kuma Karin babbane danhaka zatafara dashan magani
Usman kamar yayi kuka danyasan tashi takare dankuwa likita yace karya kusanceta saida suka kwashe watadaya hardasati sannan suka murmure Tass alokacin Duk hankurin Usman yakare
Kawai yafada Neman auren wata suwaiba acikin kaduna take sosai sukeson junansu yasanarda hajiya bata tambayeshi daliliba tunda tasan yanada halin yin auren
Tadaimasa nasiha akan yakwatanta adalci cikin sati biyu akagama komai harlefe Amman yakasa sanarda lubcy
Dankunya yakeji yazata dauki maganar kenan baigodeba duk da hakurin datakeyi dashi danyanzu matsala tasameta zaigujeta kumashi Sam baida burin hakan
Zaune yakecikin falonsa yana tunani wayar sa tasoma ringing kamar bazai dagaba saikuma yadauko cikin sauri yadauka danharta katse an sake Kira hajiya ce yadauka tareeda sallama ta amsa"" yagaida itah cikin ladabi ta amsa tace ina yaransuke
Yagyara zamansa yace suna islamiyya tace hakane Sam na sha afa yaune asabar mamansufa????
Yace inatunanin barci takeyi"" tace toyajikinta??? Yace todasauki za ace"" Hafiz yana gida?? Tace yanzun nan Na aikeshi wlh
Dama kiranka nai insanarmaka kamar yanda kabukata ansaka bikin sati biyu "" yasaki fara a kai alhamdulillahi Amman najidadi
Tanisa Allah yasanya alkhairi yace Ameen tace babangida"" yace Na am tareda saita natsuwarsa tace inafatardai kasanarda lubabatu batun aurenka???
Shiru yayi yanasosa kai kamar munafuki yayi karya""" tace shirunka yanuna kenan baka fadamataba
Cikin kunya yace ah hajiya wlh nakasa tunkararta da maganar kayanda nazodasuma suna falon baki na aje dazaran naso sanarda itah sainaji tabani tausayi
Hajiya tace totunda tausayi takebaka kafasa auren mana"" idanuwansa ya kwalalo aransa yace kice inmutu kenan""
Cikin zuciya yayi maganar baisan tafito filiba hajiya tace wacce irin mutuwa duk wadanda suke zaune damata daya kaga sun mutune??
Yayi shirudai aransa yace hajiya bakisan halinda nake cikiba""" tace totunda har kaidin bazaka iyah hakuraba yazamar maka dole kasanarda matarka
Amman muddin karufemata harsai randaurin aure kokuma taji ashanun tallah tokuwa liki za atono
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 30
By
Gentle Lady💃🏽
Yanisa shikenan hajia zansanar da itah "" tace yauwa kokaifa ai boye boye bashida wani alfanu ansan kowa yanada kishi Amman hakuri zatayi ai tunda mijinta yanada bukatar kari
Yace zanfadamata insha Allah tace hakan yayi sunjima suna firah sannan sukai sallama yayi shiru yana kallon wayarsa shikam gabansa sai faduwa yakeyi
Mikewa yayi yasauko dakinsa"" hawayayi zuwa bangarenta cikin falo yasameta kwance remote ahannunta tana cenza tasha tana ganinsa tamike da fara a
Alhaji Kaine dakanka bayan kakirani inzo"" yayi murmushi bakomai aigani nazo yayi maganar yanasamun wajen zama kusa da itah
Yace hutawa akeyi"" tace ah wlh kafin majeed yadawo kasanshi akwai Rigima jiya da dare damuna yayi dakuka kamar karamin yaro
Yace todakumafa haryanzu bakimasa kaniba aidole yayi sakuwa dar taji agabanta Sam tama manta da anjuyemata mahaifa Kuma bazatayarda wani tsautsayi yasaka tasanarda Usman hakaba
Dantalurah sosai yana mutuwar son yara gashi biyune kawai da itah" yakatsemata shirun tahanyar kiran sunanta
Datago ta amsa cikin fara a"" yanisa dama akwai maganarda nakeson yidake"" tadanyi shiru sannan tagyara zamanta dandama kishingide take gahannun kujera
Takalleshi inajinka alhaji"" yadanyi jim sannan yace kafin nacekomai inamai baki hakuri akan abunda zanfurta maki nasan bazakiji dadiba Amman kiyi hakuri wlh nadade ina kumuiniyar maganar dantayi nauyi akan harshena
Yasake nisawa karkiyi zargin naraina kokarin da kikeyi akaina kodaya wlh najinjina maki hakaxalika ina alfahari dake
Karki zargeni dawani Abu Dan Allah wlh haryanzu inasonki sonda bantaba yiwa wata mace makamancinsaba aduniya
Lubcy dai tayi shiru tana saurarenshi haryakai karshe murmushi kawai takeyi yadago yakalleta murya araunane yace aure nakeson karawa kuma maganarda nakemaki harnasamu wacce zan aurah
Nakasa sanardake ne tuntunii"" nasan kinsanni kuma kinsan lalurarda nake dauke da itah bazan iyah rike kainaba nasoyin hakuri Amman nakasa doctor yasanar dani akallah zakifi shekara komafi kafin ayimaki aiki Dan likitocin dasuke wannan aikin sunakan wani aikine tayiyu sugama kafin nan kuma ka idar aikin saikinsha magani akallah nawata biyar sannan
Yasake kallonta idanuwansa sunkada jajir banaso na aikata zina abarda nakyamata tun ina saurayina yanxu dagirmana da Yayana bazanyiba dankuwa zansiyawa Yayana halaka dahannuna dankuwa duk abunda nayi nima sai anyimun
Nayi kokarin fara azumie amman duk dahaka nakasa Amman kiyi hakuri kinji matata yayi maganar yanariko hannunta ga mamakinsa saiyaga tatintsire da dariya
Bakisake yake kallonta tace wlh baban labila kasakani dariya yanzu akan wannan maganarne kakasa sanardani??
Tundazu kakeson fadar abudaya Amman kakama kwana kwana kawai kacemun aure zakayi zanhanakane??? Nasan mata sunada kishi Amman nisam banadashi kuma bawai Dan banasonka bane kodaya
Amman kasani dole inhar soyayya tacika soyayya kaso abunda masoyinka yaso kome kakeso aduniya komai muninsa gareni inhar kafurta kanaso tonima dole naso abun
Kaddarama abun bakine aguna inhar yazama fari awajenka nima yazama tuntuni nasobaka wannan shawarar tunda nidai banada jimirin dauke lalurarka kuma sainaga
Kamar zanyi shishshigi sainakama bakina Amman bakomai awajena kasaki ranka Allah yasanya Alkhairi tsuru yayi yanakallonta
Baisan sanda yarungumetaba yafara sunbatarta ganin yasoma fita hayyacinsa yasa tatureshi tace kamantane
Karamin Tsaki yaja yace wlh kamar namutu nakeji tanisa cikin alamar tausayi tace tomezaihana asabikin kusa kusa kozaka samu abunda kakeso
Yace ah sati biyu akasaka bakomai zancigaba dahakuri zuwa lokacin""" tatausaya masa matuka yace nagode sosai lubcy hakika ke Yar aljannace inama sauran mata zasuyi amfani da shawarata surika hakuri idan mijinsu zaikara aure
Dazasukoyi irin halayenki nakwarai da duniya tahaska"" murmushi tayi nidai kadaina zugani wannan zuzutawa haka
Dariya yayi aikin chan chantane"" yasake riko hannunta nagode sosai tace bakomai yasunan kanwar tawa??? Cikin nunajin nauyi yace suwaiba""😌 tace wow suna maidadi yakamata kafin akawota anunamun photo n kanwar tawa yadan Sosa kai yace bari nadauko wayata kigani Yar duma dumace kamarke
Yayi maganar yana mikewa tace bansaka wahalaba??? Yace kodaya daganan kobirnin sin kikaturani dakafa zanje saidai indade bandawoba tasa dariya ko maigidana ashedai kanaji dani ??? Yace kamar kwai kuwa yawuce
Tabi bayanshi damugun kallo yanafita taja wani dogon tsaki aranta tace wai aure???🙄 To ayi auren mugani ai wlh danabarka kakusanci wata matar amatsayin matarka nafiso kamutu
Inaruwana da lalurarka saidaifa kaje kayi zina komata Dari zakanema ni lubabatu bandamuba kazantarda bakaganiba tsabtace😏
Amman bazan taba yarda kakawo wata acikin gidan nanba Dan nawane danida Yayana"" bazantaba bari Yayana susamu yan ubaba
Karuwai ka ajedari awaje aidama akan abun zakayi aure nikuwa inamai tabbatàr maka bazaka samuba hmm namiji munafukiñe jiyanda yakewani lallaf yadauka salihar mace yakawo agidansa baisan kububuwa takeba cinnaka bakasan nagidaba zumanake maizaki ammankuma gaharbi harbinama yazarta Karin maciji dafii
Afili nake mumina Amman azuciyata nafikowa sharri jin motsin dawowarsa yasaka lubcy tadaidaita natsuwartà
Yashigo da sallama ta amsa"" kusa da itah yazauna yajawota jikinshi yakamo mata pic din tana kallo
Tace kai ammanfa kanwar nan tawa bakaramin kyaune da itaba"" yadan hararetà yaçe batakai kiba lubcy aranta tace kunji munafuki waya sàñima koharzagina kukeyi
Amman afili saitace ko??? Yace sosaima yanda kikasan kyawawan fure haka nakeganinki wai anyama wani yataba fadamàki kinada masifàr kyau?? Dariya tayi cikin nuna alamun jindadi tace ah ah Amman gashi aikai kana sanardañi
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 32
By
Gentle Lady💃🏽
Dasauri tamike zuwa bandaki yabita da kallo tunda suke tare bata tabayin wanka aLookacinda suka taraba
Koda yace tatashi tayi wanka cewa takeyi bayanzu zatayiba saida safe idan suntashi sallah Amman yanzu dabama Kusan tarta yayiba tajeyin wanka yanatsaka da tunaninsa tafito daure da towel
Yasake binta dakallo yana hadiye yawu shikam baisan yawan bukatarda yakeda itah ba baitabajin ya gamsuba komenene dalili
Ruwan jikinta tadan watsamasa yadago yana kallonta gira tadaga masa tace tunanin me kakeyi???
Yace kekanki kinsan tunanina bayawuce matsalarki wlh kokadan banji nasamu natsuwaba hartausayin kaina nakeyi
Kusa dashi tazauna tana goge kanta tace hakuri zakayi basaura kwana sha huduba aikamar gobene zaka angwance ni idan kayi auren nayafemaku kayi wata daya dakinta kasamu kamore amarcinka
Cikin alamun nunajin dadi yace dagaske kikeyi??? Talunshe ido tabude kadaina shakka ko kokwanto akan maganata babu abunda bazan iyaba indai akankane"" fatana shine kasamu abunda kakeso
Inason ganinka cikin kwanciyar hankali yalumshe ido yabude yace nagode matata farincikina
Tace karka damu kaje kayi wanka ko yace hakane yamike yadaura towel yashiga toilet dasauri tadauki wandonsa tareda abunda kecikin kwalba lakame da towel dinta tafita zuwa dakinta
Tanazuwa ta ajesu waje daya tasaka kayan barci tafito zuwa dakinsa koda yafito yasameta hartakwanta wasu kayan barci yasaka shima yahau gadon
Yajawota jikinsa tareda saukarda ajiyar zuciya sosai yanason jin duminta Amman tunsanda batada lafiya batasake hada shinfida dashiba kullum dakinta take kwana sake jawota yayi cikin jikinsa barci maidadi yadaukeshi tareda mafarkai masu dadi washe gari saida yasake wanka kafin yaje masallaci
Bayan kwana biyu yashigar mata da kayanda yasiyomata tanata murna tanayaba kayan"" yadaukesu sukaje kasuwa yace kowa yazabi kalar abunda yakeso
Sunkawo kaya sosai duka yabiya kudin Dan sainan nan yakeda itah" tuni tasanarda kawayenta suzo ranar asabar maizuwa akwai fatynda tashirya Na musamman"" agidanta Sam bata sanardasu aure Usman zaiyiba
Ankai lefe gidan Amarya kuma duk wadansu kudi da ake bukata ankai dagashi sai Abdul sukeyin hidimominsu saboda"" bashida wasu abokai""
Ranadai bata karya saida"" uwar diya taji kunya""yaune dubban jama a suka shaida daurin auren Usman da suwaiba akan sadaki dubu Dari biyar"
Daurin auren yasamu halarta mutane sosai dayake Usman mutumen mutanene"" ango yasha farar shadda sai wasar hakorah yakeyi shikadai yasan abunda yatanada adaren yau
Lubabatu ce cikin dakinta tareda kawayenta sadiya larai sajida aneesa rabi atu"" sadiya tace waini kince muzo gidanki Amman bakisanardamu komaiba kuma munga gida cike da alamun biki akeyi""
Tamurmusa tace biki akeyi kuwa"" larai tace bikin mene??? Tace aure dadyn majeed zaikara kusan tare suka hadabaki aure????
Tagyada kai tana shan lemu "" sajida tace tirkashi kuma kike zaune anan??? Takalleta tace tome kikeso inyi kinasone intada hankalina bayankuma mijina yanasona???
Rabi atu tace soyayyar banza ai wlh duk sonda danamiji yakemaki dazaran yakara aure zakizama photo"" aiyanzu yadaina yinki tunda yasamu yarinya bayankuma shine yamaidaki hakan
Ta aje kopin hannunta tace ninasan mijina yanasona sosai"" kuma babu tayanda wata zatafini matsayi acikin zuciyarsa
Sajida tasheke da dariya tace naga alama giyar soyayya batagama sakinkiba tokibude kunne kiji namiji dakike ganinsa tsohon munafukine bazaki gane hakanba sai ankawo matar
Barinma ya tas tata yagano tafiki sweet hmmm sunanki sorry kinaji kinagani zakikoma borah agidan nan
.takarewa gidan kallo kinga wannan gidan wlh kinagani zai gagareki zama
Dake dayayanki gidan nan zaikoma maku tamkar kurkuku bari kiji yanda mukayi da dadyn ihsan lokacinda yakeson yin aure Sam bainunamun komaiba kamar yahadiyeni dama gayanda muke kullum sai riritani yakeyi da dadin baki
Nikuwa ahaukana sainaga aisonda yakemun kamar baxaiso wata bayan idona ba"" saiban dauki matakin komaiba nayita rawar kafa har aka kawo Amarya
Nikam sai lokacin nasan natabka babban kuskure na aminta da danamiji dansaboda kawai yamun dadin bakin soyayya
Idan yanadakinta wlh ko motsinsa bakyaji saidai inshige daki inyita kuka saboda takaici sairawar kafa yakeyi inhar girkinta yazagayo Amman ranar girkina sainaga baya walwala bayanuna zakuwarsa
Lubcy tace toyakikayi??? Tace hmm aisaboda naga wankin hula yanashirin kaini dare" kawai nakai sunanta wajen *hatsabibin boka* aka kadamun Yar banza hatta cikin datafita dashi aka narkardashi yabi mazubar ruwa
Sukasa shewa suka taba rabi.atu tace wlh kinmun daidai"" aikishiya ba abokiyar zamabace mekike jirah kinsandai yanda kikashigo rayuwarsa danhaka idan kikatsaya wasa wata tashigo takarbemakishi
Lubcy hmm kawai tace sajida tace kaikudaina wahalda kanku tasan abunda tataka"" lubcy takwashe da dariya tace kudai akeji mahaukaci yafada rijiya
Kamar ance sudaga Kansu sukayi arba da labila tanarike dakugu takallesu dai bayan daya tace hmm wannan muguwar hudubar kukazauna kuna koyawa mamana duk danasan batada mugun hali Amman bazan shedetaba danzata iyah sauyawa
Danzama damugayen kawaye irinku hatsarine garayuwar iyali "" lubcy tadago afusace takunduma mata zagii abunda bata tabayiba tace asheke shasha shace??? Anandin kinunamun abokin wasanki
Wlh karnasake ganin kin shigomun daki waima tsaya labe kikemana ko??? Idanuwanta sunakawo kwallah tace komadai menayi wlh muddin matar dady wani Abu yasameta saina sanardashi gun boka kikezuwa lubcy tataso daniyar dukanta taruga dagudu tace kukuma kuji tsoron Allah inkuwa bahakaba kuyi mummunan karshe takafro kofa ganin tana niyar dankotaa
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 33
By
Gentle Lady💃🏽
Lubcy tadawo"" tanata sababi saida su sajida sukaita bata hakuri sukace ai kuruciyace zatadaina nan gaba""
Aranta kuwa tanatsoron shegen surutun labila tunda hartace hakan bamakawa zata sanarda Usman
kuma zaiyarda da maganarta danbataimasa karya sosai tasan yana yarda da maganar labila
Lallai kuwa yazama dole tayiwa tubkar hanci zata sanarda *hatsabibin boka* dawan nan tunanin sukacigaba da harkokin gabansu
Yanbiki sukafara cika gida alokacin taiwanka tafita cikin mutane akafara jidoda kayan ciye ciye""
Karfe hudu nayamma akatafi wajen faty Wanda uwargida tashirya awani babban hotel namaza damata inda Amarya dakuma ango tareda uwargidansu agefe aka zauna saman dandamali
Bayan anbude taro da addua akafara gabatarda shirye shirye inda maikida yayita wasa uwargidan Alhaji usman akan wannan katafaren biki data gayyacesu
Aka umurci Amarya da ango sufito tsakiyar taro sutaka rawa haka sukafita anatakemasu baya
Nan take akasaki kida tareda sowa""" lubcy tayi ruwan kudi tamkar dagasama suke zubowa sailiki takewa Amarya inda Usman shikuwa yakeyimata
Kawayenta suma sukafara yimata likiii"" sosai masu kida suka kwashi kudiii"" tarokam yayi taro duk inda lubcy tawurga maganarta akeyi anayaba halinta
Lubcy macece wacce ta iyah zamada mutane sosai tasan yanda take tafiyarda rayuwarta macece wacce tasan takan kissa dakuma kisisina
Shiyasa har makotanta""suna sonta sosai" dakuma yaba halayenta"" basu suka tashi wajen Fatyn ba saida akasoma kiran margin sannan akatashi bayan anci ansha anyi katt
Amarya anazuwa akasoma shiryata domin Kaita gidanta"" karfe takwas motocin daukar Amarya suka faka kofar gidansu
Bayan iyayenta sungama yimata huduba akadauketa sai katafaren gidanta bangaren uwargida aka Kaita akabata amanarta taredayi masu nasiha
Tacee bakomai ai kanwace niban dauketa kishiyaba aikuwa dazasu tafi har bangaren Amarya tarakasu kowayatafi dayabon halayenta
Karfe goma kowa yawatse akabar Amarya agidanta tareda uwargida gidan yayi tsit
Tasake wanka tadawo cikin falon tana zaman jiranshi zamanta babu jimawa Usman yashigo
Yana yin arba da itah yasaki fara a yace haryanzu kinafalo bakyajin tsoro ina labila???
Tamike cikin fara a tace sunyi barci nimadai shinakeji natsayane inrakaka wajen Amarya karkashiga kaidaya
Yace kamar kinsani bazan iyah shigaba" tace tomuje karage kayan jikinka kawatsa ruwa sainarakaka Amman yabanganka da kazaba
Kansa yadan Sosa yace tana mota wlh namanta"" tace tokadauko bari nahada maka ruwan wankaa yace yauwa nagode yajuya cikin zumudi tabishida murmushin mugunta dakinsa taashiga tahadamashi ruwan wanka yadawo yashiga yawatsa tadauko masa kayan barci masu kyau
Tafeshesu da turare yana fitowa yasaka kayan suka fita tanarike da plate da madarar shanu bakin kofar dakin tatsaya Tamika masa
Yace yahaka bazaki shigo bane??? Ido tagwalalo ah ah kaikam damadai rakiya naimaka kagaisheta dai
Tamika masa kajin yace tokebaki dauki takiba tace ainima nacitawa lokacinda aka kawoni wannan ta amaryace tasunbaceshi akumatu asha amarci lafiya tawuce abunta tana murmushi yabita dakallo cikin soyyya yana fatar Allah yabarshi da matarsa
Baisan wanne irin so takemasaba dahartake iyason abunda yakeso duk abunda akeyi bisa kunnen suwaiba tagodewa Allah dayabata kishiya tagari
Yashiga bangaren da sallama ya aje kayan hannunsa saman gadon yahau yaciremata mayafi yana murmushi Amarya ta ango murmushi tasaki cikin jinkunya
Yace yaudai Allah yacikamana burinmu kitashi muyi alwala mugodewa Allah"" bamusu tamike domin dauro alwala saiga jinin al ada jiki asanyaye tafito
Ganinta dayayi sai ahankali yatambayeta tafadamasa tanafashin sallah baice komaiba yagabatar masu dakajin sukaci saida yayi nafila yakwanta
Yadade yanajuyi kafin barcin yadaukeshi saikusan asuba washe gari sukuku yawuni Sam baida walwala
Bayan sunyi break dazasuci abincin rana yahau samanta saiyasamu tana sallah bayan jiya yatambayeta kwana nawa takeyi tace biyar kenan karya takemasa???
Baicekomaiba yace tafito suci abinci"" itakanta jikinta yayi sanyi daganin yanayinsa""
Dadare bayan sunyi saida safe da lubcy sukayi dakinsu wannan karon saida komai yakusa kankama tasomajin amai"" dasauri tasauko tashiga toilet
Tanashiga taji batajin komai""" Usman tunyana saran fitowarta haryagaji yaje bakin kofar yana bubbuga mata shiru kuma tasa sakata karshe dole yahakurah yakoma bangarenshi
Tundaga ranar dazaran yashigo dakin saitaruga toilet karshedai centake kwana har akakusa kwashe watadaya karshema saiya samata ido
Duk halinda sukeciki baisanardà lubcy ba itakuma bata nunawani abuba suna zamansu lfy zaman gaskiya da mutunta juna tadauki yayan Usman kamar nata
Zaune suke da marece lubcy tamike zuwa kitchen tazubo lemu a cup biyu tadawo falon tazauna tayiwa suwaiba bisimillah tadauka tasha sukaciga dafirah
Dadare bayan Usman yadawo dayake anraba girki yau hannun lubcy yake bayan sunci abinci suntaba firah sukaiwa juna saida safe
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 34
By
Gentle Lady💃🏽
Bangarenshi suka nufa tayo wanka shima yayi"" suna kwantawa yakuramata ido"" tasaki murmushi tace akwai matsalane???
Ido yalumashe sannan yabude yace sosai ma tace mekake bukata inyimaka yanzu?? Yace ke kawai nake bukata"" tayi masa kallon rashin fahimta tace haba jiyafa kabaro bangaren kanwata kana nufin haryanzu baka koshiba??? Tonayafe kwanan nawa wlh kakoma cen wajenta
Yakalleta da tausayawa aransa yace mace tagari kenan kekina tausayamun bakisan waccen bata tausayinaba "" tadan tabashi tace injidai bawata matsala naga kayi shiru??
Yace hmm bakomai nidai kitaimakamun zatayi magana yadorah lallansa akan bakinta daganan yacigaba da aikamata sakonni jikinsa yanda kukasan Mazari saidai babu yanda zaiyi saidai kawai yayi wasa da itah yadan samu natsuwa kadan
Bangaren suwaiba kuwa tunda tashiga daki takasa barci wata muguwar sha awace tataso mata tarasa yanda zatayi takwanta Amman Sam barcin ya gagara daukarta
Mikewa tayi cikin sanda tafito waje tafito daga bangarenta tasauka kasa tafita waje"" dakin driver gidan tawuce kaitsaye babu wani tsoro ko shakka acikin zuciyarta
Taturah kofar saitajita rufe ahankali tasoma bubbugawa cikin barci yaji anabuga masa kofa yace waye cikin muryan rada tace nice kabude ba lafiya dasauri yazo yabude kofar yana budewa tayi kududuf tashige
Dagashi sai gajeren wando takalleshi tundaga sama harkasa tahadiye yawu wani irin shu umin kallo take jifanshi dashi
Yana kallon kofa cikin tsoro yace suwaiba meyakawoki dakina??? Murya takaryar tace haba kb yazakace meyakawoni dakinka
Harkamanta soyayyarda mukayi dakai??? Tsaki yaja yace soyayyar banza aikinsan inasonki kina sona Amman danbanida kudi akahanani aurenki
Kituna shekararmu biyar tare"" sake matsowa tayi kusa dashi tace kayi hakuri masoyina wlh nikaina badason raina akayi auren nanba kaikasan inasonka babanane dayaga kudi yace bazan aurekaba
Yace kinga malama banason dadin baki kifita kibarmun daki banaso alhaji yasan wata alaka tataba hadani dake danzan iyah rasa aikina kuma dashi na dogara
Tamarairaice fuska haba KB baidace kajuyamun bayaba kayarda dani wlh ina mutuwar sonka Allah yarigada yakaddaro saina auri wannan alhajin Amman wlh banasonsa
Yawatsamata wani mugun kallo yace kifita kibarmun daki wlh konaimaki ihu
Ninarigada nafiddaki araina tunranarda nasan maigidana kika aurah""" abunda suwaiba takeji bazaisa ta iyah hakurah takomaba"" zanenda yake jikinta tacire tadawo daga itah sai wasu arnayen kayan barciii
KB yasoma kallonta tundaga kasa harsama tuni jikinsa yasoma kyarma yadimauce daganin surar jikinta sha awarta ta tasomasa shedan yanata haskomasa ni imarda zaikwasa ajikinta
Ganin natsuwa takauce daga gareshi yasa tatako cikin takun Jan hankali tafada jikinsa tasoma kaimasa Sumba tako ina take yasoma maidamata da martani
lubcy ce tamike tanarike da kirji tashinta yasaka Usman mikewa yace lafiya??? Tagirgiza kai cikin damuwa tace ba lafiyaba gabana nakejin yana tsananta faduwa
Anya antynsu lafiya take! Dayake hakan take kiranta yace kikwanta bakomai bane bakiyi addua ba dazaki kwanta tace nayi Amman haryanzu baidaina faduwaba
Tamike nidai barnadubata ganin tamike shima saiyatashi yabiyota harbangaren suwaiba saisuka kofar abude
Dasauri taturah tashiga da sallama harkurya basugantaba gabaya suka bade dakunan danema batanan hankalin Usman yatashi dasauri yasauko kasa
lubcy tanabiye dashi sukadubà kaf bata gidan yanaturah kofar fita yajita bude kaitsaye yafita dayake dakin kabeer shine farko yayi hanyar dakinsa arude
Damamaki yajikofar abude dayaje domin kwankwasawa"" yaturah kofar yanacewa kabeer taso gida ba bakinsa yasankame ganin abunda idanuwansa sukai arba dashi
Kalu innalillahi wa inna ilaihir rajiun"" shine abunda kawai yake furtawa take hawaye sukafara sintiri akan fuskarsa
Ganin baifitoba lubcy tace alhaji nataada maigadi yace bata fitaba tayi maganar tanashiga dakin ganin abunda yake faruwa lubcy tabuga salati dakarfi salatinta yafargarda KB yadago kansa dasauri
Lokacin yana kokarin shigar suwaiba dayake budurwaçe baisamu hanyaba yanashiriñ shigarta dakarfi lubcy tayi salati Wanda yadawodashi duniyar gaskiya aidasauri yasauko yaja zanin gadon yarufe jikinsa saizare ido yake gawani zawo dayaji nantake
Muryar suwaiba yaji tanacewa haba masoyina yakadaina abunda zakayi karkaji komai dama jikina nakane kasan kaikawai nakeso" tamiko masa hannu kazo mufaranta ranjunanmu nadade inajiran wannan ranar dazan mallakamakà Kaina
Ido rufe take maganar dukda turarta da KB yakeyi dantarufe bakinta ganin bazaitasoba tadago tafada jikinsa tasoma lalaubàr bakinsa
Usman daya sandare waje daya tamkar gunkii wani bakincikine yatokareshi gakahon zucii baisan sanda yararumi wayar TV ba yatuzgeta dakarfiii yasoma aunamata itah saukar bulalar dataji ajikintà yasaka takwallah kara
Ko kakkautàawa bayayi idonsa yarufe tuni yazulawa KB shima Wanda yasoma kuka ganin abunda yake faruwa ga suwaiba
Da itah dashi sukarude gidan tuni ma aikatan gidan sukafito kowayaga abunda kefaruwa saidai yajuya yana tsinemàsu
Ganin zai iyah kashesu yasa KB yadauki kayansà ahannu yafita dagudu"" tuni suwaiba tasuma Amman Usman baidaina dukantàba saida lubcy tarike bulalar cikin kuka tace sokake ka kashetañe hàbà tundazu naketa bakahakurii
Wani mugun kallo yawatsomàta idanuwañsa sunyi jajir itah kañta tàfirgita dàyana yinda taganshi danbatà taba ganiñsa cikin irin yanayinbà bulalar hannunsa ta rike kam dole yasakarmàtà yàfità dakin dasauri ko kallon masu aikinda suke tsaitsàye baiyiba yayicikiñ gidaa
Labila tanafalo saikuka take tana rungume da majeed Dan hayaniyar gidance tatasheta takasa fita saizagàyen falon takeyi gànin dadynta yashigo taruga tafada jikinsà tanakuka tureta yayi yahau sàmañsa Dasauri
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 35
By
Gentle Lady💃🏽
Mamaki matuka yacika labila tana tambayar kanta meyasamu dadynta yau"" majeed tuni yakoma barci daman""
Bangaren lubcy kuwa" tana ganin yafita tadauko ruwa dasauri tawatsawa suwaiba take tafarfado tachandara ihu
Lubcy tarufe mata baki tace Dan Allah kidaina ihun nan makota sunajinmu fa"" sai alokacin hankalinta yadan dawo jikinta takallijikinta taga batada kaya dasauri tajawo zanen gadon tarufe jikinta dashi tafashe dakuka tana girgiza kanta nashiga uku
Yazanyi Anty"" lubcy ce tadafata tace kiyi shiru kinji kanwata tashi mukoma cikin gida "" idanuwanta tadago zuna zubarda kwalla tace Anty na aikata babban kuskure arayuwata wlh aikin shaidanne ninasan idan mahaifina yaji wlh saiya kasheni
Lubcy tanisa tace bama zaijiba insha Allah kitashi muje kigasa jikinki gobe zanbashi hakuri"" tasake kallonta akaro nabiyu tace wlh nasan bazaitaba hakura ba kakama matarka da yaronka suna aikata zina ai hankalima nazai daukaba ballantana tunani
Lubcy tace hakane Amman meyakaiki aikata hakan da iliminki??? Tashare hawaye tace Anty wlh banason baban majeed wannan shine saurayina atadalilin kudin sa dayace yanasona sai mahaifina yadage saina aureshi nima sainaji inasonsa narabu da kb saboda baida kudin aurena
Tunranarda nazo gidan nan sainaji Sam banasonsa soyayyar kb tasake linki acikin zuciyata hardai ranarda naganshi gidan nan amatsayin driver duk hanyarda zanbi dannaga nakadaita dashi bansamuba saiyau da shedan yakadamun gangarsa batareda kokonton komaiba naziyarceshi domin yakawarmun da muguwar sha awarda tatasomun tasake fashewa da kuka tace wlh Anty niba yar iska bace bantaba yin iskanci dakowaba yanzun ma ina mamakin kaina da abunda yakawoni dakinsa nayi takaicin wannan ranar
Lubcy tajawota jikinta cikin alamun tausayawa tace na fahimceki Amman mahaifinki baikyauta makiba aiyanzu andaina auren dole kinga saka kayanki mukoma cikin gida
Tadago dasauri tana girgiza kai tace wlh zai iyah kasheni tatoshe bakinta saboda kukanda yakwacemata
Tace taya zaikasheki kitashi muje kinga masu aikin gidan nan suna waje mujeciki Dan Allah tamike tajuya tace kisa kayan
Bakin kofa tafita tasamesu tsaitsaye bata fuska tayi tace tomekuke jirah kowa yakoma yakwanta sumui sumui sukawuce tana tsaye saida takwatanci tasa kayan sannan tashiga taja hannunta suka wuce cikin gidan
Cikin falon suka samu labila zaune rungume da majeed tana ganinsu ta ajeshi tace mom lafiya??? Meyasamu Anty??? Me akaiwa babana???? Wadan nan tambayoyin tajefowa lubcy tace bakomai kidaukeshi kukoma daki dagahaka batace komaiba tawuceda suwaiba zuwa dakinta
Harkuryar daki takaita ta zaunarda itah fita tayi zuwa kitchen tasamu ruwan zafii tagasamata jikinta tabata magani tace tasamu takwanta
Ta share hawaye wadanda suketa zubowa akan idonta tace Anty konakwanta wlh bazan iyah barciba
Tace kiyi hakuri kidaina kukan nan saiya haifarmaki daciwon kai kikwanta kinji kaitagyada mata itakuma tamike taimata saida safe hartakai kofa takirata Anty
Ta amsa tareda juyowa tace nagode da soyayyarki agareni agaskiya kinchanchanci duk wata soyayya dankuwa samun mai irin halinki sai antona nagode
Tasaki lallausan murmushi tace karkidamu yiwa Kaine tawuce tana sakin shu umin murmushi aranta tace kadan kenan yarinya wannan aikin *hatsabibin boka* ne kaitsaye bangarensa tanufa
Taturah kofa tajita kulle tayita bugu yayi banza da itah karshe takoma bangarenta takwanta
Daga labila har Usman suwaiba babuwanda yaruntsa nasan bangaren KB ma hakanne Amman lubcy barci harda minshari
Bata farkaba sai bakwai agurguje tasauya kaya"" koda tafito masu aiki harsungama komai saidai tazuba akula tadaura saman dinner
Bangarenshi tanufa taturah kofar saitajita bude da sallama tawuce ciki tsaye tasameshi
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 6 Chapter of 31