata yayi cikin rawan jikin ya daura ta kan qirjinshi Ya rinqa Dan buga bayanta Yana shafa Kanta Har zuwa Dan wani lkci Sannan ya dawo hayya cinsa Ita kam sai Kuka Can dai Yaji an fara kiraye kirayen sallan Manqariba Cikin qarfin hali Y daqota daga jikinsa A hankali ya sauqi Yazo gaban mirror ya dauko towel Dinta din Hannu yasa ya Kamo nata Ka fada ta maqale Ido ya tsura mata Cikin rawar murya yace So kike Na sake ko Jarabebbiya kawai😑 Mmk ne ya kamata sosai wai ita Hamma Yusuf ke cewa jarabebbiya Muryarshi ta qara katseta Ki tashi ko Na hawo ne Na miki abinda kike son? Da sauri ta miqe Tazo bakin gadon Ta tsaya daga kan gadon shi kuma yana tsaye a qasan A hankali Ya wore towel din Ya daura mata shi a qugunta A hankali Ya manna kanshi a tsakiyar qirjinta Gami da sauqe ajiyar hrt Can kuma ya do go Cikin murtuqe Fuska Ya daura hannushi Biyu kan bres Dinta yana cewa Suma basu da kunya kamar ke Sai suyi ta tsokale idan mutum Shiyasa dole Na hukuntasu Ita dai sai hawaye Qara shafarsu Yayi ya Dan kamo Bakin daya bres din Nata yasa a bakinshi Ya fara tsotsa kuma Lkci daya ya fara yin qasa qasa alamar zai durqushe Ganin haka yasa ta share qollarta Tasa hannu Ta kamo Bres Cikin sanyi da tsura mai ido Ta zaro shi Daga bakinshi Cikin lumshe ido Yace Hmmm hashii Hannu ya kuma kaiwa Ya shafesu A hankali cikin rashin sanin sanda zancen ya fito Ya furta *I love you my Amrita* Yana fadin haka ya juya ya nufi Parlon Har yaje bakin qofa yace Ki shirya ki fito mu tafi Ko Na dawo Bayanshi tabi Da ido A fili ta kuma sakin kuka Tare da cewa Wanna wacce iriyar rayuwace Anyya kuwa Hamma Yusuf yana da imani Siket dinta ta dauko ta zura cikin share qollah Tace Allah ya isanmin mugu kawai Duk ya cakudeni Bayan ta fito Ta sameshi a parlo Ya zauna yana damqe da Mara Yana ganin ta ya miqe Hannu yasa y kamo nata Cikin sanyi Yace Amrita marana ciwo Hannushi Na cikin NATA suka isa gun motar bayan ya rufe gidan Suna shiga Yaja tana gefenshi ta kauda kai Ganin haka Yasa ya Jawota kadan Ta Dan matsoshi Ba kunya ya zura hannushi cikin Rigarta Ya cabke bres Dinta ya rinqa shafewa Har saida itama da kanta taji yana sauyata A hankali ta juyo ta kalleshi Bayan sun isa gida yayi parking Amman kuma hannushi Na jikinta Shima ita ya tsurawa ido Kai ta karyar cikin muryar kuka tace Hamma Yusuf zan shiga cikin gida Numfashi ya sauqe cikin sanyin Yace toh Na hanakine Kalloshi tai cikin takaici Ya maqale bres dinta sannan ya rufe qofa kuma wai ai Na hanakine Shikuma ya kuma matseta cikin sanyi yace Ki tafi mana Ido ta kura mai Shima tsura mata idon yayi A ranta tace Amman lallai Hamma Yusuf Dan duniya ne bai da kunya Kan hannushi da yaketa mutsu mutsu a cikin rigarta ta kuma kalla Cikin sanyin tace ka sakeni ka kuma bude min mota Na riqeki ne ? Ya tabbata yeta cikin isa A hatsale tace ni Na gaji Zaka sani ciwon nono Kai ko a jikinka. Cikin yamutsa fuska yace Waya gaya miki ai so nake kema kiji irin azabar da kike jiyar dani inje inyi jinyar marata ke kuma keje kiyi Na bres Dinki masu shegen Neman tsokananan Da gyer dai ta samu ta zulle ta gudu cikin gida. Aiko a Daren ranar daga shi har ita ba Wanda yayi bacci Shi ba abinda yake mai yawo a idanshi sai surarta Sha,warta sosai take cinsa Ya kuma rasa dalili Jinshi yake in bai malla ketaba zai iya resa ransa Kwana yayi a zaune Ita kam ta konta kam Amman da ta Dan motsa bres Dinta ke tuna mata Hamma Yusuf Dan sunyi tsami Mmk fal zuciyart ase dama maza basu da kunya Ase haka Hamma Yusuf yake kamar maye Lallai kuwa Zai gane itama tana da NATA salon muguntan A haka dai suka kwana Kaka kuwa ase gidan Adam taje Dan Amira Na naquda Aiko washe gari da azahar ta haifi danta namiji Bayan sun dawo gidane Suka sheidawa su Nenne Maryam da Aysha kam sunaji Suka shirya Suka tafi tare da ya Rabi,u Basu Dade da isaba Hydar ma ya iso daga Yola Murna kam ba,a mgn Adam ya hada yan qanneshi Ga Hydar ga Aysha ga Maryam ga matarsa kuma yar uwarsa ga kuma danshi Cike suke a parlon sai hira da nisha di suke Sha A haka har akayi maggariba bayan sun dawo ne Aysha da Hydar suna Zaune suna cin abinci a pilet daya Haqiqa dama can shi Hydar yana jin Aysha fiye da ranshi a jikinshi Ase qaunar ta dolece uwa daya uba daya Suna cikin hakane Yusuf kuma ya iso Tunda ya shiga ya ganta Yaji wani irin baqin ciki ya tokare mai maqoshi Sosai Yaji zafi ya za,ayi Ta rinqa fita anquwa ba tare da ta nemi ixininshiba Bayan ya karbi Dan ya mishi addu,oiCikin hikima ya tsura mata ido yako ci sa,a sukayi ido 2 cikin murtuqe fuska ya watsa mata harara Ita kuwa baki ta murguda mai cikin tsiwa Lips dinshi ya cije Cikin isa yace Ke Amrita taso mu tafi A tsiwace tace tare muka zone ni a gidan Dan uwana zan kwana ehe Ganin zata jamai raini yasa ya fita A cikin Mota yana son ya kira Kuma bai da phone number finta A karo Na forko a rayuwarsa da yaji baqin cikin rashin number wata a woyarshi Can dai ya tuna ya kira Hydar Cikin fada fada yace Hydar wai bakuji nace ta fito mu tafi bane Kun wani ajiyeni cikin mota sai kace yaron gidan Ku Cikin girmamawa Hydar yace Hamma Yusuf wlh taqi tun dazu muke gama da ita harda kaka sai kuka tasa Rai a bace ya fito Ya dawo cikin gidan cikin fada yace Ke ki fito mu tafi Cikin tsiwa tace bazan koma bazan tafi da kaiba tafiyarka da ban tawa da ban Kaka ce tace Dan Allah Dudabe am ka barta ta kwana cikin yan uwanta Cikin fushi yace ban amince ba bada yawuna ba Adam ne ya kalleshi cikin mmk yace toh Biyaye kaje zan dawo da ita anjima A kufuli yace ke wato ban isa da ke bako yayi Kyu Cikin Fushun ya juya ya fita Sosai yakejin zafin fitan da take ba tare da izinishi ba Kai tsaye gida ya koma A babban parlon ya samesu a tare suna ta hira Cikin halin miskilancin ya wuce kitchen Goran FARO ya dauko mai sanyi wai ko zaiji sanyin a ransa A can kuma yana fita ganin yadda ya fita a hatsala Yasa Adam ya ingiza keyarsu A bakin gate ya sauqe su ya juya ya koma su kuma suka nufi jikin gate din Suna isa bakin gate din..... By garkuwan Fulani [4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ *NAYI NADAMA* πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ» _MI WASMITI_page9⃣9⃣ Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ ```Amadadin sauran ma rubuta nake miqa saqon Gaisuwarmu ga yar uwarmu Anuty Ruky ma rubuciyar d'alibina da mariya Muna miqa saqon taziyarmu gareki Na rashin yar Uwarki Rashida Allah ya jiqanta da Rahama ya kai haske makoncinta``` πŸ‡Suna zuwa bakin gate Mati mai gadi ya kafa ya tsare ya hanasu shiga Cikin mmk Maryam ta ke tabbaya yarshi akan wani dalili zakace ance kar mu shiga Waya yasa ka hanamu shiga gidan? Cikin bin doka da umurni yace Babana ne yace kar Na kuskura Na bar Aysha ta shigo Gidan Cikin takaici da hatsala Aysha tace Hamma Yusuf ne yace kar kabarni Na shiga Gidan ? Ehh shine ya bata Amsa Cikin takaici tace aiko Baimin hakaba nasan nan ba gidan ubana bane Basai ya tozartani Ba basai yamin koran Kareba dadin Abin muma muna da gidan uba Hannun Maryam ta kamo cikin zubda qollah tace Maryam zomu koma gidan ya Adam ni gobe da sassafe zanyi sammako na koma Yola gidan ubana A hankali Maryam ta bude baki cikin jin zafin abinda Hamma Yusuf ya musu Tace Aysha ai shima Hamma Yusuf nan ba gidan shi bane Kai kuma mati Wlh ka bude mana qofa ko kuwa Na kira ya Abubakar Na gaya mai kuma ka sanshi sarai wlh horon sojoji zaimaka Cikin sanyin yace Toh ni ya zanyi Umurni Babana ya bani kar Na barta tashiga inko Na barta a bakin aikina Jin haka ya hatsala su Cikin fushi suka tura shi suka shige Suna shiga harabar gidan Aysha ta fara kiran Hamma Yusuf Da qarfi Yana sama gun Abba ya jiyo kiran nata Tate suka sauqo da su Usman Su Ummi da Nenne da suke parlon duk suka zubawa qofar shigan ido Anuty Sadiya da ta iso ba jimawa itako sai kallon Yusuf take cikin Tuhuma Shiko cikin Isa da Qasaita da murtuqe Fuska ya rinqa tako Sitep din yana sauqowa Suna shiga Hawaye shar A fuska ta isa Gabanshi Cikin muryar kuka Ido ta zuba mai Murya Na rawa Tace Na gaji wlh nagaji Hamma Yusuf nagaji da tozartani Da takeyi Dan wulaqanci dacin Fuska shine zaka saka mai gadi ya hanani Shigowa gidan Ai ko bakamin Hakaba ni nasan nan ba gidan ubana bane Ai dama Na sani a tsawon shekarunnan Dan bakasan cewa ni ba yar gidan nan bace da kasani Na tabbata da ka Dade da korata Amman Alhamdulillah Muma muna da gidan Uba Yanzu ka dates Igiyoyin aurenka a kaina ka gani Ko awa daya bazan, garab! Tunda ta fara Mgn da kukan Ya tsura mata ido Cikin murtuqe fuska Sai yanzu Ya daga mata hannu Cikin tsawa yace Ya isa Haka Ehh ni nace ya hanaki Shiga ko kina da abin yi akayi Ki rufe min baki Banson Rashin tarbiya Da kika fitan Wa kika tabbaya? Da izinin Wa kika fita? Waya baki daman fita? Ko zaman kanki kikeyi? Cikin Fushun ya qara matsota Yadda baki tabbaya yeniba dole Haka sai ki koma inda kika Fito Haka jiyama kika tafi gidan kaka ba tare da Neman izinina ba Ko gani kike kinfi qarfi nane Kamo hannuta yayi Cikin Fushun sosai yace bacemin da gani Ya tureta! Jikin Ummi Ta fada cikin Kuka mai tsuma rai Cikin tafasan zuciya da baqin ciki Ummi ta Dan tureta Ta nufi gaban Yusuf Tana zuwa Ta zuba mai mari Mai bala,in Zafi cikin Fushi da zubda qollah Tace Subahanallahi Yusuf Kasheni kake sonyi So kake ka fasamin zuciya Shi kam cikin mmk Da rudu ya tallabe kuncisa Yau Ummi harda mari Idanunsa suka kada sukayi jazazur Gaba daya jijiyoyin kanshi suka tashi Lips enshi sai rawa suke Kai ya kawar cikin tsurawa qofar fita woje ido Yana jin zantukan mahaifiyarshi Na ratsashi Sautin Kukanta Na soya mai zuciya Cikin ifirgicin jin kala manta ya zame Ya zauna kan sitep Din Kuka take tana Kaitona da kai Yusuf Na haifeka nasha wahalarka Amman a karo Na forko Ka kasa yimana biyeyyah ka kasa son abin da muke so Cikin zubda qollah Tace Allah sarki duniya Allah bai barin wani Dan wani yaji Dadi Da ya bar rayuwar Ahmad kusa damu yaro mai biyeyya da sanin darajan Iyaye Amman sai Allah ya nesantashi damu ya kusantoka damu Wlh da kai muka rasa yafi da rashin Ahmad Cikin sauri Nenne tazo ta rufe bakin Ummi Tana girgiza kai tace Haba Ummi Ya za,ayi bacin rai yasa kike furtawa danki Irin kalamannan Ita dai Ummi Sai qollah A hankali Ta matso Kusa da Aysha Ta ruqqumota Cikin NADAMA tace Aysha kiyi Haquri Duk abinda Yusuf Ya miki Nina Jamiki. ki gafatceni Insha Allah tunda bakya sonsa dole ya sakeni Kuma saidai shi ya bar gidannan Cikin quna ta juyo ta kalleshi Tace wlh kaji kunya ka kasa son yar matar da tasoka fiye dani Dana haifeka Tasoka kamar ta mutu kai kuma kaqi jininta yarta da ta yi alqawarin baka tun kan ta haifeta Maryam kam da Aysha sai kuka Shiko Yusuf ya rasa a duniyar da yake Yau an tono mai rashin Dan uwanshi Ya tabbata da duk za,a taru a qishi toh Ahmad zai zame mai *Garkuwa* Cikin fushi yaji Ummi nacemai tashi ka ficemin daga nan bana buqatar sake ganin ka Har sai.ka rubuto min takaddar sakinta ido ya bita dashi Dan ya kasa tashi Sai da ta kuma watsamai tsawa sannan ya miqe ya fita da gyer Dakin Ahmad ya bude ya shiga Zama yake sonyi Amman zaman ya gagareshi So yake yayi kuka kukan yaqi zuwa Sai zirga zirga yake tayi Sai yaje gabanta photo su su 3 ya rinqa mgn Shi kadai A wahalce yake cewa Ahmad meyasa ka tafi ka barni bayan kasan ba mai sona sai kai kadai Ba mai fahimtata sai kai Ba maimin uxuri sai kai Sai ya kuma dawowa bakin gado Ya rinqa tura kanshi cikin pillows Lkci daya ciwon kai mai tsanani ya rabkeshi Ga zazzabi mai zafi Sanyi ya rinqa ratsashi Dumi yake buqata Dumin jikin Aysha ya tabbata in yajita cikin jikinshi zaiji Dan dama dama A haka ya kwana cikin azaba da tunani da tsoron Fushun iyayenshi Gashi baba bello bayanan bare yaje gunsa ya samu sauqi Ita kam Aysha ta gommace bata furta kalamanda da ta furtaba Dan Ummi kwana tayi kuka Sai tai taneman gafararta tana Aysha ban karbeki Dan nacutar dakeba Aysha Yusuf Na Haifa Amman ke nakeji fiye dashi Sai da tarinqa kuka tana Ummi ni kam bakimin komaiba sannan tace toh karki sake cewa nan ba gidan Ku bane Meyayi Yusuf me yayi ki Karfa ki manta mahaifiyarki da mahaifin Yusuf uwa daya uba dayene Cikin kuka tace bazan qaraba Ummi. A haka ita kam Aysha ta Dan samu sakat da matsalan Yusuf Ta sake sai shanawarta take yau tana nan gobe tana can Sam ta mance dashi sai dai wani lkci yakan fado mata a rai sai taji tsanarsa ta diranmata a rai Yau kusan kwana biyar da faruwan abin Ba Wanda ya kuma ganin Yusuf In banda sallah ba abinda yake fita yayi Sai Adam da yake zuwa ya Dan je cikin gidan yazo mai da abinci dukda baicin ko mai sai Dan ruwan tea da yake Dan sha Maryam tamai bayanin komai Amman shi Yusuf shiru yayi bai gaya maiba Sai yanxu da

Chapter 16 of 25