zabà??? Cikin sauriii tace ah
Yagyada kai sannan yaja layi daidai saitin photon"" zuwa yan mintuna kadan yadago yakalleta yace wannan saurayin sunansa Usman sunan mahaifinsa adamu mahaifiyarsa binta yanada kanne biyu wadanda suke daki daya Hafiz da kubra
Akwai yan uwansa kabeer da ahmad 'abokinsa daya Abdul"" yanada mata sunanta ameena sunada yarodaya kaleed yanzun shekarar yaron biyar aurensu shekara Tara"" asalinsu yan kano ne Amman yanazaune akaduna anan yake kasuwancinsa
yanafità kashashe""" yanzun haka yana maleshia"" kwanansa biyu acen gobe zaikoma gida"" mahaifinsa yamutu yabarmasu dukiya maitarin yawa wacce basusan adadintabà
Dukiyardà hatta tattabakunnen su bazaitaba talauciba"" yakai karshen maganar yana kallonta
Tayi shiru Sam batayi tunanin yanada aureba"" tadago murya cikin damuwa tace yanzu yaza ayi Sam wlh banasoñ kishiya banyi tunanin yanada aureba""
Yace kwantardà hàñkàlinki komai awajenmu maisauki ne ammanfà kisañi muddin tàñaràye bazaitaba aurenkiba
Lubcy tadafe kirjinta tace nashiga uku to akasheta kawaiii
Yasake kecewa dawata mahaukaciyar dariya yace wannan daidaine"" kisa aranki yazama mijinki"" tace toyanzu taya zanganshi alhalin yana kaduna ina legos ????
Yasake kwashewa da dariya yace ko birnin sin yake kina sokoto kisani dazaran munturashi dole yaje inda kike"" abudaya zakikoma gida kafin mugama aikinmu akan matarsa daganan zamu sanardake inda zakuhadu
Amman akwai sharadinda zangindayamaki karki kuskurah tsautsayi yakaiki fadar sunansa inhar bashine yafadamakiba hakazalika danginsa kinuna tamkar bakisan komai gamedashiba sai idanshine yasanardake
Sannan aranar kiyi shigar mutuncii"" komai dazaifaru tsarinane saiki kalli abunda zaifaru""
Yasake daga hannunsa sama saigawañi madubi karami ya bayyana ahannunsa"" yamikamatà
Bayan takarba yace kasancewar tafiya mainisaçe tsakaninmu
Na mallàkà miki dai daga cikin madubin taskar *hatsabibin boka* aljanin da yakegadiñ wannañ madubin sunansa dukursusu""" kisani wannan aljanin hatsabibin aljanine kuma azzalumi inharkikai wasa da madubin nan dakansa zai halakaki babuwanda zaitaba tunaki aduniya
Kirikeshi tamkàr rayuwarki karkibari wani yaga inda kike ajeshi"" bacewarsà daidai yakeda tonuwar asirinki
Dazarañ kinada wata bukata tokishàfi fuskar madubin kikirah sunana sau uku zanbayyana acikinsa sàiki sanardani bukatarki
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 19
By
Gentle Lady💃🏽
Duk maganarda zamuyi saimuyita atake tamkar kina nandin wannan saukine agareki bake kadaiba akalla akwai su wajen mutane sama da milion daya wadanda basa iyah zuwa nan saidai muyi magana cikinsu akwai yan kasuwa dakuma manyan attajirai dakuma shuwaga banni"" danhaka saiki kula Kuma ki kiyaye idan kinfita saiki kirah aljaninda ke kulada wannan madubin domin yakaiki gida"" dankiyaye lafiyar madubin
Yana gama fadar hakan wata guguwa mai karfiii tazo"" take wajen yakaure da iska"" guguwar tayi sama saida tagama shawagi kasar wajeñ tadare gida biyu tashige karkashin kasa bat tabace komai nawajen yakoma daidai
Lunby mikewa tayi madubin yana hannunta takaraso bakin kofar bayan takirah sunan *hatsabibin boka* kofar takama dawuta takutsa tacikin wutar tafito"""
Tsaye tayi tana tunanin sunanda yafadamata na aljaninda ke gadin madubin Sam tamanta"" lallai dole taje hotel takwana washe gari takoma gida"" jakar hannunta tazuge daniyar saka Dan karamin madubin wata tsawa aka dakamata wacce takusan sakawa lubcy tasakii madubin
Cikin daga murya akace"" wannan shine kulawar dazaki bashiii kisani duk kika kuskure abudaya rayuwarki zatashiga hadariiii yanda maganar taketa amsa kuwwa acikin jejen tuni lubcy tasaki fitsari duk darashin tsoronta Dan abuguda takijini aduniya taji anyimata maganar mutuwa kokuma ace zatarasa ranta
Natsuwarta batagama dawowaba wata iska maikurah tataso wajen tayi sama""" wacce dazata daga kanta bazataga karshen guguwarba""" tuni lubcy ta kankame jikinta kafin tayi wani motsi kawaitaji an sunkuceta anyi sama"" take yalulaya da itah cikin gajimare
Al amarinda yasa lubcy tasome danta sadakar kasheta zaiyi"" batakara sanin meke faruwaba saidai ta far fado taganta kwance akan gadonta"" Jakarta tana gefenta . gakuma madubin ajiye akusa da itah dasauri tamike tasoma yandube dube babushakka dakinta take"" idanuwanta suka sauka akan agogon dakin Wanda yabuga karfe hudu na dare"""tashafo fuskarta yaukam tasake tsorata da lamarin wannan bokan
dolema akirashi *hatsabibin boka* domin yaci sunansa"" mikewa tayi daga kan dagon"" tasoma neman inda yadace taboye wannan madubin""" wani karamin akwati tadauko tasakashi aciki tarufe takaishi cikin lokar karamin gado"" take akwatin yafito yadawo kasa""
Tayi shiru aranta tace watakil mazaunin baiyiba tayita tunanin inakuma zatasaka "" karshen lokar kayanta takasa tabude tasakashi
Tana ajeshii"" taga yazauna daram tasaki murmushi"" sannan tarufe lokar tacire kayanta tawatsa ruwa takoma takwanta"""
Batasake farkawaba sai washe garii""" mamanta Sam batasan lokacindà tadawoba tasan kodasuka kwanta batagidan"" Amman sambata damu data tambayeta inda tajeba aganinta ai itah ba yarinya bace daza atuke da tambaya danyanzu tarigada ta mallaki hankalin kanta
Wautarda dayawa mafiyawan iyaye sukeyi ayanzu"" waisunaganin yayansu sungirma sun mallaki hankalinsu bazasutaba kaikansu indasukasañ zasu cutuba
Shinmezai hana idan yayanku zasufita kutambayesu inazasuje???" Idankuma sundawo kutambayesu indasukaje harsukai dare
Sautari yammata da samari sukan lalaceñe"" asanadin rashin kulawar iyaye mafiyawan lalacewar tarbiyar yayanmu"" munada hannu aciki iyaye sunataka muhimmiyar rawa wajen lalacewar yayansu
Kowa yasan akwai kaddara Amman Kuma akwai sakaci"" Allah yashirya mana zuri armu ameeen
Lubcy kam hankalinta kwàñce tacigaba da harkokinta
*KADUNA*
Ameena ce cikin kitchen din gidanta tareda masu aiki tanahadawa Usman abinci domin sunyi waya lokaciñda yake shirin shiga jirgi
Tana saran kara sowàrsà biyar na yamma"" gefenta kaleed ne tsaye yana kallonta duk inda tayi yanabiye da itah kamar jela"""
Harsuka kammala hadamasà hadadden girki Wanda tasan yanaso gabaya tajeresu akan dinner"" anan tazaunarda kaleed tàzubamasà soyayyen nama tace yazauna tana zuwa
.
Ta umurci mai aiki tagyara wajen"" akashare akagoge tàjona turaren wutaa"" tuni gidan yarude da kamshi ganin harhudu tagota dasauri tahaye sama dantayi wankaa
Tana turah kofar dakintà tàyi tozalii dawasu manya manyañ beraye kowanne daya yakai girman Dan akuya sunada kunba zaro zaro hakorañsu kowanñe yafitodaga bakiñsa zuwa saman labbansa idanuwansu manyane tamkàr kwayayin fitila saidaisu jajir suke kamàr gautaa ihu tafasa dakarfi tarufe idonta ganinsuna tunkarota tàkejikinta yasoma kyarmà
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 20
By
Gentle Lady💃🏽
Jikinta sairawa yakeyi tanatsaye takasayin komai jira kawai takeyi taji yakushin berayen domin tunda take aduniya bata taba ganin beranda yayi girman koda Dan kaza ba banlantana kuma akuya
Shiru taji tsayin mintuna ahankali tasoma bude idonta bataga komaiba tawaiga ko ina bakomai ahankali tasaukarda karamar ajiyar zuciya"" tayiyu bakomai bane kawai kallonda tayi dazune kaset din horo shine takejin tsoro"""
Batareda wani kokonton tunanin taba takarasa dakin kawaidai saitaji jikinta yayimata ba dadi"" fitowa tayi takoma bangaren Usman tayi wanka tayi sallah""" sannan tayi kwalliya duk da bawata kwalliyace tayiba Dan jikinta jitakeyi tamkar anlikidamata shegen duka""
Bayan tagama shiryawa cikin kananun kaya Riga da sket""" masu karamin hannu"" tadauko Karamin hijab fari tasaka"" yar karamar fuskarta tafito tayimata kyau"" saukowa tayi kasa wajenda tabar"" kaleed""
Yana zaune kasa kusa dashi wadansu kadan karune manya"" masu katon kai kowanne daya girmansa yakai girman tsarii idanuwansa jajir tamkardai nawadan cen berayen""" cikin daga murya tace kaleed bar wajen nan""" tanarufe baki wadan nan manyan kadangarun suka soma keta wata muguwar dariyaa "" wacce ta karade dukan falon"" shikuwa kaleed sam baijitaba saiwasa yakeyi dasu yana dariya""" jikin ameena yasoma bariii tasoma ja baya ganin suna nufo inda take "" daidai shigowar Usman"" aidagudu taruga tafada jikinsa taboye fuskarta""
Cikin firgici yayarda jakar hannunsa yana tambayarta lafiya meenal?? Menene yafaru"" dahannunta ta nunamasa wajen kaleed shikuwa kaleed maganar babansa ce tasaka yadago kansa dasauri yadauko Dan kadan garensa naroba mai batir yarugo yana oyoyo papa"" jikin mahaifinsa yashige Usman yashafo kansa da hannu guda
Sannan yamaida kallonsa wajen ameena yace please meenal kidago kikalleni nigabadaya kintayarmun da hankali""
Shiru yaji batace komaiba yasake girgizata saiyaga ta langwabe dasauri yature kaleed gefe yadagota illaikuwa AMEENA tadade dasomewa""" Cikin sauri yakarasa jikin kujerah ya kwantarda itah"" dasauri yadebo ruwa yazo yaballe murfin robar yasoma yayyafamata""
Tasaukarda ajiyar zuciya ahankali tabude idonta zunbur tamike tasake kankameshi tafashe dakuka """ jikinsa yajawota murya araunane yace waimenene meenal Dan Allah kisanardani kinsan halinda zanshiga idan inaganin kukanki???
Har abada bazanso kizubarda hawayeba muddin inaraye Dan Allah kidaure kisanarsani menene dalilin kukanki ???
Cikin muryar kuka tace Yaya kadangaru naketa gani masu magana"" akusa da kaleed
Usman yakalli kaleed shima kaleed din shiyake kallo Wanda tunda mamarsa tafadi yakuramasu ido yana makale da kadan garensa naroba
Usman yayi murmushi yace meenal kadangaren robar kikewa kuka?? Inakin saba ganinshi dashi sai alokacin tadago daga jikin Usman cikin tsoro tsoro takalli kadangaren
Tsayin mintuna tamaida kallonta wajen Usman tace wadanda naganifa manyane kuma suna dariya"" kaleed yayi charab yace mom nan ake karamasu gilma"" yamatsa wata yar kunama saigashi yayi tsayi yanadaga kansa tamkar kadangaren gaske"""
Usman yace tokingani dama bakisan haka yakeba"" idan tsoronsa kikeji kibari na konashi damacen kece kikasiyomasa danni banason ire iren wadan nan
Dakinsa duka kincikashi da Teddy waiduk kayan wasane bakisan gunki bane kike ajewa badole saida wadan nan zaiyi wasaba kwanaki inaganifa harda macijin roba kika siyomasa"""
Ameena tasaukarda gajeruwar ajiyar zuciya tace wlh natsorata Yayana"" tashi muje kayi wanka kakwaso gajiya"" karan hancinta yalakuta yace bayan kintayarmun da hankali
Ninadaukama nine na aikatamaki wani gungumen laifii harna tanadi kalar hukuncinda zanyiwa kaina"""
Murmushi tasake taboye fuskarta cikin jikinshi tace rufamun asiri wanne laifi zakamun nikuwa aduniya Wanda zaisakani kuka"?? Nayi kuka lokacinda nake marainiya tunranarda na aureka bakinciki baisake tunkaroniba Wanda zaisa kabatamun rai hartakaini gayinkuka
Inaji araina nagamayin kukan bakinciki aduniya Allah yasharemun hawayena yahadani da nagartaccen namiji Wanda kowacce mace zatayi gurin samun abokin rayuwa kamarka
Ina mai addua kowacce mace tasamu miji mai kwatankwacin halayenka""" ido yakwalo yace daina zigani hakamana
Kinsa nafarajina asama ina shawagiii karkisa kaina yafasu dayawa""
Tayi dariya gaskiya nafada baban kaleed Dari bisa daribakada makusa duka dabi unka irinna nagartattun mutanene
Yaja hancinta yace kamaryanda kike nagartacciya ba kisani nayarda dakefiye dayandà nayarda dakaina kyawawan halayenki sune sukesakani karasonki
Babu shakka ke yar ajannace"" cikin zolaya tace idan kadagamuñ kafarkaba""" yayi dariya yace aituni nadage kafar wlh meenal da aljanna ahannuna take dakuwa kullum sainabaki itah sama dasau goma
Murmushi tayi tamike dagajikinsa yadago yana kallonta zaiyimagana tadorah Dan yatsanta saman labbansà tace ka Adana kalamanka. Harsaimun kwanta yanzu katashi muje kayi wanka kaci abinci kafin nan lokacin sallah yayi saikaje masallaci
.
Yamike yana murmushi yace tomuje Amarya dariya tasaki tajindàdin sunanda yakirata dashi sosai tanajin dadin yakiratà dasuñan
Tayigaba yanabayanta zuwa bangarensa tahadamasà ruwan wanka wadanda sukasha turareñ wanka masu kamshi
Tataimaka masa yarage kayan jikinsa yashiga toilet din"" tarufemasa kofa yana zolayarta waibazata tayashi wankanba saboda yadebo gajiya
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 21
By
Gentle Lady💃🏽
Dariya tayi tace hannuna ciwon kai yakeyi kaidai kagama kafito tayi maganar tana karasa rufemasa kofar toilet din
Wajenda yake ajiye kayansa tanufa tabude tafitomasa da jallabiya"" tafesheta da turare"" wayarsace tasoma ringing
Tadauko ganin sunan little sister akan wayar yasaka tadauka cikin fara a tareda sallama dayan bangaren aka Amsa"" tace la Anty kicehar yasauka
Tayi dariya tace ah wlh yagidan yamaigida"" kodayake aibakibada sakon gaisuwa akawomun ba"" tace la anty yaya baifadamakiba???
Tace baifadamun meba ??? nasan dakince agaidani aidabai mantaba dasaukansa zaisanar dani"" kubrah tace afuwan matar Yayana takaina kema kinsan bazan rasa turo sakon gaisuwata agunkiba inajindai gajiyar jirgi tasaukarwa Yaya yamanta da babban sakona
Tayi murmushi to ankarbi uzurinki dukansu sukasa dariya kubrah tace Anty ina my son dina"" tace hmm sarkin rigima aini sonake babansa yakwasheshi dakayansa yaturah makishi cen konahuta da rigimarsa""
Kubrah tace la Anty wlh kaleed baida wata kiriniya kamar sauran yara"" tace aidole kice hakan tunda shine naki""" ya amarci yakuma kasar""
Tanisa Alhamdulillah wlh Anty nayi kewar gida sosai "" Ameena tace yaushe akai aure dukafa wata biyar yanzu kice kinyi kewar gida bayankuma kinatareda rabin ranki """
Kubrah tace hmm Anty kedai ayita sha ani waidama haka aure yake kullum inason intambayeki Amman saiyakureni da kallo idan inawaya bahalin inyidan sirri
Dariya tayi tace wannan ma sirrine zaman aure ba komai kikagani azaman"" aure hakuri zakiyi wannan itace ibadar""" tace hmm Anty bazaki ganebane wlh nihar gajiya nakeyi saikace agogo kullum babu Hutu
Ameena tanisa tace nagane mana Amman azancenki bazan ganeba kubrah shilamarin aure akwai sirri acikinsa barganin ina mace yar uwarki kiyi tunanin sanardani abunda kike fuskanta tareda mijinki
Kisani kowanne dan Adam dakalar tashi sirrinki ki adanashi kizama maikunya nisam irin wadan nan maganganun wlh kunyarsu nakeji menene amfanin kazauna kana fadar mijina kaza mijina kaza "" duk yanda mijinki yake kibarwa zuciyarki saikiyita hakuri watarana sai labari kodai kinason yasake aurene???
Cikin sauri tace la ah ah Anty Sam bahakan nake nufiba kawaidai inadauka kowama hakan yakeyi kamar nawa"" Ameena tasakeyin murmushi tace ah ah
Aiyanda kikasan halitta akwai banbance banbance atsakaninsu hakayake ako ina akwai banbanci
Tanisa nagamsu Anty kuma insha Allah bazansake maganar ba""tace yauwa Kanwata "tace Anty wai ina Yayana??? "daidai fitowarsa wanka"" tace ga shinan yanzun yafito wanka"" yanadaure da towel daya hannunsa yanarike da karamin towel yana goge ruwan jikinsa yace naji ana gulmata
Dariya tayi tace bafa gulma mukeyiba"" yace tayazangane bayan inajinku kunata kus kus kus"" dariya takeyi harda kubrah
Tace sister ce takira taji kasauka lafiya"" yanataje sumarsa yace ainasan itace Dan idan ba itaba babuwanda zaikirah wayana kidaga"""
Aisaiki fadamata nasauka lafiya """ tace ainafadamata tace Allah yahutarda gajiya""" yace Ameen sai ayi sallama ayidaniko"" yayi maganar yanarike kunkuminsa dariya ameena tasoma tace kinga sister zamuyi waya anjima""
Usman yace anjimadai meenal saikace wasu yammata"" tokaratunfa wazai karani tuni ameena takatse kiran tunda tagano abunda zaifada
Tace kai baban kaleed wannan saikasani jinkunya agaban yar Kanwata""" baki yatabe yace wayajiyo kitaso kishiryani yunwafa nakeji"""
Wayar ta aje tana murmushi ganin yanda yayi maganar kamarwani yàro dangoye""" saida tashiryashi suka sauka kasa"" kaleed yanasaman kujerah yana gem da TV
Saman dinner suka karasa tagabatar masa da abincin ita tarikabashi abaki saida tatabbatar yakoshi alokacin magrib takawo jiki yawuce masallaci itakuma taka she TV taja hannun kaleed zuwa sama sukai sallah"""
Usman baidawoba sai bayan isha"" falo sukatsaya suna kallo saikusan shadaya sukahau sama lokacin kaleed yadade dayin barcii
Bayan sunyi wanka suka kwantaa""tunda suka kwanta ameena taketa mugayen mafarkai"" har asuba""" batasamu barci maidadiba saida sukasake kwanciya bayan haske yafito
Sai wajajen karfe Tara tafarka""" koda tatashi har angama shiryamasu break"" bayan sunyiwanka suka karya"" tashirya kaleed cikin kayan makaranta"""
Zasu wuce yasheka dakinsa saigashi yafitoda kadangaren roba"" dagudu ameena takarbe tayi wurgi dashi tace mezakayi dawannan a skull kuma???
Yace mom anty dinmu dukana takeyi idan nayi sulutu"" gobene wani kadangale yashigemata ajiki tanata ihu taluga munata dariya shine danje danawa databugeni inli amatashi"""" yakai karshen maganar yana dariyaa
Ameena da Usman masaida sukadàara tace aimaganinkà kenan"" inba shashancibà mezaisaka surutu amakaranta anacikin aji ana karatu
Yace mom banikadai nake sulutuba" tace kodakai dawanefa kadaina sannan bakyau tsoratarda musulmi kasani
Yace to ai itah ba musulma bace sai wannan karon Usman yayi magana yace kaiwaye yafadamaka???
To aibata saka kaya ilinna mom kuma idan tashigo aji bata sallama"" ameena tace umm kaga kuwuce zaku makara idan kabiyewa surutun wannan
Tariko hannun kaleed din sukafità Usman yabi bayansu"" harwajen mota tarakasu""" saida taga tashiñsu tanadaga masu hannu sannan takoma cikin gidan
tana turah kofar shiga tayi Arba da katon kadangaren yanaganinta yanufota"" cikin saurii saboda tsabar firgita maimakon tayi waje saitakoma cikin falon"""
Kadangaren kuwa yatasomata haikan tuni sukafara tsere acikin falon!
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 22
By
Gentle Lady💃🏽
Zagaye takeyi tanaganin kamar zaikamota kuma haryanzu bakinta yakasa furta addua Sam tama manta dawata addua
Tana tsaka dagudun siket din jikinta yatadeta tafadiii'' take tayuyo tafashe da kuka mai karfiii ganin kadan garen yana dosota idanuwanta ta tamke waje daya""
Muryar maitayata aiki taji tana sallama"" Amman batayi gigin buda idontaba""" mai aikin tamatsa inda take tace uwar dakina meyasameki
Cikin tsoro tace kadangare bakiganshi ba gashinan gabana ! Tawaiga bataga komaiba saicen nesa dasu tahango kadangaren kaleed naroba yanata yawo"""
Tayi murmushi tace uwardakina babuwani kadangarefa narobane kawai na kaleed shikuma zai tsorataki??? Cikin tsoro tsoro tabude idonta taduba bataga komaiba saicen tahangoshi
Takurah masa ido"" tasaukarda ajiyar zuciya tace wlh tabawa biyana yaketayi cikin falon nan munata zagaye dashi""" tabawa tace kawaidai dankinsaka tsoronsa arankine kike ganin haka"" barikiga" tabawa takoma saitin kadangaren tana kallonsa "" tawuce aikuwa saiyabita"" tasaka hannu tadaukeshi tace kinganiko bawai yanabinki bane kawai haka na urarsa take tana aikine da inuwar mutum
Ameena tasaukarda gajeruwar ajiyar zuciya tace Amman ya akai kikasan haka tabawa??? Murmushi tayi tace uwardakina kinmanta nataba fadamaki nayi aiki gidan gomnan garin nan""????
Babu kalar kayan wasanda banagani awajen yayan matansa shiyasa nisam basa bani tsoro duk da wadan nan kayan basuda amfani"" dama wadan nanne wadanda alhji yake siyowa kaleed rakumi maiyin labbaikallahumma labbai"" ko wadan nan Na urorin masu addua duk Wanda" kadanna dakalar addua rda zaiyi tashiga bandakine kota fita gida dakuma ta fitowa bandaki
Haka wacce take da complete Qur'an kowace surah dakin danna tasoma karatu irin wannan ne yadace da yayanku tanan ne yaranku zasu iyah addu o.in neman tsari kuma su iya karatu idan sunabi ahankali Amman nagake Sam bakitaba kunnasuba saidai kullum kibarsa da macizai dakunamu"""" ameena tanisa hakika abunda tabawa tafada gaskiyane
Tunfarko data nunawa kaleed son wadancen abun dabazaiso wadan nanba"" gashi yanzu yasaba dasu abune bai wahala yayarda akarbesu daga gareshi"" tabawa takatsemata tunani tace me za adorah uwar dakina????
Tace kiferah doya yau sakwara za ayi"" Ina ladidi batazoba yau"" ??? Tabawa tace wlh nabiyamata jikanta bashida lafiya saisama nayo saurii idan masu girkin safe basu tafiba juwaira saita tayani idan aikin yanada yawa
Ameena tace ina tunanin sunwuce Amman jeki kigani"" tace to sannan tawuce anan tabar ameena zaune takurawa kadangaren
Ido tana tunani duk da tanatsoronsa tanagani tamkar yana biyarta
Aikuwa kamar jirayake tabawa tabar wajen yayo wajenta "" cikin zafin nama tamike"" ta cakumeshi tayi waje""" sai kalle kalle takeyi"" wani katon dutse tadauko tayarda kadangaren tahau dukansa saida tayimasa"" raga raga batir da injinin sa duka sukafita dagajikinsa gefe takoma tana maida numfashi tamkar wacce taidanbe""" tayi tsayin mintuna biyar awajen sannan tatashi takoma cikin gida
Saiyanzu hankalinta yadan kwanta"" sama takoma tadauko wayarta tashige kitchen wajen tabawa
Karfe shabiyu akadauko kaleed daga skull tun abakin kofa yacikaro da gawar kadan garensa tuni yayi wurgi da jakarsa yasoma tattare kadangaren yana kuka
Yanda yake kukan harcikin gidan anajinsa cikin falon yashiga yanata kuka dakarfi tamkar Wanda akedukansa
Tabawa da Ameena kusan taresuka fito suna tambayar lafiya??? Ganinsa dauke da tarkacen gawar kadangare yasaka ameena taja tsakii cikin fada tace karufewa mutane baki""
Yace mom waye yakashemun adangalena??? Tace uwarkace akan wannan zakadameni dakuka maza kazubasu ashara ko inzaneka
Tsayinsa yayi tace bazaje kazubasuba saina hadaka kaida kadangaren nawatsaku Shara tayi maganar tanayowa wajensà
Yakwatsa ihu yayi waje dagudu yana nabani nabaniii gudu yake yana waigenta yaga kotakusa kamashi yanafita da itah da tabawa saida sukayi dariya
Danyanda yake kiran yabani kuma yanakuka yana waige sai abun yabaka dariya""tabawa ta tsagaita da dariyarta tace waiwaya kashemasa kaya??/
Tace nice wlh tabawa haka kurum Abu saitsoratani yakeyi idan baiyi hankaliba gabadaya kayan wasar wlh saina cinnamasu wuta
Kamar yasan inatsoron wannan shegen kadan garen"" kullum yana nan makale ajikinsa ainayi maganin abun tayi maganar tana shigewa kitchen tabawa Tamara mata baya""""
Kaleed kuwa wajen yakoma yayi zaune akasa yarungume kadan garensa yanata kuka""" yanasharar majina
Karfe biyu Alhji Usman yakunno hancin motarsa gidan " idanuwansa suka sauka akan kaleed dayake kwance akasa yana barcii
Baikaiga inda ake aje motociba yatsaya yàfito dasaurii yatunkari indayake barciyake sai Jan ajiyar zuciya yakeyi alamar yasha kukaa
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 23
By
Gentle Lady💃🏽
dukawa yayi yadaukeshi"" aikuwa yanajin antabashi ya zaburah yakwallah kara mom kiyi hankuli wlh inason adangalena""" idanuwansa arufe yake magana"" Usman yasharemasa hawaye yace bude idonka nine jin muryar dadyn sa yasaka yabude idonsa
Yace yi shiru kadaina kuka wayadakeka"" ??? Yanajan ajiyar zuciya yana kuka ahankali"" yace mom ce takashemun adangale"" yayi maganar yana nuna masa""" yakalla yace toyi shiru bari kuka zansiya maka wani yaduka yadauki jakar makarantar da kaleed yayar yanufi cikin gida
Ameena tana cikin falo" taci kwalliya""cikin wani tsadadden less tahakimce saman kujerah tanajiyo maganarsa da kaleed suna shigowa tasha toka tadauke kanta gefe "" kaleed yanaganin haka yasake makalewa jikin dadyn sa""" Usman yalurah dahakan murmushi yayi sannan yayi sallama "" ta amsa kawai batasake cewa komaiba
Yace yaukuma mom hardani fushin akeyi dani ??? Yanda yayi magana batasan sanda tayi dariyaba saikuma tadaure fuska ta harari kaleed tace bance karkasake dawoda wannan shegen kadangaren gidan nanba???
Aikuwa yasake bare baki saida usman yarufe bakin yace yishiru sannan yakalleta yace waimeyasa mom yanzu kikacika fadane??? Dabahaka kikeba""
Tace hmm nidai kadaina cemun mom wlh dolensa yazubardashi ko inhado sauran kayan wasansa in cinnamasu wuta"" wannan kadangaren tsoratani kawai yakeyi wlh nayi danasanin siyensa"""
Shiru yayi yana nazarinta sannan yamaida kallonsa wajen kaleed yace kaleed kaga mamanka tanajin tsoron wannan kadan garen kazubardashi shara kokanason mom tayi fushi dakai??/
Yayi sauri girgiza kai yace yauwa my son kaga itah tasiyomaka tunda yana bata tsoro aisaimu bashi kashi muyardashiko???/
Dariya yayi yace ah dady shima murmushi yayi sannan yasaukarda shi yace oya sheka kazubardashi shara"" yace to sannan yaruga dagudu Usman yakalleta yayi murmushi yazauna kusa da itah yace madam adan Samman murmushin mana"" wannan tamke fuskar yayi yawa kodai bakisan yanda kikai kyauba tamkar Amarya wacce za akaita gidan mijinta
Dariya ameena tasomayi tana jefansa dakallo mai tattarreda soda kauna""
Waje yakaishi saida yakarasa dandakesa sannan yawurga cikin kwandon Shara
Dasauri yadawo cikin falon wajen Usman yakarasa yace dady nayardashi saida nasake masa bulala tunda yana olatamun mom
Usman yashafa kansa yana murmushi yace kabawa mom hakuri to yajuya wajenta yace mom kiyi hakuli ""ko kallonsa batayiba Usman yace kace Dan Allah bazansakeba yasake maimaita abunda Usman yace haryana kuka" yarike kunnensa kansa tashafa tace nahakurah Amman karkasake kansa yagyada to yajuya yace dad mom tahakurah"""
Yadafa kansa Allah yamaka albarka"" yamike muje maza kacire kayan nan Tare suka Mike zuwa sama saida suka shirya sukasauko kasa sukaci abinci
Daren ranar mugayen mafarkai da ameena takeyi duk akan wannan kadangaren ne tanaganinsa yatashi yahade kansa" ranarma batasamu wani ishasshen barciba saida tayi sallar asuba
Bayan fitar Usman wajen aiki da tsoro tazauna cikin falon dazaran taji motsi takalla wajen dasauri"" idanuwanta sunasauka akan katon hotonsu dayake manne abangon falon saigani tayi suna motsi takesuka fara kyalkyatar dariya ba kakkautawa gabadaya suka cikamata kunne
Hannuwa tasaka tarufe kunnenta tareda fashewa da kuka"" suma kamar hadin baki sukafara kuka aikuwa saigabaya hotunan dasuke falon kowanne yafashe dakuka
Kukan yacigaba daratsa dodon kunnenta kowanne cikin murya daban daban""" take tahada gumi awajen sallamar tabawace tasaka ameena tadago kantaa ganin halinda takeciki yasaka tabawa saurin karasawa wajenta tana tambayarta lafiya???
Cikin tsoro tace bakiji dariyaba ??? Wadancen hotunan suketa dariya saikuma sukafara kuka
Tabawa takalli hoton bataga komaiba tamaida hankalinta wajen TV dayake kunne tace to ai uwardakina cikin TV ake kukan
Inajin kinsaka tsorono aranki shiyasa kike ganin hakan dama babu amfani saka wadan nan hotunan bakisaniba mugayen aljanu sunasamun wajen zamane agida idan sukasamu hotuna agidan koda rukiya za ayi sukan labe ajikin photon tayanda bazasu fitaba
Mizai hana kisaka na ayatul kursiyu aiyafi wadan nan""" hawaye ta share tace taimakamun incire hakan kuwa akayi duka tacire hotunan harna dakinta""
Wasa wasa ameena tasoma ramewà tana lalacewà dagatsaye abunyasomà damun Usman"" yayi tambayar duniya tafadamashi meke damunta tace bakomai
Tanemi yakaita wajen dangin mahaifiyartà"" baikawo komai araiba yakaita bayan yayimatà tsaraba maiyawan gaske"" kwananta hudu acen yaturah driver yadaukota yan uwa sunata kewarta
Gidansu akawuce da itah ranar tashafirah da malam haryake tambayarta meyake damuntaa""" duk tarame saidai tace masa bakomai"""
Sai dadare Usman yajedaukarta bayan isha I"" sunatafiya amota tanagefensa kaleed yajima dabarci"" takuramasa ido tana murmushi
Ya murmusa yana kallonta yace wannan kallofa Amarya kamardai bakisanniba???
Murmushi tayi tasanne kanta kasa tanawasa dayan yatsuntà""" Usman saijanta yakeyi dafirah harsuka kaigida""""
.bayan sunshirya sukaci abinci sukai shirin kwanciya sunraya wannan Daren fiyeda Daren amarciñsu
Sosai Usman yasamu yanda yakeso saikusan biyu sukai wanka suka kwantaa"""" karfe hudu darabii Usman yafarka agigice jin kiran sunansa DA ameena takeyi dasaurii yatashi yakunna wutar dakin abunda yagani yamatukar tayarmasa da hankali jinine yakefita tabaki da hancinta sare sare duk yabata zanen gadon"""
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
chapter 24
By
Gentle Lady💃🏽
Cikin kidima yayi kan gadon yana girgizata yana kiran sunanta dakarfiii Amman ina ko motsi batayi"""
Daukarta yayi kamar jaririya yafito gidan tacikin na urah yashigo zuwa kasa saboda yayi sauri tunkafin yasauka yasoma kwalawa driver kirah
Cikin barcinsa yaji ana kiransa"" firgigita yafarka yafito dasauri yana ganin halinda alhaji yakeciki Yakoma dasauri yadauko key din mota riga ahannu yafito
Haryanzu usman jijjiga ameena yakeyi idanuwansa sunyi jajir tamkar gauta kadan yarage yasoma darzar kuka saidai kawai danyana namijine yanada
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 4 Chapter of 31