Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 8
kanshi tace “wayanan kasha, duk randa na gano ka kusanci goat dinan saina daga makasu, Oliver I forbid u, na tsine maka inhar ka kusanceta, bazan taba son musulma a matar kaba, and dis is ur punishment Oliver na dawowa musulmi,idan kaga dama tell ur dad zan gamu dakai”. takalli Eraj dake kuka sosai ta balla mata harara tace ” wuce mutafi kimin aiki”, jikinta na rawa dan mugun tsoron matar take ta mike jallabiyar ta fadi akasa, ahankali Muhammad ya mika mata riganta tasa da sauri mum tasakai tafita, Muhammad ya jawota jikinshi ya rungumeta ya share mata hawaye “stop crying my baby” kiss yamata abaki da sauri ta kwace kanta tabi bayan mum tana kuka. Maman Abd Shakur😘 [2/18, 4:03 PM] Hafsat Abj: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺🌺🌸🌺 51 Ihun tsoro tayi tasa hannayenta tarufe kirjinta da sauri tana hawaye, wutan dakin taga ya kashe ya kunna musu A.C, cikin duhun da gudu tayi hanyar fita, fizgota yayi ya dauketa ya nakata akan gado, hayowa gadon yayi da zafi zafinshi yafara mata wasu irin abubuwa,ko ina yasamu yakema kiss, ya shafa nan ya shafa chan ya matseta sosai ajikinshi, kuka Eraj tafara harda na fitan hankali sai ihu takemai tana “mum Dr, mum tsinuwa”, ahankali ya tsayar da abunda yake mata, murya adishe yace “keep quiet” shiru tayi jikinta na rawa da kyar yace”baby doll, Amir yacemin ba’ama any mahaluki biyayya a wurin sabama mahalicci (ALLAH ),abunda mum tace karnayi sunna ne,hakkin junan mune wanda dole mu saukeshi, mubiyama kanmu bukata, banason na tauye miki hakki,banison ki tauyemin” Eraj tai shiru dan tasan maganar shi gaskiyane, matseta yakara yi ajikinshi sosai muryan shi takara kankancewa kaman tamai ciwo, yace” baby ki taimakamin, wlh I luv yhu,bazan iya hakura yauba,am suffering a lot, rabona da mace tun ranan dana fara ciwo”,ahankali yace” kinason na komama dabi’una na Dane?”ta girgiza kai tana matsar hawaye, yace” to kibarni na samu natsuwa,4 d 1st tym nasan nai aure,just cooperate”, bai jira maizata ceba yahada bakinshi da nata yana tsotsa, yacigaba da wasanni da ita sosai kaman mahaukaci, kokarin shigar ta yake Eraj zafin dataji yasa tai mugun ihu ta kaima duka abaya tare da fincike bakinshi daga nata, tureshi tayi ta mirgina tafadi akasa tana kuka,” kai wlh mugu ne baka da tausayi”, ta cigaba dajan jiki tana laluben hanyar kofa cikin duhu tana cemai mugu mara tausayi, Muhammad na kwance akan gado yana juyi sosai hawaye na kwarara, wani irin zuciya ta ciyoshi Eraj harta isa ta dinga wahalar dani haka, ita wacece?, tashi yayi akan gadon, saitin inda yakeji muryanta tana cemai mugu yayi azuciye, dagata yayi tafara tittirjewa tana ihu tana dukan kirjinshi “ka kyaleni wlh mugunta kakeyi min kai mugu ne”, yanda zuciya ta cishi yasa ya kifa mata wani wawan mari, hankadata kan gado yayi yafada kanta, kuka tafara tana kayakuri bazan karaba, baimasan tanayiba, wassanni yafara mata yana shafa kirjinta da hannu yana shan dayan, kokawa tafara yi dashi saboda yanda takeji ajikinta dayana mata hakan, saida yaga tagaji da kokawan, tagaji da fadan batada wani ragowan karfi, sanan yafara kokarin shiganta ta karfi, ya rirriketa, ihu tayi sosai tace “ka yakuri natuba”, ko sauraran ta baiyiba. Chan takara sakin wani wawan ihu tace” Wlh natuba Oliver”,tacigaba da kuka kaman ranta zaifita, ihu tasake saki akaro na uku, sanan ta sauke ajiyan zuciya ahankali ta sume, Dr Muhammad baimasan wace duniya yake ba,yin abunshi yake kaman yasami wacce tasaba,dudda yagane wannanne na farko amma bai tausaya mataba,dan ta mugun batamai raiyau, kiran sallan dayaji ne yagane asubama tayi ashe, ahankali yagama abunda yakeyi yafadi gefenta shima asume. Sheshekan kuka ne ya farkar dashi, kallon agogon dakin yayi yaga karfe tara na safe,ahankali ya juyo da kanshi ya saukesu kan Eraj dake kuka tana kallonshi, hararanta yayi ya tashi tsaye, da sauri Eraj ta kulle idonta, murmushi yay azuciyanshi yace “be expecting me later”, boxer dinshi ya dauka yasa yafita daga dakin batare daya kalletaba, kuka Eraj tafahe dashi tanajin wani irin mugun zafi kaman barkono akasanta. Dakinshi ya shiga yay wanka yafito ya goge kanshi da towel ya zira jallabiyan shi yay salla, zama yayi bakin gado shikadai ke murmushi, filo ya dauka ya rungume saikuma yama filon kiss yace “I luv yhu my Hiraj, am ur 1st and will In sha Allah be ur last, Allah yakara min sonki da komima”, tunanin jiya kawai yake shekara da shekaru yayi yan mata dayawa bai tabajin wacce ta kamo kafan Eraj akomiba, saikuma ya daure fuska ya kalli filon yace” ina fushi da ita taban wahala sosai, sai anjima zamu shirya nabata magani”, kwanciya yayi akan gadon yanata juyi so yake yaje ya ganta amma kuma yanason yanuna mata fushin shi, saboda karta kara irin kuskuren, gashi kuma wani irin mugun sonta nakara shiganshi. da kyar bacci ya kwasai. Eraj na kwance inda ya barta tanajin lema lema akasanta amma ko motsi takasa saboda azaba, wani haushi da tsoron shi takeji duka alokaci daya, tana wurin kwance bakinta yabushe saboda kishin ruwa, taji ya shigo, zama yayi abakin gadon yana share mata hawaye,ganin lebenta a bushe yasa ya dauko mata ruwa ya daura kanta akirjinshi yabata tasha sosai sanan ta cire kai, maidata yayi yatashi ya shiga bayi yahada mata ruwan zafi da salt, zuwa yayi ya dauketa zanin gadon data rufe jikinta dashi ya cire ya yar, ya kaita bayin, kuka take sosai dayana gasta ta kankameshi sosai, yana hura mata fuska, saida yagama ya samata kaya ya daurata a dadduma tai salla, ya kawo abinshi abaki yabata taci kadan, yabata magani da kyar tasha, zai mata allura tahana, daure fuska yayi yace” ki tsaya malama”, sai alokacin yamata magana tsayawa tayi yamata tanata kuka,tsoranshi takeji sosai bana wasaba, kwantar da ita yay a dadduman ya gyara gadon, yacire zanin gadon yasa wani, koda yagama yaga tamayi bacci tausayinta yaji yakamashi kwantar da ita yay akan gadon ya zauna gefenta yana shafa gashin goshinta. Maman Abd Shakur😘 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺🌺🌸🌺 48 Tana biye da mum harsuka kai side dinta, palo ne babban gaske mai shegen kyau yaji kayan alatu, da kyale kyale, ma aikata ne duk da uniform a jikinsu kowa na nashi aikin, gyaran murya mum tayi yan aikin suka juya sukabar falon, mum ta juyo ta kalli Eraj da jikinta ke rawa tace “ke kika kwacemin yaro ko?”da sauri Eraj ta girgiza mata kai tana matsar hawaye, mum ta bugata da bango,Eraj zatai ihu mum tace “shiiii”, da sauri ta hadiye kukan, dagota tayi ta shake wuyan ta Eraj ta kwalalo ido waje, mum tace” listen attentively, dagayau koda hannun ki kika bari Oliver yakara tabawa wlh wlh saina kasheki kijina ko”, Eraj idanunta sunyi ja, sakin wuyanta mum tayi ta daka mata tsawa tace “kinaji nako Eraj ta girgizakai, mum tace ko hannunki karki bari yakara tabawa balle haryama miki kiss ko hug ballema ajega babban,karki sake kibari ku kara kwana daki daya kina jinako”, da sauri Eraj tace “to mommy”. Mum ta tunkudata tace” je kitchen kimin plantain pudding da Edikaiko soup,nabaki 30min ki gama”, Eraj cikin kuka tace “Mum menene Edikaiko soup?” Mum tace” na ur father be Edikaiko, wuce kitchen ki dafamin zan shiga meeting da governors wife,dazaran nafito zanci” tajuya tahau stairs saikuma tajuyo tace “if u want to save ur skin to inabaki shawara karki fadama Oliver ko Mr president abunda nace” tai tsaki tace “goat”. Kuka Eraj taci sosai ahankali ta mike ta shiga kitchen din data gani abude, gas din kadai data ganima batasan ya ake kunnashi bama, to mema Edikaiko soup din? Tadaisan plantain pudding shine tuwan plantain zata iyayin wanan amma to wazai tayani kunna gas din duk takori yan aiki, tsayawa tayi a kitchen din shiru sai tunani take, jitayi anrungumeta tabaya anmata kiss a bayan wuyanta da sauri ta juyo ganin Muhammad tayi yana mata murmushi yace” baby doll me kikeyi a kitchen?”, tureshi tayi daga jikinta da sauri ta koma baya, shiru yayi yana kallonta, yace” I said wot are u doing in d kitchen?” Kuka tafashe dashi tace “mum tace nadafa plantain pudding da Edikaiko soup, and ni banma san meshi ba”,janyota jikinshi yayi yace “is OK baby doll, together we will balance d equation,tare zamuyi girkin”,da sauri ta kwace jikinta tace “nidai ka kunnamin gas kawai katafi banason ta ganka”, saukar da ajiyan zuciya yayi ya kunna mata gas din ya zauna kan dining tsakiyar kitchen din yadafe kanshi, Chan ya ciro wayanshi yay browsing yanda ake dafa soup din da sauri ya mike ya matso kusa da ita, hannunshi ya daura kan cikinta yace “baby look, ga yanda ake soup dinan”, ture hanunshi tayi ta matsa da sauri, fizgota yayi ya rike fuskanta yana kallon kwayar idonta ahankali yace ” what’s with you baby doll? is lyk u are avoiding me”, kara tureshi tayi tace “katafi banason mum tazo ta ganka anan ne” Matseta yayi ajikin bango yana mata wani irin kallo da gudu ta tureshi jin tuwon na kauri, tsaban rudewa hannunta tasa zata cire tukunyan daga wuta, ihu tayi ta koma baya tana kuka, tsaki Muhammad yayi yace ” I don’t know wot d heck is wrong with mum” kama hanun nata yayi ya wanke mata a tap ya zaunar da ita kan dining, da kanshi ya saukar da tuwon ya kwashe duk yay baki, tunkunya ya daura yayi miyan da taimakon goggle dukda miyan batai wani kyau ba, zubawa yayi a plate yahada a tray yamikama Eraj dake kuka yace ” baby doll yi sauri kikai mata a meeting room din a upstairs, ina jiranki anan kizo muje daki nasa miki magani”. Ahankali ta tashi tadau tray din ta tafi yabita da kallo yanda ko ina a jikinta ke motsawa tana tafiya. Knocking tayi akace ta shigo, matane masu aji da class zaune, 1st lady nakan wani babban kujera, murmushi mum tayi tace kin kawo kanki. Ajiye abinci tayi gaban mum, ahankali tace “mum ga abincin” dan murmushi mum tayi sanan tasa hannu ta gutsuro tuwo kadan ta dangwali miyan takai bakinta Eraj tafara addu’a jikinta na kakkarwa, da sauri mum ta tofar da abincin gefe tadau ruwa tasha da gudu saboda wani azababben yaji dataji a miyan, kallon Eraj da harta fara hawaye tayi ta daka mata tsawa ni kikeso ki kashe?!, ta buga tebir’ yau zanyi maganinki’ Eraj bata ankaraba taga mum tadau miyan ta watsa mata a kirji wani ihu Eraj tasaki saboda zafin miyan, Muhammad dake falo jin ihun baby doll dinshi yasa yatashi da gudu yay stairs. Maman Abd Shakur😘 [2/16, 1:46 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺🌺🌸🌺 49 Fadawa dakin yayi yaga Eraj ta rike riganta tana kuka,duk miya yabata ta,idanunshi suka kada sukai ja,ahankali ya tako yana tafiya kaman zaki ko kallon mum baiyiba yaja hannun Eraj kokarin kwace hanunta take amma yamata rikon karfi,mum tace “nizan kwashe miki plate din? ki dawo ki kwashe su”, juyowa Muhammad yayi idanunshi sunyi ja ya kalleta zaiyi magana, sai kuma yay shiru, Eraj ta fizge hanunta tazo ta tsugunna ta dauke kwanukan suka fita kitchen ta ajiye, Muhammad ya rike hanunta ta kwace, kallonta yayi suka wuce side dinsu, bayi ta shiga da gudu ta sakanma kanta ruwa saboda yanda wurin kemata zafi, ta dade tana wanka daga baya ta daura towel tafito, Muhammad ya dauko kayan aiki ya zauna kusada ita yace” bude nasa miki magani”, kama jikinta tayi tace “no baniso”, rike hanunta yayi ta fizge da sauri tamai ihu tace” nika kyaleni yadena min zafi” alhalin zafi yake mata sosai, idanunshi sukai ja yace “kinsan idan fatanki ya daye I will not be happy ko,bayan ke amanata ce,kibari nai aikina”,xai riko hanunta ta tureshi ta mike zata gudu,da sauri ya rike hanunta, ya fizgota jikinshi ya matseta gam,allura yahada da hannu daya bata ankaraba ya daga towel din ya tsira mata, baima ciro alluran daga jikintaba tafara bacci, ahankali ya zare ya liliya wurin, daukanta yayi ya kwantar kan gado, ahankali yasa hannu ya kwance towel din, ganin kirjinta yasa wani irin abu yafara fizganshi da kyar ya saita kanshi ya shafa mata magani a inda yay jajir din, bai rufeta da towel dinba ya barta ahaka ya kunna mata Ac yafito daga dakin, kukun su yagama abinci ya kawomai kadan yaci yay shiru yana tunani. Wuraren karfe 4 ta tashi daga bacci, ganinta ahaka yasa ranta ya mugun baci dama jikina yakeson ya kalla inda mum tazo ta ganni ahakafa,tashi tayi saikuma taji wurin baya mata zafi, kaya ta dauka tasa ta fito Palo yana zaune yana danna laptop ko kallonshi batayiba fuuu ta wuce kitchen, tsumin da Atine ta bata wanda ita atunaninta juice ne kullum saita banka ta dauko tasha, ta zauna a kitchen din ta cinye fruits din data gani a fridge sunyi sanyi,wanke hanunta tayi tafito zata wuce tadiyota yayi yana dariya yace”yee I catch u”, gashin kanta ya gyara mata yace “mena miki kike fushi?”. Ballamai harara tayi da manyan idonta ta tureshi ta tashi ta shiga daki da sauri yabiyota yana “my luv menene wai kike fushi?” yay maganan duniya taki kulashi har lokacin magrib tayi masallaci cikin Villa yatafi sai wuraren 10 na dare ya shigo cos ya tsaya wurin dad. Dakinshi ya shiga yay wankanshi yafito ya shigo dakinta yaga hartamayi bacci, ahankali taji kaman ana shafata ana tsotsan bakinta,mikewa tai da sauri ta kunna wuta ta daure fuska mai haka? Hannunta yazo zai kama ta janye, bai damuba ya kwantar da murya yace” baby doll hakkina nakeso”, gabanta ne yafadi saikuma ta kallai tace “ka manta abunda mum tacene, kanason tsinuwanta yakamaka?” Dafe kanshi yayi yay tsaki yace “Ooh not dis again, 4 godsake baby kidena maganan mum, tace am not her son den batada right dazata ce karna kusanceki”, yakara matsowa kusa da ita da gudu ta sauka daga gadon hartana faduwa ta tashi duk arude take tace “no Dr gaskiya nidai a’a don’t even try to touch me,kama mamanka biyayya”, sakkowa daga gadon yayi da gudu tayi hanyar falo, taku daya yayi yakamota. Maman Abd Shakur😘 [2/16, 2:51 PM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺🌺🌸🌺 50 Matseta yayi sosai jikinshi na rawa yace “plz baby kiban karna mutu dan Allah, forget about mum, dama yanzu ba adinina daya da itaba,so is not dole namata biyayya” Eraj ta tureshi tace “u are wrong, in our religion dole kama mum dinka biyayya koda kuwa bokace, and as for now saita hakura ta janye tsinuwar sanan zanbaka kaina”, fita tayi daga dakin tatafi falo ta kwanta akan kujera tabar Muhammad a tsaye idonshi yay ja,yadade ahaka sanan ya fito falon,kulle idonta tai da sauri ya tsugunna agabanta zai rike hanunta tai sauri ta janye, muryanshi na rawa yace “plz baby help me Dan Allah am begging u karna mutu”, magananshi har zuciyanta yataba,yay shiru yana kallonta ahankali yakara cewa plzzz, cikin tsiwa ta tashi tace “nika kyalen…..I bata karasa magananba saboda hawayen data gani a idonshi,tai sauri ta koma ta kwanta, share hawayen shi yayi yace naji shikenan amma plz kitashi kije ki kwanta adaki,ni na kwana adakina to mikewa tayi tawuce daki ta kullo kofa da kyar ya iya tashi ya shiga dakinshi juyi ya dingayi akan gado yarasa inda zaisa kanshi, gashi Amir yacemai zina haramunne a Islam, kuka yafara sosai kaman yaro da kyar bacci yay gaba dashi. Koda gari ya waye Eraj ta tashi taga bayanan tadamu,amma kuma dataga akan gaskiyanta take yasa abun baiwani dametaba. Kimanin sati biyu kenan,kullum abunda ke faruwa kenan har kuka yakema Eraj amma sam tace sai randa mum ta janye,damuwa tama Muhammad yawa,yayinda damuwa tama itama Eraj din yawa dan yanzu aiki mum kesata sosai take wahala. Yau takama Friday, karfe 8 nadare Muhammad ya shigo gidan,zama yayi afalo yay shiru ahankali ya mike dakin Eraj ya shiga ya ganta tana kwance da rigan bacci, tsugunnawa yayi agefenta yace “my baby plz kibani yau”, kallonshi tayi hawaye ya cika idonta ta girgixamai kai, kifa kanshi yay da gadon yahau rera mata kuka kaman yaro, mikewa tsaye yayi ya share idonshi ya kalleta yace “baby saboda kinga ina mugun sonki ne yasa kike wahalar daniko,kinaso na fada halaka ko, to kisani duk halin dana shiga ke kika jamin zanje nasamo wacce zata yayemin yanayin danake cikin, and Wlh duk randa zaki shigo hanuna yanda bakiji tausayina ayanzu ba bazanji tausayin kiba,saikin raina kanki”. Jin yana nufin mace yasa kishin Eraj yataso ta mike itama idonta yacika da hawaye tace “karka tausayamin din, yaushe zaka gane am doing all dis 4 ur own good, banason tsinuwar mamanka ta kamaka, am doing all dis because I luv yhu,inma baka saniba yau kasani, banason kafada tsinuwar mamanka,ko fushin ta”, cikin ihu yace mata “damn her, who did she thinks she is dazata shiga rayuwata, dan kawai ta haifen.( ni m shakur nace tofa dabi’ar kiristancin ta motsa,bari na matsa gefe kafin ya gaujeni). Yace Eraj” I said damn her, inda uwa ce tagari da bazataso na wahala hakaba,batasan menake going through ba”, Eraj tace “bakada kunya Dr Wlh,kuma tunda ka zagi mum ko zaka mutu bazan bakaba,duk abunda zakayi kayi”, turata yayi akan gado yajuya yafita daga dakin yana share hawayen idonshi, Ya bugo mata kofan fummmm. Eraj tafadi akasa tasa kanta acinyanta tana kuka,ahankali tace”am sorry my luv,nabata ma rai yau,but wot can I do?”,jin kakarin amai yasa ta mike da sauri ta fita falo,Muhammad tagani da kwalban giya ahannu yasha kadan yana amai,da sauri takarasa wurinshi zata rikeshi ya daga mata hannu da kyar ya mike ya buga kwalban giyan da center table tarsassassa kakeji suka fashe. Eraj ta matsa baya da sauri ganin yanda yake abu kaman mahaukaci, key motarshi ya dauka adudduke yake tafiya harya fita daga dakin ya shiga motanshi yaja yabar gidan, wani hadadden classic gidan matan banza yatafi, room 12 ya shiga ya kwanta akan gadon,wata siririyar bushashiyar mace ta shigo tana karkada jiki tace sir bari nai wanka na fito nazo, agabanshi tahau cire kaya kawar da kanshi yayi ganin jikinta kaman na namiji ba irin na baby doll dinshiba, ahankali ya mike aduke yake tafiya yafita ya shiga motanshi, kifa kanshi yayi yana hawaye karan wayanshi yaji ganin Amir yasa ya dauka ahankali suka gaisa jin muryanshi wani iri yasa Amir tambayanshi lpy, da farko yaso yaboye ma Amir amma daga baya yafadimai komi. saida yagama Amir yace “Muhammad kajega matarka, kasamu natsuwa”. Da sauri Muhammad yace “tsinuwar mum fa?”. Amir yace “annabi yace ba’ama iyaye biyayya a wurin sabama mahalicci,and abunda mum tahana kayi sunna ne, danhaka bazaka mata biyayya a nan ba, kaje ga matarka tun kafin ka fada halaka.”… da sauri Muhammad yace “Eraj bazata yardaba ai”, Amir yace to ka tsaya jiranta har sai randa zata yarda. ya katse wayan da sauri Muhammad ya tada motan sai gida, Eraj na kwance takasa bacci jitayi anbanko kofa an shigo da sauri ta juya dauke kanta tayi da sauri takoma ta kwanta. Zuwa gabanta yayi yace”baby doll ban hakkina” atsiwace ta tashi tace “nacema bazan badaba kuma ka kyaleni” rike hanunta yayi ta fizge yace “baby doll don’t push me plz,banaso nai forcing naki I luv yhu Hiraj”, wani haushin shi takeji dan atunaninta ya riga yayi amfani da matar banza, tsaki tamai tajuya zata kwanta batare data bashi amsaba, fizgota yayi yana huci,hannu yasa ya yaga rigan jikinta daga sama har kasa. Maman Abd Shakur😘 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺🌺🌸🌺 51 Ihun tsoro tayi tasa hannayenta tarufe kirjinta da sauri tana hawaye, wutan dakin taga ya kashe ya kunna musu A.C, cikin duhun da gudu tayi hanyar fita, fizgota yayi ya dauketa ya nakata akan gado, hayowa gadon yayi da zafi zafinshi yafara mata wasu irin abubuwa,ko ina yasamu yakema kiss, ya shafa nan ya shafa chan ya matseta sosai ajikinshi, kuka Eraj tafara harda na fitan hankali sai ihu takemai tana “mum Dr, mum tsinuwa”, ahankali ya tsayar da abunda yake mata, murya adishe yace “keep quiet” shiru tayi jikinta na rawa da kyar yace”baby doll, Amir yacemin ba’ama any mahaluki biyayya a wurin sabama mahalicci (ALLAH ),abunda mum tace karnayi sunna ne,hakkin junan mune wanda dole mu saukeshi, mubiyama kanmu bukata, banason na tauye miki hakki,banison ki tauyemin” Eraj tai shiru dan tasan maganar shi gaskiyane, matseta yakara yi ajikinshi sosai muryan shi takara kankancewa kaman tamai ciwo, yace” baby ki taimakamin, wlh I luv yhu,bazan iya hakura yauba,am suffering a lot, rabona da mace tun ranan dana fara ciwo”,ahankali yace” kinason na komama dabi’una na Dane?”ta girgiza kai tana matsar hawaye, yace” to kibarni na samu natsuwa,4 d 1st tym nasan nai aure,just cooperate”, bai jira maizata ceba yahada bakinshi da nata yana tsotsa, yacigaba da wasanni da ita sosai kaman mahaukaci, kokarin shigar ta yake Eraj zafin dataji yasa tai mugun ihu ta kaima duka abaya tare da fincike bakinshi daga nata, tureshi tayi ta mirgina tafadi akasa tana kuka,” kai wlh mugu ne baka da tausayi”, ta cigaba dajan jiki tana laluben hanyar kofa cikin duhu tana cemai mugu mara tausayi, Muhammad na kwance akan gado yana juyi sosai hawaye na kwarara, wani irin zuciya ta ciyoshi Eraj harta isa ta dinga wahalar dani haka, ita wacece?, tashi yayi akan gadon, saitin inda yakeji muryanta tana cemai mugu yayi azuciye, dagata yayi tafara tittirjewa tana ihu tana dukan kirjinshi “ka kyaleni wlh mugunta kakeyi min kai mugu ne”, yanda zuciya ta cishi yasa ya kifa mata wani wawan mari, hankadata kan gado yayi yafada kanta, kuka tafara tana kayakuri bazan karaba, baimasan tanayiba, wassanni yafara mata yana shafa kirjinta da hannu yana shan dayan, kokawa tafara yi dashi saboda yanda takeji ajikinta dayana mata hakan, saida yaga tagaji da kokawan, tagaji da fadan batada wani ragowan karfi, sanan yafara kokarin shiganta ta karfi, ya rirriketa, ihu tayi sosai tace “ka yakuri natuba”, ko sauraran ta baiyiba. Chan takara sakin wani wawan ihu tace” Wlh natuba Oliver”,tacigaba da kuka kaman ranta zaifita, ihu tasake saki akaro na uku, sanan ta sauke ajiyan zuciya ahankali ta sume, Dr Muhammad baimasan wace duniya yake ba,yin abunshi yake kaman yasami wacce tasaba,dudda yagane wannanne na farko amma bai tausaya mataba,dan ta mugun batamai raiyau, kiran sallan dayaji ne yagane asubama tayi ashe, ahankali yagama abunda yakeyi yafadi gefenta shima asume. Sheshekan kuka ne ya farkar dashi, kallon agogon dakin yayi yaga karfe tara na safe,ahankali ya juyo da kanshi ya saukesu kan Eraj dake kuka tana kallonshi, hararanta yayi ya tashi tsaye, da sauri Eraj ta kulle idonta, murmushi yay azuciyanshi yace “be expecting me later”, boxer dinshi ya dauka yasa yafita daga dakin batare daya kalletaba, kuka Eraj tafahe dashi tanajin wani irin mugun zafi kaman barkono akasanta. Dakinshi ya shiga yay wanka yafito ya goge kanshi da towel ya zira jallabiyan shi yay salla, zama yayi bakin gado shikadai ke murmushi, filo ya dauka ya rungume saikuma yama filon kiss yace “I luv yhu my Hiraj, am ur 1st and will In sha Allah be ur last, Allah yakara min sonki da komima”, tunanin jiya kawai yake shekara da shekaru yayi yan mata dayawa bai tabajin wacce ta kamo kafan Eraj akomiba, saikuma ya daure fuska ya kalli filon yace” ina fushi da ita taban wahala sosai, sai anjima zamu shirya nabata magani”, kwanciya yayi akan gadon yanata juyi so yake yaje ya ganta amma kuma yanason yanuna mata fushin shi, saboda karta kara irin kuskuren, gashi kuma wani irin mugun sonta nakara shiganshi. da kyar bacci ya kwasai. Eraj na kwance inda ya barta tanajin lema lema akasanta amma ko motsi takasa saboda azaba, wani haushi da tsoron shi takeji duka alokaci daya, tana wurin kwance bakinta yabushe saboda kishin ruwa, taji ya shigo, zama yayi abakin gadon yana share mata hawaye,ganin lebenta a bushe yasa ya dauko mata ruwa ya daura kanta akirjinshi yabata tasha sosai sanan ta cire kai, maidata yayi yatashi ya shiga bayi yahada mata ruwan zafi da salt, zuwa yayi ya dauketa zanin gadon data rufe jikinta dashi ya cire ya yar, ya kaita bayin, kuka take sosai dayana gasta ta kankameshi sosai, yana hura mata fuska, saida yagama ya samata kaya ya daurata a dadduma tai salla, ya kawo abinshi abaki yabata taci kadan, yabata magani da kyar tasha, zai mata allura tahana, daure fuska yayi yace” ki tsaya malama”, sai alokacin yamata magana tsayawa tayi yamata tanata kuka,tsoranshi takeji sosai bana wasaba, kwantar da ita yay a dadduman ya gyara gadon, yacire zanin gadon yasa wani, koda yagama yaga tamayi bacci tausayinta yaji yakamashi kwantar da ita yay akan gadon ya zauna gefenta yana shafa gashin goshinta. Maman Abd Shakur😘 🌺🌸🌺KABILAR MU🌺🌸🌺🌺🌸🌺 52 Sai wuraren asr ta tashi, baya dakin. da kyar ta mike tsaye,ganin bazata iya tafiya ba yasa ta shiga bayin da rarrafe, hada ruwan zafi sosai tayi ta shiga kaman yanda taga yamata dazu, kuka ta dingayi ta dade sosai sanan tai normal wanka ta daura alwala tafito, wata armless top tasa iya guiwa pink, takama gashinta ta mulka turaren da Atine tabata ta zira hijab tai salla, tashi tayi takoma gado ta kwanta saboda zazzabin datakeji da sanyi ta lullube da bargo. Shigowa dakin yay da sallaman shi yana sanye da 3quater blue, da bakar t shirt an rubuta finally got her ajiki, zama yayi abakin gadon ya shafa kanta yaji jikinta zafi, ahankali ya dagota ya rungumeta yace” my baby sorry kinji ko, naje duba dad ne baida lpy baifitaba, yace na gaidake Allah kara sauki”, ajiyan zuciya ta sauke, saikuma kukan shagwaba, hawayen ya share mata, yama bakinta kiss, idanunshi araunane ya kalleta yace “am sorry baby, banda intention din forcing dinki,but u push me, kiyakuri kinji kiyafemin”, kuka takara fashewa dashi ta fada kirjinshi, ya lumshe ido yana shafa bayanta yace “ya isa, kinga jikinki da zafi ko”, da kyar yasamu tai shiru, ya mugun tausaya mata dan yasan taji jiki sosai, ko matan bariki yana wahalar dasu balle Eraj dinshi karaman yarinya. Falo ya kaita ya zaunar da ita yace “kinajin yunwa?” ta girgixa maikai yace “ok”. zama yayi akasa Ya daura kanta akan cinyan shi tai lamo kamar yar baby, rike hanunta yayi yay mai kiss ya kalleta yace “my baby fadamin mai kikeso dazai saki farin ciki nasan,dan nabata miki rai jiya”, shiru tayi ta turo baki, shafa bakin yayi, yay yar dariya yace

Chapter 7 of 8