Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
gunki dik magunganun datayi tsaf yaji har wakar datagama rerawa tanakuka harxaijuya saikuma tabude ido xabura tai tanaxubewa kasa jikinta narawa tana addu ah aranta Allah yasa baijitaba balle yakoreta Saita tsinci kanta amaicewa "Tuba nake ME KYAU Dago kandaxatai saikuma takasa saukewa kasa sbd wani dalili shine yadda mutumin nata yasha kyau tamkar baxa amutu ba wasu kayane ajikinsa 'yankanti kananu wando tree kwata yakai gwiwa sai riga best amma bamaikaramin hannu canba tadansauko kan wandon kayan bluu ne dack sunhaska sa sosai kansa yasha gyara sai kyalli sumar take tamkar maixaidiga, Ga santaleliyar kafarsa fara tas yatsinsa xara xara sai gashi dayakwanta ajikinsa har yatsunsa kuma sai sheki yake, Kauuuuuuuuuuuuuuuuu Tassssssssssssi Yadauketa damari yakuma dauketa da mari saida ta hantsila fuskarta tadaki kasa, kujerar karfen dake gun tafado mata akafa tasaki wata karacikin kidimewada jini wata axaba datai acikin kashin kafarta, Amma ko ajikin siyam da halin datake ciki, saima jallata da dan yatsa dayayi cikin halin ko inkula yanamagana cike worninng nakarshe , "Wannan shine karo nafarko daxan kuma ganinki arayuwata idan harkikasake muka karahaduwa xankashe ne nakashe banxa, ke mahauciya ce kinkasa gane nafi karfin ki niba ajinki bane, donhaka baxan taba sonkiba kekanki kintabbata ni mekyau ne toh ke ina kikaga kyan daxansoki dashi vari kiji macanake so mai tarbiyya mai hankali wacce tasan kanta bajaka dabba like you ba, donhaka kina bata lokacinki nekawai anan xakuma ki tsufa baki aureba Yajuya xaifice idanunta akansa hawaye na saukowa aidaniyarta kukan sonshine take domin ciwon dakafarta yake yanxu bashi takewa kuka ba sbd idan masifa taimasifa ba akuka amma tatabbata kafarta tariga datakarye, "badamuwar xuciya bace Siyam tatsufa ba aure mutkar xata kasance ataredakai tana bautama kadan daga alfarmar daxan iyamaka kenan idan kanada wata babba wacce tafi wannan kafada namaka, Yadakata daf daxaifita kenan yaji wannan batun nata, Banasonki! banasonki!! alfarmar danakeso kimin itace kibar rayuwata kawai banakaunarki, wlh bantaba tsanar wani abu kamar kiba akaf rayuwata!!! Kifekai tai tanakuka saikuma tafashe da dariya 💜💜Haduwar jini da hanta baikai haduwar da ruhina yayi da kaunarka ba, shiyasa nake yawan tunaka adik bugawar numfashi, ina kiranka da murya irin ta nuna bajintar, ka isa kai mulki agareni da xuciyata sbd cancantarka da duniyar adalci tagani, donhaka nake fatan ka amsa cikin kasaitar nuna isar cewa kaine xabin mowana, na har abada,,,,, inakallon ka tamkar kaxama nawa sbd jikina yabani xamu xama mallakin juna,, nabaka rayuwata fansa 💜 ME KYAU, I LOV........................... "ya isa! Yadakamata tsawa wacce takadamata yan hanji take tsoransa yashiga xuciyata, Lallai iska xata dade tana wahalar dame kayan kara mutkar baxai kulada cewa wahala yakeba, xanmaganinki tunkafin kixamemin karfen kafa batayada xa ai nasoki donko bawasu matan aduniya saike kadai kikarage kisani nafi karfin ki,mwstwwww idanma bake dabaki da hankali ba inake ina SIIIIYAMMM, Yaja sunan cike da isa yana xubda yawu ya fice afasace yana kumbura lallai saiyadaumataki akan ta lallai tadameshi saiyayi maganinta,fuskansa yayi jaxur sbd fada da bacin rai yanajin tsanarta harcikin ransa kuma xaidaumataki akanta sosai aranar haka yayina cikin masifa datunani ko bacci baiba nadare saiwajen uku yarintsa, Gameda mowana kuwa dik yadda takai, dakokarin taga tamike tatashi tsaye abun yagagara tana yunkurin daga kafar saitaji tarike gawani axabbaben ciwo datake mata maicin rai, hankalin ta baigama tashiba saidataga magaruba nadosowa gashikuma batajin motsin kowa atawajen, sbd wajen siyam ne kawai ke iya xama ko Alhaji donhaka yan aiki basa rabar wajen saimekula dagun, kuka taci mai isarta agun amma bamaikawo matadauki sai ubangiji jinkafartake kamar ba ajikinta take ba sabd masifan ciwo tanakuma dagata taji tace kallll, wata karar takuma saki tafadi asume tamkar matacciya yadda numfashinta yadauke ba ita tafarfadoba saida ruwan sama yaballe kamar dabakin kwarya, afirgice tatashi, tana ambaton sunan Allah cike da raxana take kallon yadda ruwa ke sauka ajikinta bawani abudake karemata ruwannan maikarfi.kife kanta tayi abisa cinyoyinta tafara rera kuka mara sauti amma akwai damuwa acikinsa mutka, haka ruwa yaballe dukanta ruwan nan yayi sosai tahade jikinta guri daya sai rawar sanyi take ga yunwa datake kwakwalar cikinta gaxafin dakafarta keyi, ga ruwa saikara karfi yake gashigashi takasa koda motsawa daga inda take balle taraba dakin rabiy xomo kokasan bishiyar mangon dake kusa da ita ganin ruwan yataru sosai yanakuma shigar mata ido yasa tacije bakinta tafara jan maxaunanta tana jabaya tana jabaya tanahawaye sbd yadda kafarta take wani xababban ciwo kamar tacire dajan maxaunau takai kanta kasan mango taxube tafara sakin wani sabon kukan tana maida numfarfashi, Hubba hardakin mowana taxo dasafe batagantaba gashi anyi sallama gida xasu tafi, haka tai tajiranta amma bataganta ba tanemeta tanemeta har wajen hajia amma ba ita kuma dama bataganta agun amsar kudin bama,saikuma saikuma ta tsaya tana tunanin jiyafa sundan samu sabani da ita kuma mowana tana da xuciya kotatafiyar tane gida takyaleta, tunanin hakan yasa hubba tataho gida batare hankalin ta yagama kwantawa dahakan ba, Adeel ne yashigo sai sallama yake amma yaji shuru kamar bakowa afalon, ga alama kuma bakowa sai TV ne ke ta aikinyi dakarar ec, donhaka kaitsaye cikin dakin yadanna kansa, "Kaifa wani banxane wlh kana ina ne wai?....... Yay shuru ganin dakin wayam gashi saikiran wayarsa yake amma swich off futowa yayi yana duba agogon hannunsa yaga karfe goma nasafe kuma siyam bayanan wayar ma akashe kai toh ina yajekuma,aibaya fitar safe ganin bamai bashi amsa yasayajuya xaitafi wajen hja bera u, sugaisa yaga ko can yashiga saikuma yahango lamgu kamar abude donhaka yayi murmushi Kai siyam dasanyi safiya haka kuma katafi gurin dabbobi, Yakarasa gamamakinsa abude wajen yake kofar ce akaturo shiga yayi tare dabaxa ido yaga ta inda xai hango sa, amma sai kukan tsintsaye yake ji ga sanyi wajen sbd raba ruwan da akayi jiya tun mangaruba har safe sannan yadauke kafin yakalli filin wajen gabansane yafadi kirjinsa yashiga bugawa dasauri sauri xuciyarsa tacika damamakin wannan abu mace kuma mutum ayashe alamgu kuma da alama babu rai ajikinta duba dayadda tasankare dik jikinta yasaki saikuma kafar ta tahagu wacce takumbura tai sim, kamar xatafashe, gakayan jikinta ajike da alamun anan takwana ruwa yayimata duka,kusa da ita kuma jikakkiyar kasar wurin dabata gama bushewaba tai amfani da tsinke tairubutu wanda idanun Adeel suka kai xuwa wajen Ahankali yamatsa yanaduba rubutun, INA SONKA MEKYAU KASONI NI NASO KA, NAYI TUNANIN XAKASONI INADARAI NAJIDADI ARAINA, AMMA, KASH! KASONI KOBAYAN RAINA DAN ALLAH, INAXAUNE AUNGUWAR DAMAGA GIDAN MOMMA MAI KOSAI, AKAI GAWATA WA UWATA TAIMIN ADDU AH. hawaye ke xuba a idanun AdeelAdeel wadanda baisan sanda suka subucemasa ba lallai yatausayawa wannan budurwar yarinya, da alama tafada soyayyar wanine dahar takai data rasa ranta waye wannan kuma yar aikin gidan nan ne bangaren siyam tunda har tashigo lamgu, ciccibarta yayi kaitsaye motarsa yanufa yasata abaya yaxagaya gidan direba yaxauna yaja, amma hawaye yake tamkar kanwarsace ta mutu Allah sarki Adeel mutum mai tausayi, Yamarasa inaxaikaita gidansu ko gidan iyayenta data kwatanta aa koyafara kaita hospital atabbatar ma sa data mutu din, tunanin haka yasa yawuce hospital kaitsaye kafin yakarasa gosulo yatsare shi, kukansa yakaru yafuto yadauko Goran faro yaxagaya baya yafar bulbula mata amma shuru batako motsaba dawo wa yayi yasa key, gidan kanwarsa dake kusa anan din yanufa sbd itama likitace, cikin kankanin lokaci ya isa yana gyara faking adaidai kofar gidan kanwarsa Aslamiyya, yafito yadukota yanasabawa akafada yafara kwnkwasa gidan get man yabude masa yashiga da ita, Aslamiyya dake xaune dama fitar mijinta kenan baidadeba Yaya Adeel lfy wacece wannan? Daga ina kuma, inakasamota? Tafara jero masa tambayoyi xaman 'yanbori yayi akasan lallausan kafet din dake malale atsakan falon ta wanda yagaji da haduwa yana, matsar kwalla Batambaya xaki tsareni da itaba kifara dubata kotana dasaran numfashi Daganan yayimata bayanin dik abindaya gani arubuce dakuma halindayasameta aikuwa itama tamkar jiratake tafara kuka tana mai tausayawa yarinyar, Yaya yanxu kuma batamutu ba kamar tamutu kuma, Aa banatunanin haka Shikenan yanxu bari nadauko kayan aiki Yadagakai yana cewa Nima ajikina nake ji kamar yarinyar nan bata mutuba Aslamiyya inakayan aikin ki kixo kiduba ta tunda ke ma aikin kine, xaki iyafahimtar meyake damunta Mikewa tayi dasauri tana haurawa samadauko kayan aiki Batajumaba tasauko da wata 'yar karamar box jikinta sanye dafarar rigar dr, tadukufa kan mowana tana dubata, Komawar hubba gida innanta taji dadi musamman ganin irin kudin da yar tata taxo dasu, itakuwa hubba hankalin ta sam baikwantaba sbd takira wayar mowana akashe kuma sotake taji tana gida ko yaya anasallar mangaruba kwa tashirya tacema inna xataje taga mowana tatafi gidansu mowana ahanyarta taxuwa sukahadu da mlm Abubakar yasaki murmushi fuskarsa cike da murnan ganinta Ranki yadade gimbiyar mata inakuma xuwa bayan munyi dake ina hanyata taxuwa naganki, Tasaki murmushi Uhum aibanisa xanyi bashi yasa nake ganin kamar harnadawo baka isoba gidan su mowana xani indubata nadawo, Tohm ai shikenan tunda gani ai saimuje tare mudawo ko, lfy menene yasamu mowanan? Yatambaya suna jera wa tare suna tafiya gwanin sha awa, dabirgewa yadda yake ririta 'yar budurwar tashi. Aa lfiynta kalau xammagana da ita ne, Yayi murmushi Masoyiya dakinsan yadda naikewarki dakin juyo kintsaya agabana nadawwama ina kallon wannan hadaddiyar fuskar taki, wacce baxata taba isataba Hhhh tai dariya Allah sarki hubbi mutkar hakan xaisa kakasance acikin farinciki koda kwa atsakiyar hanyar nan ne ni mai bin umar ninkace, xantsaya harsai ka motsani da niyar nacigaba da amfani. Takai karshen maganarta tana mai kamewa awajen idanunta tsaye akannasa cike dakallon soyayya wanda take jifansa dashi, a sirrance, Yanuna ta datsa xuciyarsa namaikasa jure wadannan kalamai dake sa sa awani bakon yanayi, Tayaya jiki da ruhi xasu tsirarma wannan kallon naki babu wani yanayi daxai dakatar da soyayyarki daga kawayan datai ajikina, soyayyar ki tamamayeni tamamaye komi dake taredani, dik dacewa nidin da xuciyata mallakinkin kine, hubba kinfi karfin wadannan agurina shiyasa nakaramiki dama domin nasadaukar darai fansa agareki, Wani sanyine yaratsaxuciyar hubba tasa hannayenta tana rufe fuskarta tare da murmushi Ai indai afagen jarumtane axo ganawa gwanin, kaifa shugabane ako ina nagasgata hakane tun lokacin da duniyarso taga cancantarka tabaka sarkin iya magana da jera xance tamkar yana karanta littafi, niko me xanbawa idanunka tukuici sbd babban aikin dayayimin nakallo makani amatsayin xabinka. Ke kadai yake so yadawwa yana kallo anan duniya da lahira kimasa wannan shine tukuicinsa Sukayi dariya, atare Tare dacewa Abi maisauki hubbina aidama nariga dana gama tsara rayuwata dakai inata fata dai Allah yasa daga gareshi ma hakane, Amin hubba ta. Sukaci gaba da tafiya suna hirarsu harsuka je, tashiga ciki ita Momma na idar dasallar mangaruba kenan taxauna tana laximi Amin wa'alaikis'salam maraba hubba ai yanxu nake kokarin naxo naje gidan naku naji yaya tahowar taku gashikuma sainaganki ke daya kuma ina Mowanan take!? Hubba gabanta yafadi mowana inakuma tashiga bataxo gidaba kenan? Momma tadafa kafadar hubba wacce ta lula tunani Hubba ko akwai masalane? Momma tajefa mata tambaya Girgixa kai hubba taikamar tayi kuka amma tashanye sbd karta tayarwa da momma hankali Aa ainayi xaton tatahone danaji tana cewa su saigobe amma mummy xata iyabarinta yau din tataho tunda bataxo ba hjia bata bartaba gobe xataxo shin muke databbaci, Momma tasauke ajiyar xuciya tana cewa Har naji badadi, tohm Allah yakaimu tunjiya nake jin jikina badadi musamman safiyar yau da daren jiya jikina akideme yake ga tunanin mowana dake taxuwar mun bansamu kwanciyar hankali ba har yanxu sainaga mowana xansamu nutsuwa sbd inaji kamar ba lfy ba kintabbatar dai lfy ko? Jikin hubba yafara rawa kuma bakintA narawa tace Lfynta klau momma gobe xakiganta Toh Allah yasa Tafito kamar jiratake kuka yakwace mata malm Abubakar yafara tambayarta lfy kuwa takwashe dik abindayake faruwa tafadamasa yakwantar mata da hankali tare da lallashi, Tana bude idanunta tashiga binsu dakallo daya bayan daya intakalli Adeel saita kalli Aslamiyya tanaso taganesu waye wa 'yannan amma takasa ganewa sbd iyasanin batasan wadannan fuskokinba gasu kamar su daya kyawawa, Kuka tafara tana cewa Wayyo Allah momma na ku suwaye? Adeel da Aslamiyya dake kallon ta tinda tabude ido, suka kalli juna kowa yakasa magana sai Adeel ne yakalli Aslamiyya Kikawo mata abinci xata bukata yanxu, Aslamiyya tatashi dasauri takawomata tanaxauna kusa da ita taxauna tafara magana muryarta cike da rarrashi Ga abinci kici kikuma nutsu kikwantar da hankalin ki mu ba abindaxamimiki taimakonki kawai xamiyi 'yan uwanki ne musulmai baxamu cutar dakeba Tadaga kanta alamun tayarda damaganarta sannan tafara cin abincin sbd dama watabakar yunwace ke kwakular cikinta kamar takasheta, don haka hannu baka hannu kwarya yake cin abinci aikwa kafin wani lokaci tacinye tas tafara lashe hannu Miko mata ruwa Aslamiyya tai ta amsa shima saidata shanye gorar ruwan tas, tana gyatsa Ahankali tai hamdala. Nagode Allah yasaka muku da AlkhairiAlkhairi nixantafi gida sbd tin jiya momma xata xuba idonganina hankalin ta yanxu atashe yake Tana mikewa tafadi tana kwallah kara me isa tanaxuba ehu Shaf tamanta daciwon kafarta sbd hankalin ta yayi gida Tare Sukayo kanta suduka sunadubata ajigace take wani wahalallen kuka Wanda ba ajima sbd muryanta yadda tadishashe Duba kafar Aslamiyya tayi Tana ce wa Yaya wannan yarinyarfa takarye ko kuma tsagankashine tayi Toh yanxu yayaxa ayi Kafara kaita adorata saikakaita gida sbd kamar yadda tafadamaka mahaifiyarta hankalin ta yanxu yatashi Daukarta yayi yakuma sabawa akafadarsa yakaita mota, sai hospital saiwajen musalin, karfe uku akasamu yaganta angama gyaramata kafar tsagar kashine antabbatar masa da hakan, Sallamar lokitocin yayi yakuma daukota yasa amota itadai kallonsa kawai take tana ji aranta wannan mutumin kirki ne yanatadawainiya dani kamar yasan waceceni, toh a ina yaganni nidanake acikin gidan su siyam cikin lamgu toh ko dan uwansune ko abokin siyam ne? Ba amsa taxuba masa ido yadda yake janmotar Ahankali sbd kafarta, gamamakinta layinsu yashiga kaitsaye yana dantsayawa kusada wani yaro yaleko dakansa ta glass yana tambayarsa inane gidan momma mai kosai yaron yanuna masa daganan idan yayi kwana gida mai dan damali karami shine na uku, godiya yayimasa yanabasa naira 500 sannan yaja motarsa baitsayaba sai agidan da aka kwatanto masa kiran wayane yakuma shigowa yanaganin wanda yasake kiran saiyayi tsaki yanacewa axahiri Mustww kanamin yawo da hankali Bude bayan motar yayi xaidaukoni sainanoke kafada Yakalle naikasa dakaina ina cewa Yan unguwar nan munafukaina xasuyi gulma idansuka ga kamar ka kadaukeni Yaja tsaki yanacewa tareda daukar ledar magungunan da aka bata a hospital Ke suka dama ni tamkar kanwata nadauke ki kema kidauka haka Yayi sallama yanakarasa shiga cikin gidan Momma dake kokarin amsawa tanafitowa adaki takaraso dagudu gudu take hawaye suka kwace mata Nashiga uku! inna nillahi wa inna ilaihir raji un!! menene yasameta Yakarasa ajiyeta akan 'yar yaloluwar tabarmar daya gani ashinfide acikin gidan, momma tafashe dakuka tana riketa suka kama kuka tamkar ba gobe Menene yasamu kafarki mowana tunjiya dama nakejin gabana nafaduwa ashe wannan bala in ne xaifaru ya Allah Yakallesu gwanin tausayi ga gidan ma wanda daga gani kasan suna fama da talauchi yatsuguna suna gaisawa da momma tasake tambayarsa meyasami mowana? "Taxo tsallaka titi nabigeta bankulaba kuyi hakuri dan Allah mama tsagar kashine tasamu akafar, kuma insha Allahu likita yatabbatar mana xata warke da wuri intana kuladashan maganinta akan lokaci xanrika xuwa inadubata yanxu inadawani uxiri Allah yabata lfy gamanin Momma tanakuka tace Nagode yaro nagode dama ka iya tsayawa harkakaita hospital inwanine wuce wansa xai ya kyaleta ayashe agun inyagaba mutane, Allah yamaka albarka Amin mama, Yamike xaifita yaciro kudi bonch daya na dubu 2,na 100,000ya ajiye mata yayimusu sallama komotsawa mowana takasayi sbd mamaki ita dai iya saninta siyam ne yakaryata ba motace takadeta ba, amma miyasa wannan mutumi dabansan sunansaba yataimakeni haka, Momma takatsemata tunani dacewa Mowana garin ya haka tafaru? Tarike hannunta Momma nima bansaniba kawai ina sauri intsallako nasamu mota yakawo ni gida shiyasa amma mutumin yana da kirki momma Kudin tadauka tana kirgawa tayi mamakin yadda yabasu kudi haka tili kamar bayaso taitasamasa albarka Ke kinga dubu dari fa ya ajemana Mowana taimamaki tanacewa Kai aisunyi yawa momma koda kafar ya gutseremin yace muje asamin wata dubu dari aikudine dayawa ai har sun sayi kafar kuma kudin suyi saura Ke yimin shuru dashirmen nan naki amma wannan wanne irin yaron arxiki Allah yahadamu dashi kai Allah yasakamasa da Alkhairi Ni kinga ko sunansa baifadamana ba Momma naji kanwarsa nakiransa da yaya Adeel Tohm ke kuma a inakikasan kanwarsa Aigidanta yafara kaini saidana dawo hayyacina taban abinci naci sannan yakaini hospital Dan Albarka wannan yaron dagani dan mutanen kirkine Nantashiga kici kicin kula da 'yarta, Dasafe hubba taxo dagudu tafada jikin mowana tana murnan ganinta Yaushe kikaxo inata nemanki kinsani atunani har nafara tunanin ko kinbata..... Cak ta tsaya tana bin kafar mowana dakallo Me yasameki mowana tana fiffoto da ido kamar xatai kuka, Mowana tai murmushi tana bata labarin yadda sukai da Siyam harya mareta tafadi kujera tadaki kafarta. Har yadda taga Adeel yataimaketa batasan a inda yaganta ba ita dai tasan bata bar gidan lamgu ba hasalima har wasiyya tarubuta sbd tafara tunanin mutuwa xatai. Ran hubba yabaci Wlh mowana ke wata banxa ce akan wannan banxan kike batawa kanki lokaci da jiki wlh.......... Aa fa aafa hubba karki cigaba da kiran me kyau banxa nifa har abindayayimin wlh sonshi nake kuma kaunarsa nake baxankuma taba daina sonshiba har karshen numfashi na inaso kisan wannan kullum kara fadamiki nake amma kinkasa gane wa wlh ba abin da Siyam Me kyau xaimin ko nan gaba naji nadaina sonshi wlh babu Hubba taja tsaki tana mikewa ranta makura yagama baci Allah yabaki lfy amma wlh kiyi karatun ta nustu akan wannan siyam din,karki lahanta kanki abanxa ki cucemu ki cuci kanki Mowana ta sa hannu abakinta alamun hubba taishuru tana nuna mata momma tataho kartaji maganar dasuke sbd batasan da xancan ba hubba harareta sai anfadadin Tana gaida momma sannan tatafi abinta sbd yadda mowana ke bata mata rai akan wani banza waishi siyam. Tun daya je gida hankalin sa yakasa kwanciya domin yanajin kamar laifin Siyam ne abundayake faruwa dayarinyar nan sbd me yakaita lambu dole saidai intakasance itace me aikinsa, Siyam dake gaisawa da mama yawuce wajen Adeel yana tura kofar yayi sallama Adeel yamike yana dan sharesa Lfy kaikuma kaxo kakwanta adaki ina office din kuma tindaxu nake kiranka awaya bakadagaba menene yake faruwa, Adeel yadan harare shi kadan Normal bakomai inaso nahuta ne, daxu dasafe ainaje gidan naku nayi mamaki dana samu bakanan sbd safiya ce Siyam yana samun guri kusa dashi yaxauna tare da cire hilarsa Eh abba ne ya aike ne wlh lfy dai ko naga kafada yau dinnan Adeel ga fuskarka ma tarame Adeel yamotsa yana cewa Lfy klau kawai yanayin harkokine ga xirga xirga danake yi Ohhh toh yanxu gashi kaga office xanfita sai natashi xanbiyo nadaukeka muje wani wuri Adeel yace Inane Siyam yabatarai kamar yanxu akayimasa maganar Gurin yarinyar da mummy tace naje naganta yau Ya aje maganar hade dajan tsaki Adeel yamike adan sauri sbd baitaba tsammanin Siyam akwai ranar daxai iya sauke girmankai yaje gidan su wata yarinya ba lallai mummy wannan karon taisa ah, Tohm Allah yakaimu Sukayi sallama yafice Kulluma Adeel yana xuwa duba mowana kuma yana girmama momma sosai donhaka har sun saba dashi watarana yaje dayamma bayansun gaisa da momma yakalleta Momma amma tafara taka kafar ko Momma tai murmushi Eh daxuma dasafe dai tadan tattaka amma dakyar wlh sbd karkaso kagafaman danai da ita bayadda banda itaba amma saitaki kuma gashi kafar naga tayi sauki sosai Adeel yaharari mowana wacce keta wasa da yatsun hannunta tundayashigo batadagakai takallesa ba sbd yadda yake tsareta da idanunsa cewa yayi Ke bakyajin magana ko toh saiyaushe kikeso kimike ko kinfuso kitaxama bakyatakawa, Tarausayar dakai ba amsa domin ita haryanxu batagama sakewa dashi ba tanakuma jin nauyinsa da tsoronsa gashi yanayimata kwarjini, Inamiki magana kinyi shuru toh tashi yanxu nakamaki ki mike kitattaka nagani Takwalalo ido tana tabe fuska xatai kuka takalli momma Momma tatashi tana cewa Bani nake miki magana ba dakike tsareni da ido Adeel bari na duba girkin nan idan ya nuna naxuba ma Tohm Yamike yana mika mata hannu Kaudakai tayi tana sunkuyar dakai Magana yayi mata da dan tsawatsawa, dan danan tashiga hankalin ta batasanma ta miko masa hannayen nata duka ba jikinta narawa yadagata, rike hannunsa tayi tana dansakin kara mara sauti amma tarikesa sosai tadage kafar Wayyo kafata dan Allah kakyaleni naxauna, Saihawaye sharrrrrrrrr tafara shabe da hannu Yaxuba mata idanunsa yanajin dadin yadda tarikesa kamar su dauwama ahaka Tana da kyau ako wanne yanayi kuka ko dariya axahirin gaskiya baitaba ganin macen datashiga ransaba kamar wannan yarinyar, Kiyi shuru baxafi xakiji ba idan kikataka kafar koxakiji kadan ne aita warke Tatabe baki tana girgixa kai Aa ni baxan iyaba pls Murmushi yayi. Toh bari kiga yadda xa ai hannun ta yadauko yasa akafadar sa Yasa Nasa hannun yarike bayanta ahaka yake tafiya da ita Ahankali Ahankali tana cije baki suna xagayawa daga kofa sudawo gida harta daina jinxafin datakeji lallausan hannunsa yasa yakuma xaunar da ita bayan sungama tattakawar nishi take tana kallon sa Yaya Adeel nagode sosai da kulawarka agareni da mahaifiyata Allah yasaka da alkhairi mun.............. Yarufe mata baki da hannunsa Ya isa haka mowana tsakaninmu bagodiya sbd nafadamiki nadaukekine tamkar Aslamiyya momma kuma tamkar uwata nadauketa kuma mu 'yan uwanjunane tunda dik musulmai muke. Tadagakai tana kallonsa Hakane amma ita godiya ai kalmace maikyau kuma anayiwa wanda yayi wani abun yabawa ne ko ya kyautata sai asakamasa da godiya ko addu ah don haka xankasance cikinyimaka addu ah akoda yaushe Yayi dariya sbd yarinyar nabirgeshi ga iya magana dahikimar tsara abindaza tafada, Toh sarkin iya xance dama kina magana haka Tai dariya wacce har kyawawan hakoranta sunbayyana baitaba ganin dariyartaba haka ashe haka take dakyau kai yarinyar tahadu danma sunafamada talauchi, Eh mana amma sai takama ai kamar yanxu kenan Yaxuba mata ido itako tana ganin kallonta yake saita sunkuyar dakai sbd akwai maganar datakeso suyi dashi kuma bataso momma taji sbd haka saita bar maganar aranta harsai ta warke Tunanin me kike ne kanwata,? Hakoranta farare tas tabude tana dariya Aa batunani nakeba Yaxuba mata ido yanakarajin ta tana shiga ransa Tunani kike yimana kodai saurayinki kike tunani kinsanfa nasan kinada saurayi Shuru tai tana rufe fuska lallai yaga rubutun danai wayyo Allah kunya Kinyi shuru? Ammm ummmm, dama ai inaso miyi wata magana dakai dan Allah wanene kai kuma miyasa kaxabi kataimakeni, bakasan wacece niba, miyasa kake kyautata mana kanata dawainiya damu nida momm na bakagajiya, miyasa??? Yagyara xamansa yana kallonta yace Nataimaka miki sabda naji tausayinki visa halin dana tsinceki aciki nacigabada da taimakonki sbda tausayin halin da soyayya tajefaki dawainiya kuma ni banga wata dawainiya danake daku ba dan Allah kibar kallon abin ahaka, Taxuba masa ido kafin tagama karantar sa tsaf tai dariya hakane mutanen kirki ako ina akwaisu afadin duniya sbd basa karewa Allah yasaka maka damafificin Alkhairi Toh amin yakamata kibani labarinku fa Mowana sabda mudada sanin juna Taxaro ido sbd tunowa datayi cewa itafa batadakowa amatsayin dangi akano badaga na uwarba har na uban take kuka yakwace mata Miyasa kakeso kasan komu su waye? Toh jinka ba alkhairi bane sbd mu bamu dakowa mukadaine dagani sai mommata, mune dangin kanmu Tausayinta yakamashi yariko hannunta yana rikewa yagogemata hawayen da daya hannun nashi yanacewa Ba dawata manufa nanemi sanin koku suwaye ba aa sbd musan juna sosai yaxama kunxama ni nima naxamaku........ Kobadan hakaba ya cancanta kasan komu su waye kai dan albarkane banataba xaton sharri daga gareka, Momma dake tsaye akansu tai wannan maganar batare data jira cewar sa ba tacigabada magana Dafarko mu maxauna garin Abujane kasancewar mahaifin mowana sunan sa tujjani kabeer asalin balarabe ne shi sbd maihaifinsa Alhaji kabeer daga makka yake yaxo xiyarane gurin shugaban kasa kasancewarsu abokai sosai, tunda Alokacin alhj, kabeer baida aure yana saurayinsa toh tunda kanwar shugaban kasan taganshi takamu da soyayyarshi yaxama hartakasa hakuri saidata fadamasa itafa tana sonshi, kabeer ya amince kasancewar ita maryam tanadakyau kuma gatarin ilimi idan tana larabci ko turanci baxakataba cewa bahaushiya bace Yasanar da

Chapter 3 of 11