batajin tausayinta kokadan
Tuntana karama hartagirma cikin wahala take"" lokacinda tagirma saitahadu dawani Muhammad shikuma dan yola ne bafulatani
Suka Kama soyayya sunatsaka da soyayya ne sadiya tasoma rashin lafiya
Hawan jinine yakamata gakuma mutuwar Rabin jiki damuwa tamata yawa hasana aurenta hudu abokiyar zama tahanata sakat duk inda tai aure sai abokiyar zama takoreta
Itakuma Husaina tahadu dawata arniyar kishiya tamaida itah boyarta komai aikin gidan itah takeyinsa kuma miji baida halin shiga dakinda take hasalima dakin awakai take kwana
Wannan damuwar ita tahaifarwa sadiya daciyo datagadai ciwon saigaba gaba yakeyi saita tara kowa fateema hassana Husaina garba dakuma buhari
Tanemi sufaye mata"" laifinda taimasu"" kowayace batayimasa komaiba tana kuka takalli fateema tace Dan Allah yarbaba kiyafemun abunda naimaki son zuciya dakuma zugar makociyata itah takaini ga halaka nacutardake fateema narabaki da mahaifiyarki
Ta sake fashewa dakuka buhari yace haba yazaki daurawa kanki laifi ai ba aimata komaiba tatafi danhaka idan kawai mailifi tonine"" tasake share hawayenta tace wlh bakada laifi malam nice naimaku asiri na farraku gabadaya wajen sukahada baki asiri!!😳 Tace kwarai kuwa lokacinda aka kawo hauwau wlh dazuciya daya nariketa tamkar Kanwata hartazo tahaifi yarbaba bantaba cutarda itaba
Lokacinda naga malam yasoma fifita fateema akan Yayana sai nasoma jin haushi tawannan hanyarne shaidan yasamu yashiga zuciyata yadinga yimun huduba sainafara kyararta ina tsangamarta
Danazauna inyita zaginta inacemata mayya" Amman bata taba fadawa kowaba saidai tabarwa zuciyarta watarana ina zaune saiga makociyar mu matar kabiru tashigo tasameni nayi tagumi tayita sallama banjiba alokacin Hauwa tana barci
Saida tatabani sannan nazaburah nanisa hannuna taja zuwadaki tace menene yasameki kika buga tagumi kamar wacce tarasa mijinta
Nadanyi tsaki nace dama shinarasa dasauki kinjikinji meyake damuna nalabarta mata komai shine tace nakwantarda hankalina akwai wani boka komai nakeso zaiyimun indai dakudi
Duk danasan zuwa wajen boka baidakyau Amman shaidan yarufemun ido nace sonake kawai arabasu tabar gidan
Shine nace Amman bazaniba saidai nabata kudin takarba tatafi waini wayone nayi saboda naji ance duk Wanda yatafi wajen boka kowani Dan tsibbo Allah bazai karbi ibadarsaba hartakwana arba in idankuma yamutu akan hanyarsa tagidan bokan yamutu kafiri waini nakizuwa domin natsirah
Bayan kwana biyu takwawomun laya tace inkama bakin layar indaure dawani kyalle na kayan hauwau injefa amasai sannan tabani wani garin magani tace inbarbada kofar dakinta nakarba nayimata godiya
Washe garikuwa tanabarci nalababa dakinta nayanko gefen zaninta nadaure layar naje najefata amasai nakuma barbada maganin kofar dakinta "" inatsakar gidan zaune nakwallomata kirah
Yautaji nakirata rabonda nakirata hartamanta cikin fara a dazumudi tafito batasan ni damugun nufi nakirataba tana tsilga maganin sainaga tajuya daki tahau hada kayantaa!!!
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!!*☠
chapter 65
By
Gentle Lady💃🏽
Amman saikuga adinga kyararta abunma yawuce gida har yan unguwa todakuma aikomai daga gida yake tashi sunga kunayi mezaihana suma suyi
Rukayya tayita hakuri dasu hartakai sunazuwa sunacewa fateema in rukayya tabata Abu kartaci dantana bakincikin cikinda kejikinta
Dayake fateema tanada hankali Sam bata daukar maganarsu Amman kunsan dawatace ahakan saikuga wata fitinar ta auku kaimiji kanacen kana nema masu abinci
Bakasan ta inda fitina zatakunno kai agidankaba koda zaka farga wuta hartaci tacinye alokacin koda kaso ka sasantasu abun yafikarfin tunaninka
Cikin fateema yacigaba dagirma haryanzu tanabaiwa rukayya girmanta" bata daukan zugar dangin miji sukuwa abunsu saigaba gaba yakeyi cikin fateema yanashiga wata Tara tasuntulo kyakkyawan danta kinkowa Wanda yarasa babansa sak
Waiyo zokuga murna wajen rukayya musamman tahada walima saboda murnar saukar fateema lafiya kayanda tasiyawa yaron kuwa kowadanda mahaifinsa yasiyamasa basukai yawan nataba
Ko maijego kala goma tadinka mata tayi gayyar abokananta sukansu kallonta kawai sukeyi da mamaki dangikuwa tunda sukaga fateema tahaifi namiji saikuma gori yadawo sabo
Ranar suna akasawa yaro suna muktar harsu hassana saida sukaje biki"" taro yawatse su hassana dakin rukayya suka kwana sunsha firah washe garin suna suka koma
Wata tsohuwace takekulada fateema hartayi arba in"" sukacigaba dazamansu lafiya"" saifa dangin miji idan sunzo gidan basakiran muktar dasunansa saidai sucemasa magajin gida!!
Sam abun baidami rukayyaba harma abun yasoma bata dariya watarana tanazaune alokacin muktar watanshi goma dayake bayada kiuya hannuntama yake kwana nono kanshi baidameshi ba saidai idan yana kuka da anbashi ruwa shikenan
Fateema tatafi wajen kitso da lalli tunsafe tabarmata shi sallama tajiyo anayi tata so tana am sawa tadage labulen kofa tace la la la Asma.u kece agidan nan???
Maraba maraba shigomana tadorah muktar akafadarta wacce akakirah dasunan asma u tawuce saman kujerah tazauna rukayya tace daga inakike haka cikin tsakiyar rana
Asma"u taharareta tace zakice haka tundake bakyason zumunci aini karanima inazuwa tunda bakyason zumunci sainadauke kafata
Rukayya tace habadai Yar uwa wlh aikine bayabarina fita ko kitso rabona danaje amun harnamanta saidai maman muktar takeyimun danzanen yawo
Asma" u tamere baki"" rukayya tace rikamun shi nakawomaki ruwa tayi maganar tana mikamata shi tajaye jikinta dasauri tace wa ?? Ninadauki Dan kishiya Allah yasauwake
Rukayya tayi dariya tace kice haryanzu halin yana nan???🤔 Tace hargobema indai akan kishiyane sai abunda yacigaba!!😕
.
Rukayya tayi dariya tace Allah yashiryeki Kawata nidai bansan lokacinda zaki saki makamankiba kiyarda kishiya abokiyar zamace
Asma"u tasheke da dariya tace inakika taba ganin anzubarda makamai afilin daga??? Shifa abokin gaba dakike gani duk wani kwantardakai dayakeyi na munafurcine soyake yashammaceki
Dazaran yasamu sa arki kasheki zaiyi"" ance kakashe makashinka tunkafin yakasheka"" rukayya tace kedai kikasan wannan hadisin"" tawuce baridai inbaki ruwa yana akafadarta takawomata ruwa tasha
Tazauna kusa da itah saiga muktar yasaki fitsari tace kai yaudai kasharuwa dayawa saifitsari kaketayi batagama rufe bakintaba yasaki zawo tuni yabata mata kaya
Asma" u tayi saurin rufe hancinta wai itah doyi rukayya tana rungume dashi tanabuga bayansa ahankali haryagama taje tawanke masa tasauya wani zani tasakamasa wando
Tadawo tazauna yihakurifa Kawata nabarki kedaya"" tajatsaki ahakadai zaki kare dabautar danwani rukayya tabata fuska tace menene haka Asma"u Dan mijin nawa shine danwani dakikecewa zankare abautarsa aidama bauta nazoyi
Idan inason mijina yazama dole naso jininsa Asma"u tace tosannu daddawa dadi amre najinjina maki tobari kiji kokiso kokiki yaron nan dayagirma uwarsa yasani
Dakike ikirarin bauta kikazo kefa yanzu hotoce kawai awajen mijinki" tayisaurin kallonta tace ahmana kehotoce saboda mijinki yanason Yaya sosai kingakuwa wacce zatayita haifamasa Yaya saitafiki fada keyanzu amatsayin Yar raino suka ajeki tanahaihuwa anabaki kinacinkashinsu dafitsari dazaran sungirma lokacinda dadi yazo maimakon kucidadin tare saitanunamaki kefa bakisan yanda dayake kwanciya amahaifaba
Alokacin zata nunamaki itace tahaifi danta"" aini tunranar suna kikabani mamaki nasona kyaleki saikumà naga idan naihakan bankyautaba amatsayina na kawarki.
Tagyara zama ninazomaki damafita idan kinaso??? Rukayya tayi shiru tace nidai mubar maganar nan nima indarabo zanga nawa
Tayi saurin gwatseta tace yaushe??? Inda kinada rabon haihuwar aidakin haihu tunkafin yakaro aure gashi yayi Amarya daga zuwanta tasamu ciki zauna nan wlh saitacika gidan nan dayaya kekuwa kizama Yar kallo
Shekararki takwas da aure tunyana talakansa futuk kika aureshi gashi yazama maikudi tamurmusa kibar ganin wannan daular wlh dazaran yamutu bazaki tsirah dakomaiba sai bakinciki
Bazakiyarda da maganataba saiyafadi yamutu sukuma Yaya sukoma wajen uwarsu kinga bakiga yantusa yanzawo suntsere yanzu kikeda dama idankuma kikabari damarki tawucemaki tokece zakiyi kuka baniba nidai amatsayina na kawarki naga abunda zaicutar dakene nazo nafadamaki inkindauka ruwanki idanbaki daukaba ruwanki sainangaba zakiyi danasani alokacinda danasaninki bashida wata rana
Ta mike nidai kinga tafiyata idan kin sake shawara kije gida kisameni ashirye nake da intaimaka maki sai anjima idan uwargidan Muhammad tadawo kimika gaisuwata tawuce abunta
Kotadakai rukayya batayiba har fateema tadawo tasameta cikin wannan halin tatambayeta meyake damunta saidai tacemata kartadamu bakomai""
Kunsan shaidan shifa danwaje yakeso yasamu ya lababa yaitayi mana busa akunne hakanne yasamu rukayya maganganun Asma" u sukaita mata yawo azuciya taso takawarda tunanin takasa
Sati daya dafaruwar hakan fateema tafara rashin lafiya anazuwa asibiti akace tanada ciki wata uku abunda yayi matukar tayarda hankalin rukayya sai aka yaye muktar akabarshi hannunta
Kullum Muhammad yana nane da fateema mekikeso mene bakyaso rawar kafarda yakeyi yanzu saitasoma baiwa rukayya haushi hartasomajin haushin fateema
Gashikuma cikin fateema yazoda laulayi komai taci saita amayar dashi "" sai Muhammad yatarkata aiki yadawo jinyarta watarana yana zaune yanabata abinci abaki saida tagama cinyewa tasoma kwara amai
Saida ta amayardashi duka"" Muhammad duk yarude sai sannu yakemata rukayya tanazaune tana kallonsu yacemata taimakamun da Abu ingoge
Kamar tace bazaniba saikuma ta mike tafita yacema fateema sannu kaitagyada yace yanzu mekikeso kici??? Kaitagirgiza yace haba uwar Yayana yazaki zauna dayunwa kisamu koda tea ne kisha
.
Kuka tafashe dashi tace banaso banajin dadin komai yakoma rarrashinta najito uwar Yayana Amman kinsan likita yace kirika cin abinci saboda Karin kafiyarki dakuma Dana dayake jikinki shiru tayi batace komaiba
Rukayya kuwa sanda yakecewa uwar Yayana Kalmar tafada akunnenta tafara nanata sunan aranta lallai zancen Asma" u gaskiyane inhar fateema tacigaba da haihuwa agidan zatacika gidan da Yaya
Idankuma hakan tafaru itakuma menene matsayinta wata zuciya tace Yar raino mana dasauri tace wlh karyane bazan yardaba
Ganin tajima bata dawoba Muhammad yasake kwalamata kirah tazaburah tashigo dasauri tace yihakuri jinayi kamar kukan muktar nadauka yatashine sainaje naduba shiyasa nadade
Yace bakomai yakarbi ruwan da abun gogewa yagogemata bakinta rukayya tanayimata sannu tanakuma harararta😣😂😂
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 64
By
Gentle Lady💃🏽
Tana fitowa kana shigowa. Tace maka gidansu zataje kaikuwa kacemata bazataba takafe akan saita tafi shine kace totabaka yarka Tabaka tatafi dama shine rabuwarku ance bazaku sake Neman junaba
Nikuwa tundaga lokacin nayita ganawa fateema azaba naso tamutu harguba makociyata tabani tace nasakamata acikin abinci Amman dayake batada rabon hawala kwananta basu kareba saigashi akuyata uwar gargen da yayanta takunce daga daurinda naimata tafada madafa dayayanta sukacinye abincin alokacin tana wajen dibar ruwa
Koda tadawo saidai naji tanasalati tana kiran sunana koda nafito damasifa sainaga abunda yafaru ga dabbobina wannan shine asalin abunda yafaro ciwona domin dasu nadogara akuya bakwai duka sukai musai
Takaici yasakani nakilmawa fateema kashi nace itah tazubamasu guba dantana bakinciki da arzikina kaikuma saika yarda kasake dukanta taja majina kaji abunda yafaru tun alokacin naketa ganin i shara gashi Ya.yana sunyi aure abunda naiwa Hauwa suma anaimasu
Ninasan abunda nashukane nakegirba wlh nayi nadama Dan Allah kiyafemun fateema yarbaba tana kuka tashare hawayenta tace bakomai innah ninayafe maki duniya da lahirah
Buhari kam shiru yayi danyakasa magana saida tasake neman gafararsa yace nayafe naki sadiya bakece dalaifiba nine mailaifin tunfarko daban fifita son yarbaba akan sauran yayanaba dahakan batafaruba
Hakika nikaina na aikata babban laifi duka yayanane kowanne amanace agareni baidace kafifita danka akan wani danba koda kafisonsa aranka kadinga yin kawaici musamman idanma yaran ba uwarsu dayaba hakan zai iyah janyo rabuwar kan iyalinka kekuma dakinkirani kinyimun nasiha aibawani abubane
Amman kin aikata babban laifi wacce kika zalunta Hauwa inazakiganta kiroketa gafara kokinsan Allah baya yafe hakkin wani hakika hakkintane ke bibiyarki kamar yanda itama hakkin iyayenta yake binta
Mun aikata son zuciya munbiyewa soyayya hakan yasaka batayi rabuwar dadi da iyayentaba sunce tazaba kosu koni tazabeni rashin bin maganar iyaye shine yajawo mata haka harkuma yashafi yarta
Allah ya yafemana kura kuranmu suka amsa da amin tace malam taimako daya zakamun kaje Niger wajen danginta tayiyu takoma gidane idan kaganta kanemamun gafararta sannan kamaida matarka nasan haryanzu kanasonta ninasan ciwon nan nawa banatashi bane """
Yace nayimaki alkawari zantafi duk danasan abune mai wahala su saurareni dansuna ganin kamar nine silar rabasu dayarsu kidaina maganar mutuwa aicuta bamutuwa bace insha Allah zakisamu lafiya dakanki kinemi gafararta tace hmm kawai dan itah kawai tasan metakeji
ranar jikin kowa yayi sanyi sukuku suka wuni washe gari kodasuka farka saidai sukaga gawarta tacika cikin dare tashin hankali sunganshi bakamar garba yanaganin mahaifiyarshi tashuka abunda bazai barta kwanciyar kabariba
Sati biyu darasuwarta garba yamatsa aje Niger buhari yashirya suka dunguma hardasu hasana da Fateema"" Amman dasukaje gidansu Hauwa mahaifinta ko saurarenshi baiyiba yayimasa korar kare
Dayaki tafiya fateema kuma tahau kuka bindiga yadauko yace kosubarmasa gida koya dirkesu da bindiga dole suka futa fateema tanata waigen kakarta wacce taketa kuka" dankuwa babu abunda yaraba Hauwa da fateema
Agarin suka kwana buhari yayita tambaya koda tadawo garin akacemasa batadawoba tunda ta auri wani bahaushe tayafe gida aikowa yabargida gida yabarshi
Washe gari sukadawo Nigeria saikuma buhari yakwanta jinta danyanzu soyayyar Hauwa tadawomasa sabuwa watanshi daya shima yace ga garinku
Fateema takoma marainiya garba shike tallafe dagidan haryayi aure alokacinne Muhammad yafito daniyar auren fateema
Muhammad yanada mata daya sunanta rukayya sunyi auren saurayi da budurwa amman haryanzu bata tabayin koda batan wataba
Aurensu kuma wajen shekara takwas kuma shi yana masifar son Yaya Amman yanason matarsa hakan yasaka yakiya kara aure saigashi yakawowa wani abokinsa ziyara kano haryayi sati daya akasuwa yahaduda fateema an aiketa siyo kayan miya yabiyota haryaga gidansu kunji sanadin haduwarsu
Garba dayaji yanada mata kuma gashi zatayi nisa dasu saiyace tahakurah dashi tasamu wani itakuma tace shiitake so tarihidai yasake maimaita Kansa domin fateema takafe kaida fata saishi
Garba yanajin tausayinta dakuma halin kuncin rayuwa datashiga bayaso yatakurah mata sanin yanda soyayya take saiya amince Muhammad yaturo magabatansa akasarana suka biya sadaki suka kawo lefe akasa biki wata uku
Wata uku sunacika aka dauramasu aure matar garba balkisu macece wacce baruwanta itace komai na fateema su hassana ma suntaka rawargani sun nuna bajintarsu amatsayinsu Na antys dinta garba yahada kudinda za asiyamata kayan daki acen yola akasiya akajerah mata babu laifi sunyimata kaya kamar diyar maikudi
Ranarda za akaita har yola saida suka rakata sukaga gidan sun yaba sosai dahalin rakayya sai nan nan takedasu sunsan kanwarsu tayi dacen abokiyar zama
Saida suka kwana washe gari kuwa dazasu taso sunsha kukan rabuwa haka suka rabu suna kewar juna saidai rukayya tayita basu hakuri
Watan fateema uku saigaciki yabullu nawata uku danbata cilge wataba"" zokuga murna wajen rukayyya harma taso tafi Muhammad murna""batabarin fateema koda chokali taka war komai itah takemata hatta wankin kayanta
Saikuma dangi sukafara jefan rukayya da habaici dama anacemata juya toyanzu zance yatabbata itace juyar gashi Amarya tasamu ciki itakuma batada aiki saidai taci takasayar
Hasbinallahu wa ni imal wakil kalu innalillahi wa inna ilaihir rajiun waimenene amfanin yiwa wani gorin haihuwa???
Shinkeda kika haihu wani Abu kikayi yasaka kika haihu??? Wayonkine kokuma dabararkice??? Anasiyenta dakudi kokuma mulki zaibaki???
Itah dabata haihuba laifi tayiwa Allah ko anfada maki Allah bayasontane??? Waimeyasa mutane basuda tunani kisani duk wacce kikaiwa gorin haihuwa wlh hartamutu bazata manta dakeba kuma kema bakiwuce Allah yakarbe yayanda yabakiba sannan kidaina haihuwar aganina inhar wata acikin danginku matar yayanki ko matar babanki ko kanwarki kishiyarki inhar hakan yasameta saiki kwantarmata da hankali kice tacigaba dayin addua Allah maji rokon bawansane
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 66
By
Gentle Lady💃🏽
Daga fateema har Muhammad basu lura dawani chanji tattare da itah ba saidaifa tadaina sakewa da fateema kamar da
Saisuka danganta hakan da damuwarda tashiga narashin lafiyar fateema idan fateema talangaye wa Muhammad tana kuka sai rukayya taraya aranta duk kissace da kisisina babu abunda yake damunta
Shedan yadinga yimata huduba tawanke kafarta tatafi gidansu Asma" koda tashiga da sallama tasamu mijin Asma u yanawankin kayanta yashanya wasu gakuma wasu tulin kayan sannan kuma gashi yana girki
Yatara uban zufa sai sharcewa yakeyi rukayya tagaidashi sannan tawuce dakin rukayya saman kujerah tasameta tahakimtse tanacin naman kaji abun nan yamatukar bawa rukayya mamaki tana ganinta tatashi daga kishingidarda tayi tace yaukece agidan nan kodai batan hanya kikayi???
Rukayya Tanisa tace kusan haka"" ta sake kallon kofa tace anya Asma"u kinatsoron mutuwa??? Tace danayime???
Rukayya tace hmm abunda nagani mijinki kike sakawa wanki??? Tamere baki waisaboda dan ""wannan wayasa ya auroni idan bazai iyah daukar dawainiyataba
Rukayya tace lallai haryanzu dasauranki karfa kimanta aljannarki tana karkashin kafarsa"" idan baidagaba bazaki shigaba
Kunkumi tarike tace abudole tsufa da duwai aiyazama dole yadagamun inshiga""abunsaiya bawa rukayya dariya tace Allah yashiryaki
Tace ameen bamaki addua ba"" 😕rukayya tace bawan nan banidai zuwanayi akan maganarmu taranar Asma "u tasheke da dariya tace bake bace idan kaga kigudu sagudune baizoba inazuwa tayi maganar tanamikewa
Rukayya tabita dakallo yanda Asma u tagoge kamar wata hajiya miji duk yakanjame bakin kofa tatsaya tace isihu korufe bakinta batayiba saigashi dagudu yazo haryanacin tuntube yace mekikeda bukata rankiyadade
Tayatsina fuska bakomai kafita waje kasha iska zuwa anjima karka dawofa saina kiraka"" yace shikenan godiya nake yajuya yafita dasauri
Tasaki murmushi sannan takoma wajen rukayya wacce tasaki baki tanakallon abunda yafikarfin tunaninta
Asma u tace Kawata inajinki " rukayya tanisa tace maganarda mukai ranar yanzu maganarda nakemaki cikine da itah
Asma"u tace kadanma kikagani bake tsoron Allah ba"" rukayya tace yanzudai duk abar maganar menene mafitarda kika samamun???
Asma" u tagyara zama tace duk mafita tawuce irin tawa Rukayya tace kamarya banganeba Asma"u tace akwai wani boka sunansa *hatsabibin boka* aikinsa kuwa nantakene inhar kinyarda zakije wajensa tokeda kuka har abada
Kunyi bankwana da bakinciki jinta ambaci sunan boka yasaka rukayya tazama tatsaye tace Asma u yanda nake ganinki ashema kinwuce nan boka dai! gaskiya danasan wannan itace mafitarda kikasamamun dabanzo gidankiba Allah yakareni da hatsabibancinsa
Asma"u ta sake darawa tace aini gatanaimaki tundahar nakeson hadaki da babban boka Wanda babu kamarsaa aduk fadin duniyarnan
Rukayya tace gatafa kikace ahakan??? Aibashima yadace akirah hatsabibiba faceke sunan yafi dacewa dake
Asma"u tace kinga nidai bansakaki doleba ra ayine idankinji bazaki iyaba""kitafii haka kurum kefa kika kawo kanki banice" natilas takiba idan abun yadameki dakanki zaki dawo
Rukayya tamike tace badai wajen *hatsabibin kuba* wlh bazaniba haka kurum ina zaman zamana kinzo kintayarmun da hankali duk tunani yadameni
Tace kinga tafiyata Allah yashiryeku tawuce abunta Asma u tace tokigaida uwar yayan Muhammad wannan kalmar tana matukar tsayawa azuciyar rukayya
Koda takoma gidan tasamu Muhammad gida sai lailayar fateema yakeyi taci abinci tanatayi masa kuka abun yasake kularda rukayya tanashiga da sallama tadage kanta tawuce fuuu kamar kubu buwa
Fateema tace me akayiwa Anty kuma"" Muhammad yace tobadai mune mukabata mata raiba"" idan tahuce aizata fito dayake fateema batason magana saita kama bakinta
Itakuma rukayya tayi tunanin zaibiyota taji tsit saita fashe da kuka tayi mai isarta dole ta share hawayenta ahakadai akayita gurgurawa da dadi ba dadi harcikin Fateema yakara girma tadaina laulayi ""cikin ta yana shiga wata Tara takama nakuda
Cikin tashin hankali Muhammad yasakata amota zuwa hospital batawani jimaba ta sake haiho santalelen danta kinkowa Wanda yarasa kyakkyawa sak kamar muktar
Zokuga murna awajen yan uwan Muhammad kamar suhadiye fateema""kayakuwa tashasu kamar hauka kokayanda Muhammad yatirka mata saiwanda yagani
Sati yana zagayowa akayi suna wannan karon su hasana kawai sukazo Dan matar garba tana fama da laulayi
Yaro yaci sunan Umar faruq"" anakiransa faruk yanbiki sukaci sukasha sukai kat kowa yawatse akabar maijego da yaronta
Muktar kullum yana makale da fateema danyana mutuwar son yaron duk da ko anbashi baya iya daukarsa danyanzu shekaransa daya dawata takwas
Fateema tanaganin yan sauye sauye atattare da rukayya Amman batakawo komai aranta tacigaba darainon danta" tuni rukayya tadaina sakewa muktar fuska
Faruq yanada wata shida saigashi fateema tasoma laulayi tunda akace cikine da itah tahau kuka ita wlh bazata yardaba saidai azubarda cikin
Shikuma Muhammad yace wlh baza a zubar dashiba shiyanason abunshi takaicima yasakaa tabaroshi asivitin
Yanata kiran sunanta kowaigensa batayiba tanafita tatari Dan adaidaita tasanardashi inda zaikaita Muhammad raibace yabaro asivitin
Anakaita gida tabiyashi kudinsa tafada gidan tana kuka"" rukayya tataso dasauri tace lafiyarki fateema ina abban faruq din??? Meyasameki kiketa kuka
Batagama rufe bakintaba yana shigowa yace fateema Ashe haka kikeda taurin kai"" taballamasa harara tace dankawai kaibakasan wahalarda akeshaba da ajikinka yake aidabazakace hakanba""
Rukayya tace waimeyake faruwa niduk kuntayarmun dahankali tayi maganar tana kallon Muhammad
Yace tambayeta gatanan"" tajuya wajen Fateema tace meyafaru cikin kuka tace wai Anty cikine dani
Rukayya tace ciki nashiga uku harkin kuma samun wani cikin itah batasan inda maganar rukayya tadosaba tace ah wai Anty shinefa nace azubar waibaza a zubarba
Haba kwata kwata shekarana nawa da aure ace inada yara har uku kumama ba wannan ba umar fa watanshi shida aikodan sabodashi zaiji tausayinsa
Rukayya dai daka tahana wuri magana dangaba daya hankalinta yagama tashi lallai idan tayi sake maganar Asma u gaskiyace fateema zatacika gidan da yaya haihuwa kamar akuya😾 dama matane dadan sauki koyanzu watakil namijine zata sake haihowa
Muhammad yakatsemata tunani wajen magana yace wlh fateema baza a zubarba ai wannan rashin godiyane kitunafa aurena shekara takwas Amman bansamu magajiba saiyanzu danake ganin gudan jinina kinaso azubar Yayana Na halak ne kuma inason kayana nibanki wlh kihaihu duk bayan wata taraba
Rukayya Tananata Kalmar aranta *magaji* babbar magana dolene nadau mataki idankuma bahakaba inaji inagani gidan nan zai gagareni soyayya taci ubanta🙄
Koda tafarga har fateema tashige dakinta saidai taji Muhammad yana bubbuga kofar yana hadata da Allah tabude itakuma sairusar kuka takeyi
Dasauri yafita idonshi jawur kaman Wanda akadaka yaja motarsa yayanki titi tsaye nahango rukayya kamar mutum mutumi tarasa inda zata saka kanta
Tana nan tsaye tajiyo sallamarsa bayansa kuma"" gwaggo rabiee ce kanwar mamarsa tashigo dasauri rukayya tana gaida itah kokallonta batayiba tayi hanyar dakin fateema tasoma bubbugar kofar bude Fateema nice haba Yar kwarai irin albarka kibude kinji fateema
Fateema CE tabude takoma tazauna tacigaba da kukanta"" gwaggo rabie takarasa saman kujerar tazauna Muhammad shikuma yanatsaye yakuramata ido
Gwaggo tace haba mai babban suna yazakiyi haka kitausayawa babangida mana dayake haka suke kiransa sunan babansune
Tace ai wanann abun farincikine abun alfarinkine ace kinada ciki menene amfanin azauna saidai aciyarda mutum yana tula kashi
Indai faruq ne karkisamu damuwa babu abunda zaisameshi dazaran anyi wata uku zanzo inkarbeshi saina yayeshi kekuma saikiyi rainon danku
Kinji fateema kiyi hakuri tunda kinga babangida yanason yaran nan"" kinji mai babban suna"" fateema tashare hawayenta tace tahakurah wani dadine yalullube Muhammad
Bayan tagama bata baki sannan tafita suka gaisa da rukayya tace kiyi hakurifa wlh hankalinane atashe shiyasa bangankiba""
Tace bakomai ai nikam nasan taciki naciki dankuwa ranar rukayya kasa barci tayi saidai takai gwauro takai mari
Mafita dayace dolene inkoma wajen Asma" u muje wajen bokan dankuwa banada wata mafita wacce tawuce wannan ai Allah maiyawan gafarane idan nadawo saina nemi ya yafemun
Shikenan ai Allah yaga zuciyata wannan abun zaicutardani kuma Allah yace tashi in taimakeka Dan nanemarwa kaina mafita bazai kamani da laifiba
Dawan nan shawarar hankalinta yakwanta takoma takwanta tanamai murmushin jindadi "" wai hauka shaidan yazo yalailayomata wadansu banzayen maganganu wai Allah yace tashi in taimakeka aibata wannan hanyar yace abiba
Koyace acutarda wani dansamun farincikin wani waifa tace idan tadawo tanemi gafarar Allah kwarai Allah gafurur raheem ne
Amman Allah baya yafe hakin wani shinbatayi tunanin tanakan hanyar kobayan tadawo tahadu da ajalinta kafin tatuba ??shin idan taje gaban Allah tanada hujjar dazata kare kanta ??indai abunda tafada shine hujjarta lallai hujjar banzace dankuwa batariki hujjaba
Rukayya abunda batasaniba duk Wanda yaje wajen boka to Allah zai zaremasa imaninsa tamkar yanda akezare lakka ajikin kashi
Aganinku duk wacce taje wajen boka tanada sauran imani kije kawai dankisa acutarda Yar uwarki ke kodama badaniyar cuta kikajeba baikamata kijeba
Dawan nan bakin kudirin takwana washe gari lomar fari tunda take bata taba fitah gidanba batareda izinin Muhammad ba saigashi tayi satar hanya
Koda taje gidan tasamu Asma u zaune mijin yanayi mata tausa akafafunta tanaganinta tasheke da dariya tace bakebace
Tamaida kallonta wajensa tace sai abamu wuriko kanata kallonmu wiki wiki da she gun idanuwanka tuni yasanne kansa kasa
Yamike yafita tamaida kallonta wajen rukayya cikin fara a tace zauna Kawata tazauna tana kallonta"" tace koyauma zuwa kikai kicimun mutunci dani da *hatsabibin boka???*
Rukayya tashare hawaye tace bar maganar wasa Kawata zuwanayi kitaimakamun yanzufa waikuma tasake kunsar wani cikin
Tasake fashewa da kuka"" tace wlh komenene zanyi indai zatabarmun gidana banason buda ido naganta cikin gidan dashegun yayanta
Asma "u tasheke da dariya"" tace bakebace dai ainafada maki"" rukayya tace toyazamuyi
Asma u tagyara zama tashinfida mata dukkan dokokin shiga dajinda *hatsabibin boka* yake dakuma saradansa idan zata iyah
Tace komenene wlh zan iyah Asma" u nidai banaso naganta agidan
To Rabie da Aisha saiku shirya Dan tare zakuje kudibo mana labarai😂😂 karnaji kunce bazakubà dankodà igiyane sainajaku inda Wanda zàshi kàllo yamun magana naga kamar motar takusa cika🚌
Aisha✍🏼
☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠
Chapter 67
By
Gentle Lady💃🏽
Tace indai wannan ne karkisamu damuwa indai akwai shegun to komai kikeso zakisamu aidama tsiyar abu rashin kudi gashi kanagani Abu yafikarfin ka
Amman idan akwai kudi hmmm komai kikeso zaki iyah tambayarsa kidairike sharadansa nazuwa wajensa sannan kuma duk abunda kikagani adajin tsapappene kar wani karambani yajaki kitaba Tam
Rukayya tace nikam mezantaba Kawata ??? Tayi maganar tanarike habar gemunta tace nifa ko acikin kaset naga boka jikina har ciccira yakeyi saboda tsoro ballantana kuma inga wannan da idona"" tabdi kedai kawai muje
Asma "u tace waikina nufin yanxun??? Hmmm kinsan kowacce kasa yake kuwa??? Rukayya tace shinbama kasar nan yakeba???
Asma "u tace babbar magana aiyafi karfin zama anan kenan cikin arha zakisamu komai tobari kiji taraba yake
Rukayya tawaro ido tace tarabadai tarabadai wacce nakeji anafada???
Asma" u tace kawaimakuwa itah"" rukayya tabuga tagumi tace Toni tayama zanje taraba nidabantaba zuwaba???
Asma"u tace nima kaini akayi gashikema zankaiki bake daya zakiba dazakice kinbace hanya" rukayya tace bazaki ganebane"" taya zansanarda Muhammad zantafi taraba???
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 13 Chapter of 31