safe yawuce koda yafita samrat bata wajen dasauri yabi bayanta"" bangarenta yasameta
Kuka take Amman tanajin motsinsa tagoge hawayenta tasake gyara fuskarta saman gado tahau dasauri tarufe jikinta" da bargo
Yanashigo wa yayi sallama ciki ciki ta amsa masa sallama saman gadon yahaye yadaga bargon yashige ciki"" idanuwanta arufe suke fuskarta bayabo ba fallasa
Ido yakuramata daga bisani yace yahaka kuma samrat??/ tace damefa??? Batareda tabuda idontaba yace hmm yau bazamuyi firabane??? Tadan muskuta nibarci nakeji""
Yace tofa wannan shan kanshin wai duk Na menene?? Baki tatabe tace barci nakeji kawai"" yace kuma nibazan barki kiyi barcin ba chakulkuli yasoma yimata
Tasoma kyalkyatar dariya tanacewa bataso yabari"" yace shikenan barikawai inkoma wajen antynki dama dantanason kibani kulawane tabarmana kwananta
Yayi maganar yana yunkurawa daniyar tashi hannutasa tajawoshi yafada jikinta take sukasaka dariya subiyun yace af ashedai anasona ba ason nadaga
Taharareshi cikin sigar wasa tace zanrama wlh dariya yasoma yimata takaimasa dukan wasa hannun yarike suka soma kokawa daganan suka zarce wasa yasauya
Bangaren lubcy kuwa sunafita tatashi da dingishi tarufe bangarenta tawuce kuryan dakinta tadauko madubin tashafa tareda kiran sunan *hatsabibin boka*
Cikin second daya yabayyana acikin madubin yanayinda lubcy takeciki kallodaya zakaimata kagano tanacikin Matsala
.
Kafimma yayi magana tafashemasa dakuka""" kukanda yasaka shikuma yasoma sheka wata irin dariya saida tagaji dakukan tatsaya sannan yace mata menene dalilin kukanki
Tadago raunannun idanuwanta tace inaso akashe wannan matar mutuwa mafi muni waitayama taci nasaran shigowa gidan nan harta rushemun duk shirina
Yace tayanda kikazo masa kisani wannan matar tabanbanta dawadancen"" cikin tsoro murya na karkarwa tace kamarya boka???
Yace saboda itama tanada wani masha hurin boka agunsa tasamu damar ketawa zuciyar mijinki tadusashe haskenki agunshi wannan yasamo sanadi nahanashi kanki dakikai
Dama anan akeso kusamu sabani daganan komai zaifara lokacinda kikafadi aljanine yatureki harkikaita gangara zuwa kasa
Bokan yayi hakane domin karkisamu damar sanardani indau matakiii"" tace tomeyasa baka dakatar dashiba""" kaiyagirgiza yace niban isah inhana wani abunda sukaimaki yasameki ba yanzu haka Suna shirye shiryen yanda za afitardake kokuma ahaukataki
Baki tadafe tace nashiga uku toyanzu yazanyi???boka??? Yakece dawata dariya yace karkidamu aikogaba da gabanta zannuna masu babu maijadani yakwana lafiya
Sannan kisani mijinki yagano lafiya qalau kike saikisan yanda zaki kare kanki idan yatambayeki"" domin ta nanne sukasamu damar karya shihirindà mukai makiii
Dabaki hanashi kankiba dahakan baifaruba"" tashare hawaye tace nibansan abun yakai hakaba nibanason atausayà Mata tundahar tsautsayi yakaita takwanta damijina totajawa kanta mutuwa
Banaso abarta darayuwa"" *hatsabibin boka* yasake barkewa da dariya yace angama kisake yimun magana zuwajibi komenene zakiji bayanie yanzuñ inatsakà dayinwàni aikine nabarkiii lafiyàa
Yanakaiwa nan hasken yafito takeyabace lubabatu tamiyardà madubiñ tasoma zagayen falon hankalinta atashe yaukam tasan koda kwanciya tayi barciii bazai dauketaba
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
chapter 42
By
Gentle Lady💃🏽
Taciji dan yatsanta yanzu kenan tashigo gidana tasameni da mijina Amman kuma takeso takoreni?? Hauka kuma to wlh nibazanyi haukaba saidai uwarta tayi
Yanda nakeganinta shiru shiru ashedai munafukace"" tanawani cemun Anty Ashe tasan tuggunda tahadamun nimadai nace taya Usman zaiyi soyayya aisaidai yayi aure domin kore sha awa Amman bazaisake sonwata halitta aduniya sama daniba
Kema kijirah nakusan fatattakarki daga harabar zuciyarsa bazanyi wasaba ko auren ma bazan barshi yasake yiba ballantana yasamu yanda yakeso
Lallai zancen duniya gaskiya duk abunka akwai irinka dubu aduniya
Yanda lubabatu tagadare haka taga safiya ko gyangyadi batayiba dasafe bayan yagama break yayi shirin zuwa aiki harsaida suka kawo kofar fita yatuna da lubcy yace wash tareda dafe kansa yajuya dasauri tatari gabansa tace mekamanta kabari indaukomaka
Yace wlh namanta bandubo maman majeed ba kinsan batada lafiya" tadan marairaice fuska tace to aiyanzu ka makara kabari saikadawo Mana.
Murmushi yasakar mata yace nagode dakulawa Amman kinmanta company nane kuma nine shugaba koda kinzuwa nayi hakan bazai samarda hayaniyaba
Tace hakane Amman"" shiru tayi tanajin faduwar gaba Amman dole tadake dantagwada ko maganin jiya yafara aiki tace nidai katafi muje"" sake kallonta yayi cikin murmushi yace nipa bance kirakaniba naga alama kamar hawanne bakyasonyi
Kizauna nan nizanje indawo tace bazakaba Allah da mamaki yakalleta yace waike mekike nufine??? Barifa ganin ina lallabaki kidauka banason matata karfa kimanta inada Yaya biyu da itah
Kodama banasonta albarkacin yayanda suke tsakaninmu zankula da itah ballana inason matata
Idan ma dawasa kike banason irin wannan wasar inkuwa da gaskene kiyi saurin fatattakar wannan tunanin azuciyarki yawuce abunshi
Jiki sanyaye tabi bayanshi gabanta yana dukan uku uku tabbas boka yace inhar tasaka abunnan agabanta harya kusanceta to duk abunda takeso dazaran tafurtashi Usman zaizama maibi yayya agareshi
Shima zaiso abun ufiyeda itah Amman jiya jiya Abu haryaso fara aiki yanzun kuma yaki anya banyi kuskure wajen saka abunba???
Kai ina daidai nayishi tanadai iyah yiyuwa ko akwai wata matsalane dole na gaggauta kiran raliya tunkafin wankin hula yakaiga kaini dare
Dawannan tunanin takarasa bangaren lubabatu kusanma tare sukashiga lubabatu tanafalo kwance saman kujerah tadafe kanta sakamakon ciwonda yakemata narashin barcinda batasamu tayiba adaren jiya
Dasauri yakarasa saman kujerar yadagota yana tambayar lafiya""??? Karamin tsaki taja tace wlh kainaciwo yakemun kamar yarabe gida biyu
Samrat tadan harareta aranta tace munafukar banza yataba goshinta zafiii rau yayi saurin dauke hannunsa yace haba meyasa zakimun haka bakida lafiya Amman kikasa sanardani
Tayi yake tace karkadamu basosai nakejinsaba banaso nadamekune shiyasa fuskarsa duk tasaukarda alamun rashin jindadi
Samrat tamere baki saikuma tace inakwana Anty lubabatu ta amsa dasakin fuska tace ya amarci
Cikin yanga tace munakancinsa amsar tabaiwa Usman haushi ganin yanda take magana cikin gadara
Guntun tsaki yaja yace samomun ruwa kamar bazata amsaba saikuma tawuce kandai kandai kamar yartsana""
Hartafita dakin yasakejan dogon tsaki"" alamu sunnuna ambashi haushi kenan""" yamaida kallonsa wajen lubabatu yashafi fuskarta da murmushi yace kiyi hakuri kinjii
Talumshe idonta tabude saboda zafinda zuciyarta takeyi tace bakomai nifa ba aimun komaiba karma kadamu dawannan
Janta yayi jikinsa yana saukarda ajiyar zuciya"" tayi lamo ajikinsa ahankali tace dadyn majeed dan Allah kayi hakuri akan abunda naimaka
Saitafasheda kuka dasauri yadago kanta yace mekikamun kuma???? Tace ninasan mailaifice awajenka tadanyi Jim abunda naimaka ranar
Nafitone daniyar inbaka hakurii sainazame nafadi ranarnaso sanardakai lafiyata qalau dama nayihakane waidan karnasake samun ciki ganin yanda nake wahala waini anawa wautar hakan dabarace
Saigashi najawa kaina nasan yanzu bakasona ma" tunda kasamu wacce takebaka abunda kakeso "" ninajima natsani kaina Allah yasama inmut saurin rufemata baki yayi yace yakike wannan maganar
Nibanrikeki dakomaiba kuma nayarda da maganarki Amman dakinfadamuñ aisai murika shan magani duk da inason kihaifamun yara dayawa
Tace Kayi hakurii bankyauta makaba"" yace bakomai indai tabangarena babu abunda zansamu agurin wata dazaisa nadaina sonkii
Tasaki murmushi nagode Allah yabarmuñ kai yace ameeen yasunbaceta saitin bakintaa daidai shigowar samrat wacce takelabe tanajiñ duk abunda sukefadà
Shigowarta baihanashi cigaba da sunbatar lubcy ba"" hartakawo wajensu tadauke kantaa gefedaya Tamika mashi ruwan Sam hankalinshi bayagun""
Saida taga yanashirin wuce gonada iri tajaye bakinta hakan baimashi dadiba danyasamu natsuwa
Duk indayaje bayajin natsuwa matukar batareda lubcy ba"" saiyanzu yaga samràt yace au ashekin kawo ruwan??? Yayi maganar yanakarbà sorry nabarki tsayeko
Ko alamar jinkunyar abunda yayi baiyiba takaicine yakama samrat dayake macece wacce bata iyah siyasaba sannan kuma tanada kishi sosai sambata iyah boye kishinta kokadan
Tsaki taja tawuce fuuuu tanakàiwa bakin kofa kuka yakwacematà tabude kofa tafita dagudu
Usman yatabe bakinsa tareda daga kafadà alamar baidamuba
Karamin towel yadauko yanatsomà ruwan yanadanna mata jikinta tace kanagani tafita tanakukafa!!!
Cikin nunarashiñ damuwa yace tomezanyimata tunda badukantà nayiba"" zatayi magana yadorah yatsanshi akan labbantà yace bakida lafiya kidaina yawan magana yacigaba da abunda yàkeyi ahankali zàfiñkan yaraguuu
Idanuwañta suna lumshe tace katashi kabita dan Allah yayi murmushi yace waike meyasà kikacika damuwa dawanda baidamu dakeba????
Tabude idonta tace saboda matarkace kumani komai kakeso nima inasoñsa""" cikin tausayawa dakuma soyayya yashafo fuskartà yace wai anya za asamu irinki aduniya???
Kallifa kigani tsakitamun saboda inakulàda matata tanagani kuma bakida lafiya kefa harkwananki kika barmataa Amman waihartake kishiñki kebakiji haushintàba datari kemaki miji tsayin satii biyu
Aràntà tace nikuwa naji haushi bana nunawane kawai afili murmushi tayi tace aini natsufa nabarma yara aikishi bashine so ba abunda akekiràh so kasoduk abunda masoyiñkà yakeso
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 44
By
Gentle Lady💃🏽
bayau nasaba fadamaki hakanba kamar inakara cewa kicigaba tashare hawaye tace toyakikeso inyi.
.
Nikaina bansan sanda raina yakebaciba bana iyah juran ganin wani tareda abunda nakeso musamman Usman danban hadashi dakowaba
Raliya tace hu um abunnaki babbane tonidai yanzun mama ta aikeni idan nadawo zanbiya saina sanarda ummar hakan yayimaki???
Tayisaurin gyada kai tace yayi Amman Dan Allah kicemata taje yauyau din nan danni banaso narasa mijina tace karkidamu zansanarda itah idankuma yakasa sainasake karbomaki inda mukaje
Tace shikenan sukai sallama tana aje wayar taji tashin motarsa ta window taleka tana kallonshi watakan saiyanzu yaga damar fita takai kallonta kan agogo shabiyu saurah tayi kyacci aisaina rabaku bazan dauki wannan ba
Cendinma da akafitardani tafi karfina Amman wannan daganinta sokuwace cikin sauki zanfitarda itah dawan nan tunanin takoma takwanta
Bayan kwana biyu dafaruwar hakan lubcy tasake kiran *hatsabibin boka* bayan yabayyana tace maganarmu taranar wlh boka nakasa samun sukuni kokadan inaganin kamar takusa rabani damijina""
Dariya yafashe da itah wacce taisanadin girgizawar madubin saida yadade yana dariyar sannan yagintse fuska yace"wayafadamaki akwai bokanda ya isah yayi jayayya dani
Yasake shekewa da dariya sannan yadauko wani madubin yashafa yayi yansurutunsa saigawata wuta tayi tartso saiga bokan ya bayyana acikin madubin daure cikin sarkaa
Yanacikin mawuyacin hali yanuna mata"" yace kinganshinan yana ajiye acikin kurkukuna nakarkashin kasa"" babu wani mahalukinda yataba shiga ciki faceni
Sannan kuma duk Wanda nasaka aciki bazai fitoda raiba saida najamasa kunne akan kodatazo karyasake yamata aiki
Amman saiyayi jayayya nikuma Na aika dakarun aljanuna suka daukomun shi"" yanakaiwa nan yashafa madubin bokan yabace
"" yamaida kallonsa"" wajenta yace naturah daya dagacikin aljanuna yayi shigar bokan domin nasamu labarin sunakan zuwa wajensa yabasu magani akan mijinki yadaina kulaki karshema saiya koreki
Yanisa dalilinda yasa mukai hakan zanturah aljani hayyanul zairi domin ya magance matsalar
Tagyara zamanta tace kamarya boka??? Hannunsa yadaga yasoma kiran hayyanul zairii saigawani haske yabayyana kafin kyaftawar ido saigawani kyakkyawan aljani
Yabayyana ciikin shigar bil Adama kamarshi sak Usman lubcy tazaburah bakinta yanarawa tace wannan ai mijinane
*hatsabibin boka* yasake kecewa da dariya yace wannan dakikegani bamutum bane aljanine shine Wanda zaigama maki aikinki cikin saukiii
Lubcy tayi tsuru kamar tasaki fitsariii yacigaba zanturashi wajen kishiyarki azuwan mijinkune"" cikin rashin fahimta tace to ainikuma bazan banbance tsakaninsuba karfa asamu sabani
Yasake shekewa da dariya yace awajenki fuskar bokanta zakigani cikin kyakkyawar shiga mijinkima haka sauran mutanema haka
Amman awajenta zataganshi mijinki kullum zairika zuwa yanadaukarta sunafita unguwa kowasaiyasan dahakan ranarda mijinki zaiganta aranar aljanin zaikasheta yashanye jininta tareda bokanta saiya sawa motar wuta
Kowa zaidauka hadarine sukasamu sannan kowabazai zargekiba itakuma zatadauka aikintane yaci yayi shiru yana kallonta
Sannan yace dangane damijinki kuwa tunda dakinta yake kwana zamuhada maki wani maganie gobe gobe kibabbatar tashashi
Dazaran sunkebe adaki zatarika sakin wata irintusa maishegen doyi"" idankumà takwanta kafinsafe zatayita fitsariii
.nasan mijinki babu abunda yatsana kamar kazantaa cikin kwana biyar zamumaidatà kàzama
Mijinki bazaisake shiga dakinba daganan hayyanul zairi zaifara aikinsaa Amman kafin nan sunce kituromàsu kayan aikii
Zakiga abunda kikeso"" tawashe hakorah tace gobe gobe zakagansu godiya nake daganan yabace tamiyarda madubinta
Washe garikuwa tacewa Usman tanason zuwa gidansu sajida tadubata batada lafiya "" sosai yasotabari yakaita tace ah ah aitasamu saukii zataje dakanta
Yabata kudiii masuyawa tàyiwa sajida sayyyar kayàn jinya kaitsaye kasuwa tanufa tasiye dabbobin Shannan tabiya gidan sajida sukasha firah
ice cream tasiyo tazo dashi gidan ta ajeshi yahuce saida taga maganin tabarbada tabarbada aciki tayamutse tasaka cikin fridge yayi kankarà
Dama sunadàn tabafirah akasa kafin yadawo tasaukomasu dashi"tabata daya tasoma shannata""" itama tafara shaa
Tace kaigaskiya akwài dadi Anty idandawañi kikaromàn"" tace ashedai kinasonsa sosai bari nàdàukomaki
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 43
By
Gentle Lady💃🏽
Yace Amman bakowacce mace tasan wannan ba ko??? Dankuwa dakowa yasani aida samrat kwata kwata bazatayi kishinkiba
Kodayake hali badayaba"" tamurmusa tace lokacintane taci yarintarta "" murmushi yayi yace yarinta da kishi aibazaiyiba yamike yadauko mata maganin ciwon kai yasauka kasa yahadamata tea tasha sannan yace sukoma cikin daki
Tace aikifa zakaje"" murmushi yasakar mata yace karkidamu dakinsamu barci zantafii yayi maganar yanajan hannunta suka shiga dakinta
.
Yakwantarda itah yanashafa bayanta ahankali"" cikin yan mintuna kalilan barci yashureta damakuwa barcin takeji
Bangaren samrat kuwa tanafita tayi bangarenta tanata darzar kuka"" abunda yake kasa gareta takwakwaloshi tayar tana hara rarsa tamkar shine yayimata laifi
Lallai tsuguno baikareba tana takamar tashigo gidan Usman asaukake ashebatayi komaiba yanda take tunanin yanason matarsa abunhar yazarta tunaninta
Wayarta tadauko takamo lanbar raliya tasoma kirah"" saida takatse tasake Kira sannan tadaga tafashemata da kuka
Cikin tashin hankali tace raliya inacikin matsala Dan Allah kije kifadawa mamana wlh aikin nan data bani baiyiba
Raliya tace bangane baiyiba wajenwa ta karbomaki maganin??? Tashare hawayenta tace wajen bokanta nima dai bansanshiba kuma wlh nayi duk yanda tace
Raliya tanisa tace tomenene nakuka kuma?? Kodai kinyi halin nakine nasanki dashegen kishin tsiya
Tashare majina tace haba raliya kinsan meyamun kuwa???? Tace inakuwa zansani basaikin fadamunba "" anan takwashe komai tasanarda itah
Tace haba aiko zuciyar dutsece dani dole inji haushi agabanafa yahau tsutsar bakinta kamar yasamu mintiii
Raliya tafashe da dariya hartana rike ciki abun yatunzurah samrat saitasake fashewa dakuka tace yanzun sakayyar dazakimun kenan duk irin abunda naimaki nikuma infadi bukatata kihauni da dariyar mahaukata bakomai nagode sai anjima
Tace please karki katse wlh badariyar mugunta nakemakiba ina mamakine kisamu mace damijinta harda yaranta Amman kifita kishi
Tace to aikishi halittace kikasani ko itah ba ahalicceta dakishinba""" tayi maganar tana harare harare kamar raliyar tanakusa da itah
Raliya tace kowacce mace dakikagani tanada kishi akan abunda take so damadai batasonshine zakifadi hakan
.
Amman kinsan tanasonsa tundahar tahaihu dashi kawaidai kishin watane yafinawata kuma bawai finshi yayibaa kawaidai akwai masu boyenasune
Wannan shine babbar matsalata dake rashin boye kishinki menene yakashe maki aure dafari bawannan mahaukacin kishin nakiba
Kisani komai maganinda kikeyi"" muddin kinada kishi sosai maganinki bazaiciba"" kishi yanarage karfin soyayya azuciyar miji
Bawaikuma kinuna bakya kishinba yasan kinayi Amman saikidanne kiga yanda matarsa tayi kincefa tana asiviti akayi aurenku Amman datadawo maimakon tatada fitina saimatace tayafemaku kwananta
Tabaku harsati biyu kusha amarci atunaninki tagaji damijinne??? Kodaya kawaidai tasan komai narayuwar tafiyada danamiji
Anan zandanyi magana akan mata masu shegen kishin tsiya watakishin nata kamar badiyar musulmaiba
Kisani kishi mafarin sakine domin duk macenda tafaye kishi dawuya kaga aurenta yarane ba asaketaba "" nikaina matanda nasan ansaka gameda mugun kishi bansan iyakarsuba
To kintada bakin kishinki adole kekawai zakizauna damiji kuma anfisamun haka awajen uwargida tunkinayi mijin yana lallabaki karshema yabuge iskanki
Ninasan wata wlh tanatare damijinta baida arxiki sunatare haryayi kudii lookacinda yadace tazauna taci arziki akan yakara aure kishi yaturata tahau bala I taki kwantarda hankalinta
Tundayayi aure baida kwanciyar hankali kullum cikin fadatake da amaryar tunyana lallashiñtà haryagaji yagano itace batason za man lafiya
Zancenda nakemaku yanzu wlh yasaketa saki daidai har uku dadaya daya akafara koda yasaketan takoma gida idan aka sulhunta tadawo maimakon tagyara hali saitadorah daga inda akatsaya
Abunda saki yakenuni jankunne ne idan anyimaki daya saikiyi hankali Amman ayimaki harbiyu sai ancike sannan kidora hannu aka🙆🏿 kice nabani Na lalace
Shin mezaisa kafin hakan tafaru kiyiwa kanki karatun tanatsu??? Ni mata kunabani mamaki dayawa sunsanifà Amman basa aiki dasanin saisuyi aiki dazuciya kusani duk wacce take aikida zuciya lallai zatakaita gahalaka imma mata imma mazà domin zuciya abokiyar shaidance bayada wajen zama facekusa da itah domin abukadan zairayamata yikaxa yikaxa
Kuma kunsan shaidan baya sanyawa ayi alkhairi saidai akasin hakan idankuwà haryasakà kayi toyanada manufaryin hakan zai darsamaka abun azuciyarka dukdanfa kakauce hanya
Ya Allah kakaremu damuda zuriarmu dagafadawa tarkon shaidàn kahana kunnuwanmu jinsautin kidansa Allah kakaremanà zukatanmu da imaniñmu Ameen
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 45
By
Gentle Lady💃🏽
Mikewa tayi tahausaman tana kallonta ganin tahaye tamaza tawarware wani Dan kulli na magani tazuba daidai inda lubabatu tatashi tamiyarda kullin saitin zanenta takulle
Tagyara zamanta tacigaba da shan ice cream dinta"" lubabatu tasauko tareda ice cream ahannunta taxauna tamika mata sanan tasamu guri tazauna suka cigaba da labari
Ba ajima sosaiba lubcy tace barci takeji zataje takwanta" tayimata saida safe tahaura sama takwanta abunta
Ita ma kaitsaye bangarenta tanufa tasake sheka wanka tadauko ragowar maganinda aka karbomata wajen boka tashaa babu jimawa dashansha taji kaman cikinta yasoma mirdawa
Tadan dafe cikin zuwa cen saitaji tusa tadan karkace kafarta tusar tafito suutttt suuttt tasa hannu tana kore warin tusarr
Ba afimintuna gomaba tasake dage kafaa tusar tafito buuuut buttt tayanzu tadara ta dazu wari sau hamsin
Wanna karon saida ta Dade hancintaa"" motar Usman taji tashigo gidan dasauri tatashi tadage labule tareda fesa turaren daki
Aranta tace danasani banci waken nan yaudayawaba gashi duk yabatamun ciki"" sannu sannu warin yafita koda usman yashigo kaitsaye bangarenshi yanufa
Saida yayi wanka yashirya yayi bangaren lubcy yasamu tayi barcii saiyawuce bangaren samrat
Yana saka kafarsa bangaren yaji wani bakon al amari wani shegen doyi kamar Yakoma saikuma yayi tamaza yashiga dakin tareda sallama
Tanasaman gado tanata mutsuiniya domin wata tusar takeji
Saman gadon yazauna yace nashigo yau bansameku a faloba"
Tace ah wlh cewa tayi barciii takejii nikuma nagaji dazama nidaya shiyasa nadawo daki""" tamike dasauriii yace inazaki kuma???
Hartakai bakin kofa tace inazuwa Dan Allah harda dangudunta tasauko kasa tasaki tusarta tanata matsar ciki wai idan daragowar tusar tafito 😂nikuwa nace tusa bakashi bace samrat
Tadanjima wajen sannan takoma dakin tareda ragowar warin"" bayan tazauna yasoma jinwani chanjii yadan bata fuska yace samrat wannan kuma warin menene??? Tunsanda nashigo nakejinsaa sama sama
Tace eyem umm umm inajin berane yamutu adakin nan nima inajin warin sa sosai"" shiyasa naketa fesa turare tayi maganar tareda daukar tirare tasoma fesawa
Yayimata kallon rashin yarda yace berah kuma samrat agidan nan ??? Tunda nake gidan nan bantaba ganin berah yashigoba
Tayi saurin gwatseshi tace aishine dalilin dayashigo yasaka yamutu wlh berane maganarta tayi daidai dasurbuno wata tusar wacce batasan dazuwantaba
Babu shiri Usman yadade hancinsa
Yana kallonta yanda itama tarufe hancin yace umm lallai dole kirufe hanciii wannan shine beran dayamutu????
Tsuru tamasa da ido uwar kunya takamata"! Yace mekika cihaka samrat yabatamaki ciki??? Cikin jin nauyi tace wlh rabon ayi nadafa wake jiya nacikuma nasan bayashafamun lafiya batamun ciki yakeyi
Yanisa tareda cire hannunsa daga kan hancinsa yace Amman dakin kirani kinfadamun aisai insiyomaki magan" kafin yakarasa furta magani tasake sakin wata
Aibaisan sanda yazama natsayeba saigashi bakin kofa yacemata night baiko juyoba yawuce"" tayi tsuru yau Wake yatonamun asiri ina zaman zamana""
Turare tadauko takwanta dazaran barcii yasoma figartaa tasaki tusa tsabar warin tusar saiya farkarda itah
Usman kuwa yanafita dasauri saida yakai bangarensa yasaki hannunsa dagakan hancinsa yaja iskaa yasaukarda ajiyar zuciya aransa yace wai ashedai tusar mata doyine da itah wannan abun aisaiya kashe mutum"""
Yasake nisawa nikam bazankomaba dannima idan nayi wasa cikina zai lalacene gabanza"" dawan nan tunanin yakwanta yaukotakan abinci baibiba danyasan kodayacishi saiya amayardashi
Bangaren samrat Kuwa tarasa dalilin bacin cikinta duk datasan wake taci amman warin tusar yayi yawa ahakan taketa fesa turere duk sa inda tayi tusar
Kafin safe tiraren sanyaya dakin yakusan karewa""" washe gari tamakara koda tafarka takoma qalau fita tayi tayi break dantasan Usman yajima dafita
Duk lokacinda yatunkari kofar dakinta warin tusar yakemasa maraba hakan yasaka yamadaina shiga tsayin kwana hudu batasakashi a idontaba
Zaune take cikin falo damuwar rashin ganinsa tayimata yawa tana tunanin anya aikin boka yayi kuwa
Kofar dakinta akaturo Usman ne cikin shigar kananun kaya sunyi masifar karbarsa"" yayikyau kuruciyarsa tadada fitowa
Fuskarsa tana kumshe dawani sihirtaccen murmushi tsaye yayi bakin kofa yarungume hannuwansa yajingina dakofar yana jefanta dawani salon kallo nasoyayya maimatukar kashe jikin Wanda akayiwa
Itakanta tayi mamakin ganinsa alokacin""" cikin sanyin murya tacemasa sannu dazuwa"" yace yauwa sammmratt yanda yaja sunanta harkarkashin zuciyarta tajiii talumshe idonta tabude tace ka karaso mana"""
Kafada yamake yace bayan kinki kitaso kiyimun welcome bayankuma kinsan wajenki nazo"" tadan zaro ido tace nikuma???
Kaiyagyada ahankali yace sosaima inawajen aiki gabadaya narasa natsuwata jinake kamar zanhaukace idan bansakaki a idonaba
Saiyanzu danaganki nasamu natsuwaa "" aranta tace wow maganina yafara aikii tayi Farida ido tace kaidai kodai wajen Antyna kazo
Tsakiii yaja yace nibata gabana wlh nitunfarko danasan akwai irinki mezaikaini aurenta atsarina nibanason mace maikiba sannan banason macenda tafaye fari sosai nafison Dan daidai kamardai ke
Yakai karshen maganar yanajifanta dawani kallo maisaukarda kasalaa"" itakuwa dadi duk yakumeta ganin tayi shiruuu yasaka yatako zuwa inda take yazauna juyoda itah yayi tana fuskarntarsa yace Yanaga kinyi shiru
Tarausayarda kai bakomai yace so bawan nanba yanzu mekikeso ayi"" cikin shagwaba tace yawotakeso akaita yace bakida matsala tashimuje damakuwa ashirye take mayafinta kawai tadauka sukafito
Falon kasa sukasamu lubcy tanaganinshi tace anzo gurin """ juyawa yayi kamar baigantaba saida samrat tace bakaga antyba???
Yace idanma nagantà mezanyi mata nibata gabana muje please" cikin murmushi tace Anty zamudanje yawo"" itama murmushin tamiyar mata tace tosaikundawo azomun dayan tsaraba
Usman yaja dogon tsakii yawuce fuuuu samrat tawuce kandai kandaii ita aladole gamai miji saimundawo antyy
Tace to adawo lafiyaa sunafita lubabatu tatintsire da dariya hartana tafa hannuwa saida tasoma hawaye
Sunafita yan aiki sukafara kallonta da mamaki dama sunga lokacinda yashigo kuma yacemasu wajenta yazo Amman sundauka yayantane saigashi sungansu cikin yanayinda zainuna soyayya sukeyii
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 46
By
Gentle Lady💃🏽
Hannunta tasagalo cikin nashi harsuka kai bakin motar""" yabude mata tashiga shima yazagaya yashiga sannan yatada motar" yayi hon maikulada get din yabude masu yafitaa"""
Suna hawan titi tasukarda nannauyar ajiyar zuciya "" yakalleta yace yadai?? Talumshe ido tace wlh wani farinciki nakeji danasameka
Yanakallon titi yace dagaske???? Tace sosaima kuwa"kaifa???? yacenima fiye dahaka wani dadine yakara kumeta
Yace ina kikeso mufara zuwa???? Tace zoo yace angama""" gidan zoo sukafara zuwa ko ina tana makale dashii sunhadu damutane da dama harwadanda tasani tana gabatardashi amatsayin masoyinta abun alfaharinta
Kamar suce to mijinkifa??? Saikuma sukyale yinin ranar sunyi yawo harsun gaji saigoshin magrib yadawo da irah gida yana saukarda itah yace zaije sallah nansuka rabu tayi cikin gida cikin yanga shikuma yakoma motarsa
Yaja yafita yanahawan titi yabace batt dashi da motar"" dayake ranar baranar gurkinta bane wasa wasa kullum aljani usman saiyaxo suntafi yawon gari
Tuni samrat takara kyau tayi haske abunta" abudaya yake damunta duk yanda tamatsu dason Usman yakusanceta yakii abun yasoma damunta
Yaukam takuduri aniyar duk yazo sukafita saitasan yanda zatayi yabiyamata bukatar ta dawannan tunanin tawuni
Yanazuwa kuwa tace yajirata tayi wanka tafito daga ita sai dangalallen towel saiwani kwarkwasa takeyi agabansa"" ido yakura mata shikansa tadimautar dashi Amman bazai safa alqawarinda yadaukarwa sugabansaba koda zaiyi hakan sai mijinta yagansu tare
Duk yanda taso tadauki hankalinsa Sam baidamuba hartagama yau shigar kana nan kaya tayi sun bala in matseta komai najikinta anagani tadauko wani fitsitsin gyale tayafa tafesa turare wasu takalma masu matsakaicin tsayi tasaka"tajuyo takalleshi shimadin ita yake kallo tayi fardayan idanuwanta tace yakaganni????
Wow So beautiful"" kinganki kuwa tamkar wata tauraruwa gaskiya nayi dace dasamunkiii" tasake sakin murmushi tace tomuje sukafito tana makale da kafadarsa yanzu ko lubcy bataiwa magana suketafiya
Bangaren Usman kuwa yauyakasa zaman office wata matsananciyar sha awa take damunsa saboda yakwana biyu baijegun samrat ba saboda doyinda yakeji
Itakuma lubcy duk dayagano kalau take yashareta danyakudira aransa inhar ba itah tanuna tana ra ayiba bazaisake nemantaba abunda baisaniba lubcy ko ajikinta bataki suyita zama ahakanba
Yaso daurewa Amman yaji ina Dan maararsa tamatsamasa key din motarsa yadauko tarreda turare domin yakare kansa da warin yasanarda ma aikatan wajen zaije yadawo
Kaitsaye gida yanufa yayi hon maigadi yaduba yaga kowaye gabansa yafadi ganin Usman sannan yadawo dakallonsa ciki wajen samrat dataketa zubawa wani shagwaba
Muryar Usman yaji yanacewa sani waime kakejirah??? Kabarni anan?? Cikin rudewa yabude masa kofar yanatunanin mekuma zaifaru yau
Yanakunna hancin motarsa yagansu ido yazaro waje"" yanakallonsu da mamaki"" ahasale yataka burkii yafito kamar walkiya daidai zaibude mata mota sushiga Usman yadafe murfin motar yace malam wayekai??? Kuma mekakeyi anan ???
Mutumen yajuya wajen samrat yace wannan kuma waye??? Inakika kwasoshi??? Tashagwabe murya tace haba sweetyna ni inazansanshi yanda kaganshii nima hakan naganshi wlh bansanshiba
Usman yayi kururuwa yachakumo wuyanta"" yashakee yace nikikecewa baki saniba to wlh yaukoni koke saina kasheshi mutumen yaturreshi dakarfii yace matar tawa zaka kashe???
Wlh dakuwa ka aikata babban kuskure barganin nakyaleka da itah tsawon lokacii inason matata"" Usman baki bude yake kallonsa yajuya wajen samrat wacce tamakale jikinsa yace kifadamun samira waye wannan???
Cikin daga murya tace mijina nemana maisona kuma maison farincikina"" saunawa zanfadamaka banasonka natsanekaa waimenene yakawoka gidan nan yanzu????/
Tsaki taja takalli mutumen tace mujeko sweety nagayana nema yabata mana lokacii wai ma inazamuje yau""" kaitsaye yacemata hotel tayi ihun murna yauwaa masoyina takaimasà sumbata akumatu sannan taballawa Usman harara shikuma yabudemata kofa tashiga yazagaya mazauninsa sai murmushi yakeyi yauyagama aikinsa yatada motar ganin basu bude get ba yasoma hon kafin yayunkura hartafito tace kai sani Dan iskanci baxaka budemana kofaba tsofaffun munafukai saura kukara gaba kuce kunga wani yazo
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 8 Chapter of 31