Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 9
ga kuma can wasu dakuna ba adadi a jere sai kalle kalle sukeyi domin dakin ya hadu sosai durum wuta sukaga ta dauke hade da wata shu'umar dariya hahahaha muna maraba da ku yau abinci har gida hhhhhhh dadai zuwa mukeyi mu kamo da karfin mu ko musa sihirin mu mu kama amma yau muna maraba da sauyin da yaxo mana cikin wannan masarauta hahahahaa kuma sai sukaji tsik dariyar ta dauke wuta kuma ta dawo a kame na gansu waje daya ko wanne cikin su sai karkarwa yake deeny kuwa da yake baya wasa da addu'a tun da yaga wannan al'amari ya dukufa karanta →ayyatul kursiyu← ( yan uwa mu bar wasa da addu'a duk a binda kaga zai firgita ka saka allah a ranka ka fara addu'a zakaga dace sannan tsoranka zai fita allah kasa mu dace ameen) can kuma sai hasken ya fara ya kawo ya dauke can kuma sai gaba daya dakin ya zama ja jawur wata kofa sukaga ta bude wasu karti ne ke futuwa daga ka gansu kasan ba imani ko kadan a ransu gasu bakake duk ba riga sai Ja jayan wandu na a jikin su da kuma jan kyalle a kansu sun dadaura.kowa ta kansa yayi dukan su kofa suka nufa da gudun su kowa na ta kansa wutar dakin ta dauke dub.. can jimawa kadan sai wutar dakin ta kawo kowa ganin sa yayi a hannun kato guda hankalin su tashe kowa sai fizge fizge yake deeny ne kawai baya fizge fizge kasan cewar shi tuni ya sadaukar da rayuwar sa a zuciyar sa kuwa addu'a kawai yake wani tsoho ne ya fito kanaa duk furfura cikin fararan kaya idanunsa jawur da alamun dai shine shugaba a wannan gidan hahahaja haka ya taho yana dariyar mugunta yaxo gaban su daya bayan daya yana kare musu kallo sai fizge fizge suke deeny kadai ya gani a nutse yaje gaban sa ya tsuguna tsayin su yazo daidai yace yaro nan fa gidan mutuwa ne nan gidan shan jini a ci nama ne nan gidan a tarihin sa ba wani mahaluki da yake shigowa ya fita da rai in ba dan kungiya ba amma kai me yasa naga kamar baka damu ba alhalin kasan mutuwa zakayi deeny ya dago kai wanda har lokacin gabansa faduwa kawai yake da ya hada ido da mutumin nan duk sai yaji tsoro ya fita a jikin sa ya samu kwarin gwewa. yace hmmm me kake tunani ne da kake fadar wannan mgnr ko dan banyi mamaki ba domin kai ba imani a zuciyarka bana tunanin kana da ilimin sanin allah da har zakasan shine mai kashewa mai rayawa ba kuba. hakika maganar deeny ta bata masa rai. ya daka masa tsawa kai yaro ni kake gayawa wannan bakaken maganganun ya kama habar deeny ya zaro wata wuka ya dora mai a wuya yace sake fada mgn daya in baka sheqa lahara ynz ba kuma jinin ka zamu sadaukar da shi ga gunkin mu sanan namanka yan kungiya ne zasu cinye hahahahah mgnr da deeny ya fada itace ta tsaida shi daga dariyar hade da jin wani mugun bacin rai kamar xuciyar sa zata kone. kai jahiki ne wannan mgnr ce ta fito daga bakin deeny wanda har ynz wukar ce a wuyansa. can kuma sai ya tuntsire da dariya hahahah i like this boie ina san marar tsoro irinka da zaka shigo kungiya mu da ka huta yaro da ka more dadin duniya kuma kaci arziki ka barsa hatta jikokin ka ma bazasu yi talauci ba. tirr tirr da wannan muguwar kungiya taku da zaka gane alherin lahira shine yafi dacewa da ka nema jindadin duniya aikin banxa ne....... waya tayi ringing wani kato ya mikowa ogan wayar sir bad boy calling ya amsa wayar ya kara a kunne yana kallan deeny hello bad boy daga can kuma hw ar u dady 5yn dad i will come 2 kano 2day wow am hppy bad son kafin kazo kuwa zan tana dar maka baban abun tarya. tnx dad bye. ok bad. tashi yayi daga wajan deeny yake fadawa wannan kartan bad boy na hanya dan haka dole a tanadar masa muhimmin abu ya kalli yan sanda wanda duk a tsure suke yace waye oga a cikin ku waye babba? kowa ya nuna dan uwansa ogan ma na gefan sa ya nuna suka kama bararabi. tsawa ya daka musu nace waye babba yana karkarwa ya daga hannu yallabai nine ku kawo min shi nan. saida akazo gaban deeny dashi sannan yasa wasu kartai suka danne wannan ogan yan sandan yasa wuka wuluk sai ga kai a kasa............ king boyn kune 😫🔫 BANI NA KASHE TABA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng 😫🔫. Na big boy isah Part 22 Gaba daya sauran yan sanda sun kidime sakamakwan basu saba ganin kisa irin wanan ba deeny kuwa ido ya lumshe hade da cewa ya allah. Ya daga kai sama. Hahahahaha tshon ya fara dariya suma kartin nan gaba daya sai suka kama dariya can kuma sai yayi shiru kamar hadin baki suma kuma duk sai sukayi tsit sannan ya nuna wasu karti hudu yace ku dauki wannan naman ya nuna ogan yan sandan nan kuje ku gyarama oga domin yana nan tafe cikin yan secondna tuni sun dauke sa ya dubi su deeny yace kuma duk waka zamu muku domin ba mai shiga gidan nan ya kubuta kuma baza'a fara a kanku ba dan haka sai ku shirya yana gama maganar ya juya ya nufi wani dakin har zai shiga ya juyo ya kalli wani kato daga cikin kartan nan yace ku kaisu dakin ajiya ya juya ya shige dakin ..... su anne ne zaune gidan inna sai tadi suke su ukun kmar dama kawaye ne gwaggo tace ai gwara ku tashi ku tafi can gidan ku ta kalli anne tunda kinga yamma tayi anne kuwa cijewa tayi wai ai ita bata so a rabasu da halima duk dadai tare da maryam zasu koma tace inna me xai hana mu kwana a nan ynz inje in kawo mana abincin rana da dadare ma haka inje in kawo ina tace to kwantar da hankalin ki tare da halimar zaku tafi can ku kwana uwar iyayi har zaki fara kawo mana kabli da ba'a di ba yanzu kuka sha fura ba har wani abinci rana kuma za'a ci da sauri su maryam suka kalli kaka. kaka fura ce abinci rana kuma cewar maryam. kaka ta rike baki ohh ni ya'su yanzu bayan furar nan har wani abinci kuma za'aci. anney tace hmm kunga ku kyale ta ai tsohuwa ce ita ta kusan margayawa shi yasa bata iya cin abinci da yawa amma ko ni nan ai cikina ba komai nake jinsa. su duka suka hau dariya halima tace ai ni fura dan marmari kawai nake shanta ba dan koshi ba. kaka tace kundai hade baki ko to ai sai ku tashi ku tafi can gidan kuci abinci ni dai na koshi furar na ta ishe ni har gobe da safe duk suka zaro ido gobe fa. Anne ce ta tashi oya standup following me tayi gaba su kuwa dariya sukayi turancin yar rugga.... tafiya suke su kunya suke ji duk jikin su ko gyale babu duk ba wacce ke da gyali a gunta ga mutane sai kallan su ake ita kuwa anney sai wani bun kasa take ita wai with yan bunni haka sukata tafiya duk garin ba mai kyau anney saka makwan gata fara da kyan diri hadee fuskar ta yar doguwa ma daidai ciya duk da yake ba duguwq bace sosai amma kuma ba gajera ce ba duk da su maryam yan burni ne basu saba da wahala ba ba abunda zasu nunawa anney saidai ma ta nuna musu da yake yar fulani ce Tafiya suke suna ta shiririta sun biye wa anne ta saya musu wannan ta saya musu wannan sai washe baki take tana tare da yan bunni. A haka har suka karasa suka iske maman anne tuni ta dafa abinci su kawai take jira da yake tanada yar sauran shinkafa itace ta idasa dafewa suka shigo da salamar su ko wacce da murmushi a fuskarta haka anne taje ta dauko musu tabarma roba wai a cewar tayan burnine ba tabar mar kaba za'a basu ba. Suka zauna a ka zubo musu a tran silva suna ci suna hira salama sukaji. Gabaki daya suka amsa hade da kallan kofar shigowa da sauri maryam ta kauda kai ganin mai salamar ba wani bane isah ne rike da zoman daji dayan hannunshi kuwa ya riko kwari da gwafan shi...................oooppppps King ne ♥ BANI NA KASHE TABA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng 😫🔫. Na big boy isah Part 23 Maman anney ta fito da mamaki a fuskarta dannan sannanka da zuwa yau kuma kane a gida da rana haka abunda bakayi.ya sunkuyar da kai wanda ya kara bayana kyan fuskar sa tare da cewa uhm uhm..... Yama rasa me zaice ya kama in ina gaba daya suka kama kallan sa maryam ce kawai taki dagowa domin in suka hada ido wani abu take ji na daban da ta rasa minene. Cansai yace ummana dama wannan na kawo muku ya daga xomo tare da nunashi.tace hmm dama kana kawo mana xomo a haka ne ai sanin da nayi saika babake ka gyara kake kawo mana ads BANI NA KASHE TABA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng PART 22 Na Isah Bigboy Gaba daya sauran yan sanda sun kidime sakamakwan basu saba ganin kisa irin wanan ba, deeni kuwa ido ya lumshe hade da cewa “ya Allah”, ya daga kai sama. Hahahahaha tsohon ya fara dariya suma kartin nan gaba daya sai suka kama dariya can kuma sai yayi shiru kamar hadin baki suma duk sai sukayi tsit sannan ya nuna wasu karti hudu yace ku dauki wannan naman, ya nuna ogan yan sandan nan kuje ku gyarama oga domin yana nan tafe. Cikin yan sakanni tuni sun dauke shi, ya dubi su deeni yace kuma duk haka zamu muku domin ba mai shiga gidan nan ya kubuta kuma baza'a fara a kanku ba dan haka sai ku shirya, yana gama maganar ya juya ya nufi wani dakin har zai shiga ya juyo ya kalli wani kato daga cikin kartin nan yace ku kaisu dakin ajiya ya juya ya shige dakin. ************************ Su anne ne zaune gidan inna sai tadi suke su ukun kamar dama kawaye ne, gwaggo tace ai gwara ku tashi ku tafi can gidan ku ta kalli anne, tunda kinga yamma tayi, anne kuwa cijewa tayi wai ai ita bata so a rabasu da Halima duk dadai tare da maryam zasu koma tace inna me xai hana mu kwana a nan yanzu inje in kawo mana abincin rana da da dare, inna tace to kwantar da hankalin ki tare da halimar zaku tafi can ku kwana uwar iyayi har zaki fara kawo mana kabli da ba'a di, ba yanzu kuka sha fura ba har wani abinci rana kuma za'a ci, da sauri su maryam suka kalli kaka, kaka fura ce abinci rana kuma cewar maryam, kaka ta rike baki ohh ni ya'su yanzu bayan furar nan har wani abinci kuma za'aci, anne tace hmm kunga ku kyale ta ai tsohuwa ce ita ta kusan margayawa shi yasa bata iya cin abinci da yawa, amma ko ni nan ai cikina ba komai nake jinsa, su duka suka hau dariya halima tace ai ni fura dan marmari kawai nake shanta ba dan koshi ba, kaka tace kundai hade baki ko to ai sai ku tashi ku tafi can gidan kuci abinci ni dai na koshi, furar nan ta ishe ni har gobe da safe duk suka zaro ido gobe fa. Tafiya suke sai kunya suke ji duk jikin su ko gyale babu duk ba wacce ke da gyale a gunta ga mutane sai kallan su ake ita kuwa anney sai wani bun kasa take ita wai tare da yan bunni, haka sukaita tafiya duk garin ba mai kyawun anney saka makwan gata fara da kyan diri, fuskar ta doguwa ma daidai ciya duk da yake ba duguwa bace sossai amma kuma ba gajera ce ba, duk da su maryam yan burni ne basu saba da wahala ba, ba abinda zasu nunawa anne saidai ma ta nuna musu da yake yar fulani ce. Tafiya suke suna ta shiririta sun biye wa anne ta saya musu wannan ta saya musu wannan sai washe baki take tana tare da yan bunni. A haka har suka karasa suka iske maman anne tuni ta dafa abinci su kawai take jira da yake tanada yar sauran shinkafa, suka shigo da sallamar su ko wacce da murmushi a fuskarta haka anne taje ta dauko musu tabarmar roba wai a cewar ta yan burnice ba tabar mar kaba za'a basu ba. Suka zauna a ka zubo musu a tiran silba suna ci suna hira, sallama sukaji, gabaki daya suka amsa hade da kallan kofar shigowa da sauri maryam ta kauda kai ganin mai salamar ba wani bane face isah ne rike da zoman daji, a dayan hannunshi kuwa ya riko kwari da bakan shi...................Maman anne ta fito da mamaki a fuskarta “dannan sannunka da zuwa, yau kuma kaine a gida da rana haka abinda bakayi”, ya sunkuyar da kai wanda ya kara bayyana kyan fuskar sa tare da cewa uhm uhm..... Yama rasa me zaice ya kama in ina gaba daya suka kama kallan sa maryam ce kawai taki dagowa domin in suka hada ido wani abu take ji na daban da ta rasa menene. Can sai yace ummana dama wannan na kawo muku ya daga zomo tare da nunashi, tace hmm dama kana kawo mana zomo a haka ne, ai sanin da nayi saika babake ka gyara kake kawo mana yadan sosa kyeya “kuma dama inajin yunwa ya kalli gurin tukunya an gama? Maman nashi ita duk mamaki ya cikata tace nemi waje ka zauna bari in kawo ma. Haka ya samu wani dan turmi ya zauna. Yanayi yana satar kallan maryam a zuciyarsa yace shin wai yarinyar nan ko dai yar fillo ce, ji tsabar kunya taki kallo na ma hmm yarinya kenan ai wllh tunda kika riga kika harbo kibiyar so ta caki zuciyata ba yanda za'ayi in barki wata zuciyar tace sbd me? Kana santa mana..... Duk zancan zucin da yake idan sa na kan maryam suma da suke gefe suna cin abincin su. “Kai kai dan na” maman sa ce a tsaye ta kawo mai abincin, firgigit ya xabura ya karba. Me kake tunani haka, meke damunka, tabbas ta gane me yake kallo domin tun sanda ta kawo mai abincin taga idansa na a kan maryam. Yace umma ba komai wllh kawai ina dan nazari ne, ta juya tare da cewa to Allah ya kiyaye, anne kuwa da hankalin ta yana kan su isah tuni ta gane abinda ke faruwa tayi murmushi a zuciya tace wato yaya isah anga yar burni...... Yazeed ne ya shigo da motar sa mai gadi yayi saurin budewa da yake ya gane ko waye. Gadan gadan gunda aka tanada domin faka mota ya ajiye ta, karamar mota ce kirar 407 ya tsaya tare da fitowa ya ya nufi cikin gida, maman halima na falo taji shigowar sa ai kuwa cikin far'a ta tare shi, tare da kirawo yan aiki suje su dauko mai kayansa a mota. Haka suka zauna falo suka gaggaisa sosai sannan ya tashi ya nufi dakinsa wanda dama an tanadar masa idan yazo nan yake zama, yan aiki ma sun sani domin can suka kai mai akwatin sa da sauran kayansa. Maman halimar tayi mamaki mutuka da yazeed bai tambaye ta ko ince jajanta mata a kan haleemar ba, sai dai kuma kawai ta basar tace amma kuwa indai rikicin da sukayi da haleema ne har yanzu abun ya tsaya mai a rai har ya gagara yimin maganar ta gaskiya bai dai-dai ba, haka dai taita sake sake Abunda ya hada su fada wancan zuwa da yazeed yayi…………. Sai ku biyo mu a kashi na Ashirin da hudu dan jin cigaba ads BANI NA KASHE TABA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng part 23 Share This: Yazeed dai ya kasance baya san surutu idan ya shiga dakin da yake sauka a gidan su haleema, ba ya bari kowa ya shigar mai daki, kuma sai yayi shiru ko motsinsa ba'a ji. Wata rana waje jan karfe goma na safe duk anyi karin kumallo kowa ya watse ya kama harkar gaban sa, ba sauran abinci sai na yazeed gashi kuma yaki zuwa ya dauka, halima abun ya bata mamaki ganin 10:30 shayin zaiyi sanyi da sauran kayan bai fito ba, ita dai tana nan tana ta danne danne a waya ta leka can ta leka can nan har ta kira deeni suka fara waya. Bayan sun gama ta duba agogo taga 10:40 har zataje ta dauko filas ta juye mai kuma saidai ta fasa, a zuciyar ta tace ba'a shiga dakin ka ko to wallahi ni yau sai na shiga saidai in kashe ni zakayi kayi ta dauki kayan break din ta nufi dakin da yazeed yake. Ta yi nufin kwankwasawa, dafa hannunta keda wuya taji kofa ta bude, a sanyaye ta saka kafa kamar marar gaskiya tsakar dakin ta tsaya tana yan dube dube, ganin yana ban daki ta ajiye mai kayan karin a tsakar daki, can wajan waige waige ta hango wani abu kamar kwaran gwal sai dai a lullube yake, tashi tayi a hankula ta nufi wajan, mika hannu tayi da niyar ta cire abunda ya lullube wannan abun, wata irin tsawa taji an daka mata da sauri ta juyo, yazeed ne ya fito daga bandaki daure da tawul ga dukkan alamu ma bai gama wankan ba, haka ya fito sakamakon jin an shigo dakin, domin ruwa kawai ke disa a jikin sa, ita kuma abunne ya burgeta ta tsaya tana kallan sa yanda ruwa ke bin ta yalwacin kirginsa ga gashi lip lip abin gwanin sha'awa ji take kamar taje ta rungume shi. Saukar marin da taji shi ya dawo da ita hayyacinta, “baki da hankali ne, ke wawuyar ina ce, uban wa ya kawo ki nan bana hana kowa ya shigo min daki ba kuma you know shine zaki shigo min daki get out, ita kuwa duk ta saka hannuwa ta rufe kumatun ta biyu, sakamakon marin da ya sakar mata, uban ihu ta saka! radadin zafin mari ganin batada alamun tafiya yasa shi kama hannunta da karfi yaja ta ya kaita waje, tukun ya dawo ya saka key ya kulle dakin. Sa kuka take sossai hakan yasa mamanta taji ta taho da sauri “lafiya lafiya kuwa, haleema subuhanallah me akai miki kike kuka, bata iya cewa komai ba domin kuka yaci karfin ta haka ta fara zage zage tana kuka tana Allah ya isamin wai momy daga na kaimai kayan kari cikin kuka take maganan, mum din ta shiga lalashin ta tana cewa kiyi hakuri mana keda ba yarinya ba kuma kinsan cewa ba'a shigar mai daki me ya kaiki shiga. Ta kalli umman nata ido duk hawaye, mum abincin sa fa naga zai huce na kaimai, to me yakai ki, yanzu dai ai gashi kinjawa kanki, mum din tayi gaba. Kare fashe wa tayi da wani sabon kukan me hade da shagwaba mum bazaki ce mai komai ba tana bubuga kafa, to ni me zance mai ai ke ce kika jawa kanki. Kofar dakin taje ta fara mai Allah ya isa. Hakika yaji haushi, hakan yasa ya zare belt ya bude kofa ya nufota a guje................... Sai ku biyo mu a kashi na Ashirin da biyar dan jin cigaba ads BANI NA KASHE TABA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng PART 24 Yazeed dai ya kasance baya san surutu idan ya shiga dakin da yake sauka a gidan su haleema, ba ya bari kowa ya shigar mai daki, kuma sai yayi shiru ko motsinsa ba'a ji. Wata rana waje jan karfe goma na safe duk anyi karin kumallo kowa ya watse ya kama harkar gaban sa, ba sauran abinci sai na yazeed gashi kuma yaki zuwa ya dauka, halima abun ya bata mamaki ganin 10:30 shayin zaiyi sanyi da sauran kayan bai fito ba, ita dai tana nan tana ta danne danne a waya ta leka can ta leka can nan har ta kira deeni suka fara waya. Bayan sun gama ta duba agogo taga 10:40 har zataje ta dauko filas ta juye mai kuma saidai ta fasa, a zuciyar ta tace ba'a shiga dakin ka ko to wallahi ni yau sai na shiga saidai in kashe ni zakayi kayi ta dauki kayan break din ta nufi dakin da yazeed yake. Ta yi nufin kwankwasawa, dafa hannunta keda wuya taji kofa ta bude, a sanyaye ta saka kafa kamar marar gaskiya tsakar dakin ta tsaya tana yan dube dube, ganin yana ban daki ta ajiye mai kayan karin a tsakar daki, can wajan waige waige ta hango wani abu kamar kwaran gwal sai dai a lullube yake, tashi tayi a hankula ta nufi wajan, mika hannu tayi da niyar ta cire abunda ya lullube wannan abun, wata irin tsawa taji an daka mata da sauri ta juyo, yazeed ne ya fito daga bandaki daure da tawul ga dukkan alamu ma bai gama wankan ba, haka ya fito sakamakon jin an shigo dakin, domin ruwa kawai ke disa a jikin sa, ita kuma abunne ya burgeta ta tsaya tana kallan sa yanda ruwa ke bin ta yalwacin kirginsa ga gashi lip lip abin gwanin sha'awa ji take kamar taje ta rungume shi. Saukar marin da taji shi ya dawo da ita hayyacinta, “baki da hankali ne, ke wawuyar ina ce, uban wa ya kawo ki nan bana hana kowa ya shigo min daki ba kuma you know shine zaki shigo min daki get out, ita kuwa duk ta saka hannuwa ta rufe kumatun ta biyu, sakamakon marin da ya sakar mata, uban ihu ta saka! radadin zafin mari ganin batada alamun tafiya yasa shi kama hannunta da karfi yaja ta ya kaita waje, tukun ya dawo ya saka key ya kulle dakin. Sa kuka take sossai hakan yasa mamanta taji ta taho da sauri “lafiya lafiya kuwa, haleema subuhanallah me akai miki kike kuka, bata iya cewa komai ba domin kuka yaci karfin ta haka ta fara zage zage tana kuka tana Allah ya isamin wai momy daga na kaimai kayan kari cikin kuka take maganan, mum din ta shiga lalashin ta tana cewa kiyi hakuri mana keda ba yarinya ba kuma kinsan cewa ba'a shigar mai daki me ya kaiki shiga. Ta kalli umman nata ido duk hawaye, mum abincin sa fa naga zai huce na kaimai, to me yakai ki, yanzu dai ai gashi kinjawa kanki, mum din tayi gaba. Kare fashe wa tayi da wani sabon kukan me hade da shagwaba mum bazaki ce mai komai ba tana bubuga kafa, to ni me zance mai ai ke ce kika jawa kanki. Kofar dakin taje ta fara mai Allah ya isa. Hakika yaji haushi, hakan yasa ya zare belt ya bude kofa ya nufota a guje................... Sai ku biyo mu a kashi na Ashirin da biyar dan jin cigaba ads BANI NA KASHE TABA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng PART 24 Share This: RECOMMENDED ARTICLESBANI NA KASHE TABA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng . Na big boy isah . Part 25 . Note.. A zancen gaskiya dole inyi jinjina a gare ku masu bibiyar novel dina Dubun godiya a gare ku da bibiyar BANI NA KASHE TABA duk da nasan ba wani dade gare sa ba amma a haka kuke hkr dani kuke bibiyar sa ina jin dadin haka amma ku san cewa mai hakuri wata ran xai dara domin wannan shine first novel dina kunga kuwa sai slow but da sannu sannu yaro ke girma dan haka ku kara hkr inda nayi ba daidai ba luv u oll . . . Haka sukaita zagaye parllon yana ta zane tana kuka da ihu sai hajiya ce ta raba to tunda ga wannan ranar kuma ba maiwa wani mgn tsakanin ta da yazeed but tasha duka.... Wannan kenan ... Yana shiga dakin ya cire kayan jikinsa ya shiga toilet ya hada ruwa sannan yayi wanka ya fito ya feshe ko'ina na jikin sa da turare sannan ya kama shafa wani abu wanda bansan ko me nene ba ga alamu dai abun nada wari domin turaran ne ke hana jin warin jeans yasa tare da wata black shirt ya taje gashin kansa sannan ya dau wayoyin tare da car key dinsa ya fito hjy ya iske a parllo mum har ynz dad din bai dawo ba? Yace yana dan murmushi eh wllh kadai ga har ynz gashi yamma ta fara yi ok mum zan danje nan wato maman hallema da yake mum yake ce mata. Haba yazeed kaima kasan hakan bazata faru ba ga abincinka can fa a dinner an hada maka kuma kace zaka fita ko abinci baka ci ba shin wai inama zaka? Inda yaji kansa ya daure haushin kansa ma yaji da ya tambaye ta can kuma ya dago kai au wllh zanje gun friends dina ne domin tun kafin ynz suna ta called dina naki dagawa shine nake sauri in fita kuma bana jin yunwa ynz wllh.... To shikenan a dawo lfy in ka dawo kaci. Fita yayi yaja motarsa a guje ya dau hanya ko ina zasa oho...... Haba mum deeny kamar yarinya ki dinga kuka haka addu'a ne ya kamace mu b kuka ba dan allah kiyi hkr aliyu ne yake bata hkr ita kuwa sai sharara kuka take mai matukar cin rai da ban tausayi ga wanda duk ya gani haba aliyu taya ta wace hanya ce zan iyayin shiru ai ko nayi niyar hakan bazai yuyuba zuciyata kuna take a ko wane lokaci idan ba kukn nayi ba bana ma jin dadi. Sanan ta hau wani saban kukan wanda saida ta cika dan karamin parllo. Cikin kuka take cewa miye amfanin rayuwa ta in ba wannan yaran me amfanin tama. Ya salam yace hb mum da girma ki fa kuma kinsan kaddara. Wqce irin kaddara ce wannan da zta rabani da yarana iyee wace kala ce... Nan dai na barsu tana kuka abun tausayi ana rarashinta.... Hanyar wani kasurgumin jeji ya nufa gudu yake kamar me baya da niyar tsayawa haka yata lumawa cikin daji da motar sa wajajan 6:00 ya isa kofar wannan kata faran gida wato inda su deeny suke bisa mamaki yn zuwq kofa ta bude ya kutsa kai ya sama waje yayi park. Wani sashe da ban ya nufa a cikin gidan ya shiga wani room sai gani nayi yazeed ya canja shiga wato ya cire kayansa ya saka wasu jajaye ne riga doguwa tare da wani jan wando.......... ... By Bigboy isah Sannan ya daura wani jan kyalle a goshin sa saidai nasa ya banbanta da na sauran wancan kartin, shi zai tabbatar maka cewa shima babba ne a kungiyar sannan ya dawo ya nufi wannan kofar dakin, ai kuwa yana nufar kofar ta bude sannan ya shiga. Duk wannan kartan sun jeru layi layi sunyi sahu sahu, ta tsakanin su ya wuce, duk wanda yazeed yazo saitin sa sai ya durkusa kasa dan kwasar gaisuwa. Wannan tsohun na

Chapter 4 of 9