Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
9 / 9
Gurin kakanaina kuka dukda muna Shiridashi Fiyeda kowa acikin ahlimmu Saida yadakamin tsawa cik natsaya yacemin yaro lallai kasani Kukan maxa,asarane Sannan Kukan maxa Bala,iine yadafa kafadana yace daga yau mutukar kanaso kagajeni Kaxama Dillalin Mutuwa tokar kasakema wani danamiji kuka lallai aduk lokacin da wani yabatama rai tobakuka xakayi dagewa xakayi kadau fansa kaima kacusamar takaicin da yacusama ranka Ai,inagama wannan tunani sai na mike natuno dan,uwa ZUHAIRU da yaisanadiyar fadawata wannan hali naji tsana dakiyayyarsa tacikamin xuciyata natakarkare na kwarma ihu sai nakalli al kibla sannan nadaga hannayena sama nakamama Allah kirari ina kiran sunayansa dari badaya ina tawassali da mayan annabawansa da Salihan bayi narokeshi da yakawo Sanadin daxan futa awannan rami Tabbas Allah shine daya kuma abin bautan dabashida tamka kwatsam sainaji ankwarara tsawa ramin yai bakinkirin sama takama bugawa kawai sai akece da ruwan Sama ai ina ganin haka saina sa wuka na yanke kan Xakinnan narike kan Gam ruwa yafara kwararowa cikin raminnan kamar a,iya ramin akeruwannan kankace haka ruwa yacika Ramin dam narika yankayi harna kawo sama nahaura najini aturban kasa take nai sujjada nagaida ubangijina namike Nanufi gida Kan,bakin xaki narike ahannuna natunkarigida acan gida kuwa bayan anyita naimana natsawon Kwanaki biyu ba,aganniba Sai asaduda cewa naikaro da ajalina adaji inda dan,uwana Zuhairu yarika yadawa agari cewa aidani dashine mukai,arangama dabakin Zaki shi yagudu nikuma zakin yakasheni saboda haka aka fara xaman makokin cewa na mutu amma shi Kakana Sadauki Bilham Bai yardaba yace indaini jininsane to babu wani dabba daxai iya kasheni inda Jama,a sukakemar kallon haukan tsufane ana xaxxaune jama,a damkam anata karban gaisu cewa na mutu Kwatsam sai aga tsoho yamike yace kai karya kukeyi lallai jikana Muraisu bai mutuba domin inajin karan takun kafafunsa jama,a sukace Haba kaka Babu wani mutum daxaiyi Arangamada bakin Xaki batareda yamutuba lallai Muraisu yahallaka to alokacinne na bullo Kakana Sadauki Bilham yadakama Jama,atsawa yace kaimahaukata kuduba can kugani ga jikana can rike kan bakin Zaki yana xuwa aikoda jama,asukaiduba Sai suka tsorata gamida shiga Furgici domin sun hangoni rike dakan bakin Xaki Kakana yace yanxu kungane kuma kunyarda cewa jikana Muraisu shine xai gajeni lallai nangaba shine xaixamo Dillalin Mutuwa alokabin nakariso najefa kan bakin,Xaki agaba Dan,una Xuhairu nace Kanemo wani tarko wannan na kubuta daga Sharrinka Kaitsaye na wucecikin Gida dankari tundaga wannan rana nasamu daukaka abirnimmu ina dan shekara sha,uku amma arika bani girman da ba,aba Dadtijo dan Shekara Dari adalilin kashe bakin xaki Itakuma Masoyiyata Marsiya saitakara kamuwa da tsananin soyayyata wannan al,ama yasanya wutargaba tada ruruwa axuciyat Xuhairu inda yakara rantsuwa saiyaga bayana komairintsi wataranaMasoyiyata Marsiya tacemin tanaso indauketa inkaita Daji Darkib Muhau Dutsen beguwa tatsinko Furenso nace an gama toshi wannan Dutse yana kusada wasu arnan dajine masu cinnaman mutane abaya tarihi yanuna kakannimu sunsha Gwabxa yaki dasu amma sai aikare jini biri jini tabbas samada shekara ashirin babu wani bangare da yataba yin galaba akan abokin karawansa akoda yaushe akajadaga to saidai airagas saboda haka manya suka shata layi cewa babu ruwan wanida wani Kowa yairayuwansa wannan yarjejiniya itace takawo xamalfy, tolokacinda mukadauki hanya ashe,Xuhairu da abokansa nabiyedamu abaya bamu saniba har mu isa Dutsen beguwa nida masoyita muka hau shikkuma Xuhairu da abkansa sai sukashiga cikin daji inda suka sami wata budurwa na arnan Dajinnan da karaman kanwanta sukama Budurwan Fyade sannan Sukasheta sugudu sunufi Dutsennan ammabasu hauba Itako karamar yarinyar taje tafadama iyayanta abinda yafaru tabdijam aisai Arnan daji sukayo gayyar maxaje suka tunkaro Dutsennan alokacin nikuma ina Saukowa nida masoyiyata Sai mukai arangama suka kewayemu nadubesu nace yakuwadannan mutane meke tsakanimmu daku dakuka kewayemu SAI babbansu yadakamin tsawa yace kunkarya alkawari kunmayarinyarmu Fyade sannan kunkasheta nace aa lallai nibansan wannanxanceba yakaradakamin tsawa yace kokasani kobakasaniba mafita dayane inkanaso karayu kabamu Budurwanka mu,aikata mata irin,abida kukai ma yarinyarmu Dankari aisanaji kamar yasokamin mashi axuciyata nakwarara ihu nace kaiwawa lallai kasani daxaku taru maxanku damatanku manyanku dakanananku tobaku,isa Kucutarda Masoyiyataba Mutukar ina rayeRan shugaba yabaci yacimin tokuwa Xaka Mutu SHAYI YA,ISO;;#DILLALIN MUTUWA @,,,,48;;;;; lokacinda shugaban arnan dajinnan yafadi bakar magana akan Marsiya sai ran Yarima Muraisu yabaci hankalinsa yatashi idanunsa suka kada sukai Jawur jikinsa yakama kumbura yatakarkare yakwarara ihu yadaga kafansa yadaki kirjin Shugabannan tsananin karfin dukan saida Kixuwu yaibaya yabigi dakaru samada dari uku suka baje akasa dankari arnan daji sukwarara Ihu suka jijjiga makamai sukayo kan Muraisu da Marsiya, Marsiya tatsoratatakama hannun Sadauki Muraisu tace yakai masoyina lallai kaxo mugudu domin kasan tarihin arnan dajinnan Kaifi da tsini baya tasiri ajikisu lallai yakamata mugudu Sadauki Muraisu yadaka mata tsawa yace ina aimaxa basa tsoran mutuwa lallai kisani nine Magajin kakana Sadauki Bilham Dillalin Mutuwa Yafuskanci arnan dajinnan dasuke tunkaroshi yace kukaraso domin Karyewar tarihinku yaikumaji yadakatsalle yadira atsakiyarsu kaiyasa yaki yakullu masifa ta,auku nanfa karan haduwan takubba yacika ko,ina nanfa arnan daji suka tasa Sadauki Muraisu da kaisara dasuka gamida miyagun hare hare amma saudaya baibasu damar sun sameshiba shikuma yasaresu yasokesu akowani bangare na jikinsu amma kamaryana Saran dutse dankari saida akadauki tsawon Sa,a ukucur anadauki badadi amma yaki yakici yaki cinyewa guri yahadu yadame, ihun maxa yayawaita can anacikin wannan bakin artabune wani sadauki yadamki Marsiya yasungumeta yasabata akafadarsa daniyyar yagududa,ita Sai Mursiya takwarara ihu gamida Kiran Sunan masoyinta Sadauki Muraisu dankari aikoda Yaji muryar Mursiya akunnuwansa sai yaiduba ixuwa inda yaji Ihunta sai yaga Katonarne yasaba Masoyiyarsa akafada yana falla gudu wohoho Sadauki Muraisu yakwarara ihu yasa kafa yabanke samada kato dari yaiwatsida samada Dubu yafuta aguje yana ruri da kururuwa yanufikatonnan da yadauki Masoyiyarsa Marsiya inda arnan Dajinnan sukarika taran gabansa domin tareshi amma duk wanda sukai arangama sai yasa kafa yabankeshi wasu yadamkesu yaiwatsidasu kamar kara yakurema katon gudu yasa tsinin mashi yaseta mahadar kashin gadan bayan arnnan nan yasokamar tsinin mashi kaiya ai take mashi yafasakashin bayan, katon yajefarda Marsiya yakwarma ihu yakife akasa yamace dankari ai saida yaki yatsaya cik hatta iska saida tadaina kadawa Arnan dajinnan suka tsorata gamida furgita domin wannanne karo na farko dasuka Fara ganin gawar dan uwansu afilin yaki Nanfa afara kallon kallo tsakanin arnan daji Da Sadauki Muraisu Sadauki Muraisu yadaka musu tsawa yace kai tsinannu tanbadaddu lallai kusani daka yau,arwanku takarye tsafinku yaruguje tarihinku yarushe ababenbautanku sun kasa tabbas baxaku tabbatar dacewa Allah dayabane Saikunyi kuskuren fadomin yadaga murya yace to awannan lokacinnexakuga yadda ake Dillancin Mutuwa afilin yaki, Dankari wadannan kalamai na Sadauki Muraisu sai suxamoma arnan dajinnan masifa suji kamar yatsumasu akogin wuta nanfa suka hassala gamida Fusata sukwarma ihu sukarci kasa da makamansu suka tunkaroshi afusace daniyyar mai Kwafdaya Sadauki Muraisu yakama hannun Masoyiyarsa Marsiya yaxaunadda ita akan wanidutse yace abar kauna xauna kigayadda ake Dillancin mutuwa yaxare takubba guda biya yarafka kabbara wanda tajefa Tsoro dakaraya axuciyar kafurai yafada cikinsu dasara da suka kaiya lallai tarihi yarushe tsafi yakarye domin kamar goji haka sadauki Muraisu ke yanka wuyan arna gamida fedi tunbinsu duk inda yaixarya saikaga gawawwaki naxuba kamar xuban kago inko yai gunji yadaka tsalle yai shawagi asaman kafurai saidai kaga kawunan natashi sama kamar tsuntsaye yaki yatsananta mutuwa tarika kaikawo tana diban rayukan masu karan kwana tana turasu kiyama jini yarika kwarara karan takubba yabaxu,ako,ina dankari lallai maganin wuya agudu maganin maki gudu bankashi domin lokacin da arnannan sukaji masifa dabala,i suka tabbatar Indai akaci gabada wannan yaki bamakawa sai Sadauki Muraisuyakararr adasu bakidaya aisai shugabansu yai yare take arnan dajin sukaikan Marsiya Katti hudu suka sungumeta sannan sufuta aguje bakidaya arnan daji suka runtuma aguje burinsu sugudu da ita xuwa ainihin kauyansu koda Sadauki Muraisu yaga haka sai yakwarma ihu yabi bayansu aguje yana datse musu kawuna gamida sare kafafun wasu nanfa arnan sukacigabada gudushikuma yana biye dasu yanaturasu kiyama ahaka yarika kashesu saida sukadawo saura su goma yaci gabada binsu yakashe biyar suci gabada gudu yakashe hudu saura shugabansu yana sabeda Marsiya tana kwarma ihu Shikuma Muraisu nabinsa aguje ahaka suka Shiga cikinkauyen inda mutan kauyen sukacika da mamaki ganin karamin yarodanshekara shabiyar Yakoro Sadauki Kixuwu aguje nanfa Jama,ar arnan Daji sukarika binsu abaya domin Kixuwu Fada yanufa yanaxuwa yafada Fadan Sarkin arnan daji Dakaru suka tare Sadauki Muraisu wai xasu dakatardashi kaiya dasusan masifanda xata samesu dasun barshiyawuce domin tuni yaimusu wankan takubba yai yaga yaga danaman jikinsu kamar xakuna nawawan nama Tsoro yakama Jama,ar arnanDaji dakebiyedasu domin yaune karo nafarko dasuga Karfe yaitasiri ajikin dakarunsu Muraisu yafada cikin Fadan inda Sadauki Kixuwu nasauke Marshiya agaban Sarkin arnan Daji Bangone Sadauki Muraisu nasare kansa jini yaitartsatsi afadan yabata kowa afadan Kan Kixuwuyaigare yatsaya agaban karagan Sarkin arnan Daji Bakidaya da Sarkin da fadawansa Suka mike ahassale cikin tashin hankali Marsiya tamike tarungume masoyinta Sadauki Muraisu shikuma yaturata bayansayagyara rikon takobinsa sai muxurai da kumbura yakeyi kamar wani kumurcin maciji da,akashe Matarsa da yayansa agabansa Tab ZAFA AYITA NIKUMA YUNWA NAKEJI BARI INDANSHA KUNUN GYADA;;#DILLALIN;;;;;;;#MUTUWA 0;;;#49 Bakidaya fada tamike dakaru sukaxare takobi gamida yunkurin afkama Sadauki Muraisu sai Sarki Bagone yadaka musu tsawa suka tsaya cak Sarki yakarema Sadauki Muraisu kallo yaganshi karamin yarone da baiwuce shekara shabiyarba amma yaruguza tarihin samada shekaru dubu sannan yakafa tarihin damanyan jarumai maxa madauka rayukan mutun da aljan sukasa Sarki bagon yadubi jama,arsa yace yaku mutanena lallai kusani tarihimmu yarushe sannan ababen bautammu sunkasa saboda haka daga yau mundaina bautan ruwa da iska zamu shiga addinin wannan yaro domin wannan jarumta da Muraisu yanuna bakarfinsaba Karfin ikone na uban gijinsa sarki Bangone yadaga murya yace kusani akwai alkawari da iyayammu suka dauka cewa duk ranar da Musulmi sukai galaba akammu to xamur addinimmu mukoma nasu saboda haka yau xamu cika alkawari take Sarki bagon yakarbi Musulunci shida jama,arsa bakidaya Shiku ZAHARU lokacinda yakoma gida shida abokansa sai suka sanar cewa Muraisu yafadatarkon arnan daji sunkamashi shida Gimbiya Marsiya hankalin Jama,a yatashi inda Sarki Kanxul yasa ashirya dakaru dubu Saba,in akarkashi Jagorancin Sarkin yaki Gulam sarki yace yakai Sarkin yaki Gulam lallai kaje Yankin arnan daji kanemi subaka Muraisu cikin Salama inko sukaki to kushata layi lallai,axubda jini ayi asaran rayuka Kakarbomin yarana Sarkin yaki Gulam yaijinjina ga Sarki yahaudoki shida,Dakarunsa Dankari aisai ahango wata bakar kura taisama tatokare sararin Samaniya Dole sarkin yaki Gulam dadakarunsu suka tsaya domin jiran wannan kura sannu ahankali kuran takaraso tayaye Saiga arnan dajinnan maxansu da matansu manyansu da kananansu akan dawakai Sarki KANXUL yadubi Sarkin arnan daji yace kai Bongone ina yarana daka kama lallai kasani taba lafiyar yarannan nanufin yaki tsakanimmu daku baxai tsayaba har sai wasu sunga bayan wasu Sarki Bongone yaitafi sai jama,arsu suka rabu gida biyu saiga Yarima Muraisu daGimbiya Mursiya abisa wani turan giwa an caba musu ado na ban mamaki gwanin bansha,awa mamakiyakama Sarki Kanxul da jama,arsa Sarki Bongonee yace yaku jama,arMusulmi nasan kuna mamakin ganin mundawo muku da yaranku lafiya cikin amana tokusani Yaranku Sadaukin mazane kuma Shi Dillalin mutuwane tabbas shi gagarabadaune kuma xakine mai fasa garken Shanu kuma adalilin jarumtarsa munbar addinimmu mun musulunta dankari ai Saijama,ar musulmi sukadau Kabbara daga wannan ranane akasa Ranar auren Yarima Muraisu da gimbiya Marsiya Kuma akaimar Sarkin yaki musulmi dankari wannam al,amari yatashi hankalin Dan,uwansa Zuhairu yarasa abindakemar dadi bakin ciki ya isheshi yarasa wani matakine yakamata yadauka yaje gida cikin bakin ciki yana xubar hawaye inda sukai kicibis da mahaifinsa Sadauki Kurxum wani sadaukin maxane shima abaya koda Kurxum yaga yaronsa acikin damuwa sai yakirashi yace yakai dana shin menene kedamunka harkake xubarda hawaye lallai kasani Kukan maxa bala,iine Zuhairu yace yababana nakasance ina mutukar son Gimbiya Marsiya amma ita tatsaneni domin takamu dason dan,uwana Muraisu, tsananin kishine yasa na tsaneshi har nai alkawari gamida rantsuwan cewa saina hallakashi Mahaifin Zuhairu yace wani mataki kadauka akansa Zuhair yace nine nadanamai tarko yafada rami maitsananin xurfi bayan natabbatar bakin xaki naciki amma sai yakashe bakin Xakin yafoto adalilin haka yasami daukaka a idon mutane wannan birni fiyeda baya sannan yakara samun soyayyar Gimbiya Marsiya Sannan nine natono arnandaji ta hanyar,yima yarsu Fyade kuma nakasheta Sannan najefa Yarima Muraisu da Gimbiya Marsiya acikin rigimar domin suhallaka ahannun arnan dajin amma abin mamaki da takaici sai yaigalaba akansu harma suka musulunta asanadiyarsa gashi har ammai Sarki yakin Musulunci, Zuhair yakara Fashewa da kuka Kai Babansa yadaka mai tsawa Zuhair yaishiru KULXUM yamike yadafa kafadar dansa yace yaro tunda kajarraba wasu sukasheshisunkasa to yanxu kaine xaka tunkareshi da yaki ku goga hannu da hannu takobi da takobi kalma dakalma Zuhair xaiyi magana babansa yadakatardashi yace yaro samkakaji tsoro cewa shi jarumine kasani kaima Jarumine domin dakai dashi duk abudayane yayiku Kai dan kanuwar mahaifinsa Tabbas dakaidashi duk kunyi gado tajarumta domin sadauki Bilham shine mahaifin iyayanku Idai Muraisu yaxamo Dillalin Mutuwa tokaima Dole kaxamo Dillalin Mutuwa, Koda Sadauki Zuhair yaji kwarin guiwa da mahaifinshi yabashi sai yakwarara ihu yaxare takobi yace narantse da Sarkinda numfashina ke hannunsa saina tunkari Muraisu domin mukece raini yadaga murya yace tabbas Konikoshi dolene daya yamutu daya kuma yarayu Adaidai lokacinne mahaifiyar Zuhair tafuto taceda danta lallai yaro xaka mutu domin Muraisu yafi karfinka ina baka shawara kada katunkareshi domin baxaka ,iya nasara akansaba Kulxum yadaka mata tsawa yace ke annamimiya lallai kisani Da Muraisu da Zuhair dukkansu jini dayane kuma kowannensu Jarumine domin yaki gadonsune akamme xakidinga Karayarda dammu kinaba Muraisu nasara Tace akwai banbanci atsakaninsu Zuhairu yace menene banbancin dake tsakanimmu tace shi Muraisu yana tsayene akan gaskiya kaikumakana doronxaluncine da cin amana saboda haka lallai baxakai nasaraba domin gaskiya bata bunno xalunci kuwa yanada iyaka Sadauki Zuhair yakwarara ihu yagirgixatakobi yace yake ummina namiki alkawari nanda Sa,adaya xan kawomiki Kan Yarima Muraisu Kulxum yace dakyau yarone lallai inkakasheshi xaka samu abu biyu Zuhair yace medame kenan babana Kulxumyacexaka auri Gimbiya Marsiya sannan kaine xakaxamo Sarkin Yakin Kasarna dole, Sai suka Bushedadariya kamar xararru XANDAN SHAKATADILLALIN MUTUWA 0 50 Tundaga rananda mahaifin Xuhairu yabashi kwarin guiwar cewa yafuskace Muraisu gabada gaba domin sukece raini sai Xuhairu yakasance cikin shiri ako yaushe yana acikin horan tyaki tamkar wanda xaikara da jaruman duniya tabbas yashirya kuma yayima Muraisu mugun tanaji Watarana Yarima Muraisy yayi hawa shida Dakaru arba in dakuma abar kaunarsa Marssiya sukafi wani katon kogi domin suhuta acan lokacin da suka isa sai Muraisu yaima dakarunsa ixini cewa kowannensu yashiga daji yayi abinda yagadama tsawo sa,a uku kodajin haka Sai shugaban dakaru yace ranka yadade mu munshigo dajinnanne kawai domun tsaron lafiyarka tayaya xamu barka kaidai Yarima Muraisu yace karkadamu kasani duk abala,inda yafi karfina lallai ku bakuda jarunta da karfin halin da xaku tunkareshi kodajin haka sai dakaru sukaitafiyasu suka shiga daji domi samun hutu suka warwatsu adaji to ashe Zuhai Yaga futowan yari myrais dashirin yaki domin ayita takare lokacin da yashigo dajin sai yarika bin dakarun yarima Muraisu daya bayan daya saida Sadauki Xuhairu yakashe dakarunnan sannan yatunkari inda Murasu da abarkaunansa suke hutawa suna xaune sunaci yayan itace kawai sai suga Sadauki Xuhairu akansu yana tsayeda takobina digar jini cikin sauri Muraisu yamike yaduvi dan uwansa yace meke faruwane dan uwana shin kayi arangama da makiyane ko namundaji Zuhairu yadaka ma Muraisu tsawa yace kai maci amana wannan bajini dabba bane jinin masu tsarankane kuma bakidaya naturasu kiyama Ran Muraisu yabaci yace me sukai maka da kaimusu kisan gilla lallai ka,aikata babban xunubi kuma xakakarbi Hukunci kawai Sai Xuhairu yakama babbaka dariya kamar wani xararre akarshe yadaure fuska gamida kwarara ihu yanuna Muraisy da tsinin rtakobi yace kaiwawa lallai kasani dakarunkabama kaima baxaka tsiraba domi yauce ranar mutuwarka kuma nine xankasheka Kawai Sai Marsiya tadakamai tsawa tace kai wawa bakin axxalumi mai mugun nufi lallai kasani kai bakada xarra dakarfin da xaka iya gogawa da Gwarxon maxa Muraisu Kuma kasani lallai kaine ayau xaka mutu koda Muraisu yaji kalaman Gimbiya Marsiya tace aaa marsiya lallai muduka yan uwan junane sambaikama mu yaki junaba kawai Sai Xuhairu yakece dadariya yace ke gimbiya kina cika baki akan jaruminki ammashi Tsorona yakeji domin yasan ni batsaransabane Ran Muraisu yabaci yakwarara ihu gamida xare takobi yanuna Xuhauru da takobi yace kai wawa lallai kalamanka sunyi yawa xakewarka tajanyo maka wahala yadaga murya yace kai wawa to kashirya shiri gwabxawa kuma kasani kaine akasa Domin Dillalin Mutuwa baxai fadi agaban holoko mutun kamarkaba kaiya Xuhair yafusata yakwarara ihu gamida xare takobi yajada baya yace lallai TALLATA HAJARKA A SHAFIN HAUSA EBOOKS AKAN FARASHI MAI RAHUSA . Shafin hausa ebooks shafine dake kawo ma yan uwa hausawa littatafan hausa cikin manhajojin PDF,TXT da doc, . A kowacce rana sama da mutane dubu biyar ne 5000 ke ziyartar shafinmu, hakanan sama da mutane 4000 dubu hudu ne ke download na littatafanmu, hakan yasa muka bude sashin tallata haja, . Inda duk wanda ya bukaci mu tallata masa hajarsa, zamu sanya a cikin shafinmu da kuma ebooks namu, wato littatafan mu, akan kankanin farashi . TSARUKAN TALLA DA KUDIN BIYA . 1, ADS in site, tsarin farko wanda ya danganci saka hoto, ko bayanin hajarka a sama da kasan shafinmu inda kowanne mutum ya shiga shafinmu zai gani, muna cajar dari biyar N500 akan wannan tsari, sannan yana karewa bayan kwanaki 31, 2,ADS in Ebook, tsari na biyu wanda shikuma yana fitowa ne a cikin littatafanmu, Makaranta da manzarta zasu runga cin karo da tallan hajarka yayin da suke karanta littatafanmu, Nuna cajar N100 akan wannan tsari ga kowanne ebook, . Kafin fara kasuwanci dole kana neman mutane su san abun da zaka siyar, Wannan tsarin zai yi matukar temako musamman ga Masu buga littatafai suna siyarwa, da masu senyawa a Okadabooks, da ma dukkan wani dan kasuwa . Domin tallata hajarka sai ka tuntube ni ta wannan namba 08181619967 Shuraih Usman 99% Chief executive officer @ www.hausaebooks.com.ng Gargadi, bana whattssap, just call me or send msg tsakanin nidakai Dole a asan WANENE DILLALIN MUTUWA to abokai ayimin afuwa nayi baki An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 9 of 9