Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 9
in buga akeyi kowani bngare asaran rayuka jini yarika kwarara mutuwa tarika zarya tana wafce masu kararkwana KAI BAKYAUBADADI BARI INDAU TAKOBINA Xa,ayitaDILLALIN MUTUWA 0-23YAki maitsanani gamida tada hankali yasarke atsakanin bakaken aljannu kuratahadu taisama karan haduwan takubba da ihun mazaje yacika ko,ina saida aka kwashe tsawon Sa,auku cur ana wannan yaki mutuwa taita kaikawo tana sarfan masu karan kwana tana watsasu kiyama tabbas awannan karan jama,ar bakaken,aljannu sunji ajikinsu domin anragargajesu fiye dakima tayadda Saida sukarude sukasakare kawunansu balle maida Martani sarauniyar Bakaken aljannu Ramliya takwarara ihu taitsawa ga jama,arta tanacewa kai jama,ar bakaken aljannu lallai kusani tsinuwa tananeman tabbata akannku tayaya zakubari wasukananan halittu sui galaba akanku Jama,ar bakaken aljannu suka hassala gamida tunxira amma sai yaxamo abanxa dimin har yanzu shu ake kashewa tamkar barnan Iska Sarauniyar Fararen aljannu amkayatul badariyya tadagamurya tana cewa yaku Jama,ar Fararen ajannu kudaufadan datsinanniyar can taima Dakarunta amatsayin kutama kukuntata jama,arta kutakurasu akarshe kuturasu kiyama wohoho aisai Fararan aljannu sukara kaimi sushiga ragargaxan makiyansu tayada tsoro yakama Bakaken aljannu Sukajada baya Dankari ran Sarauniya Marliya yabaci takwarara ihu tadubi Dakarunta dasuka nuna karaya taitsawa gamida nunasu dahannu take wata koriyar wuta takonesu takara kwarara ihu mai tsoratarwa takalli Sarauniyar Fararan aljannu tace lallai jama,arki Sunyikokari dasukai galaba akan jama,ata kashin Farko tokisani bakiga komaiba domin yaki yanxune za,asomashi mutuwa yanxunne xata diba tadaga murya tace tabbas yanxune xa,abude kasuwar mutuwa tasabi karanto wasu maganganu nayaki akarshe tace Tawagar bakaken aljannu kashi nabiyu dankari ai Sai wani kaso dagacikin tawagar Bakaken aljannu yayanke yafuto gaba sarauniyar bakaken aljannu tadubesu tace yan uwanku sunxama tsinannu sunnuna karayarsu ga makiya don haka nasa wuta,nakonesu danhaka kufuskanci makiyanku kukashesu bakidaya lallai bana bukatankoda kaxa nawannan yanki yaci gabada rayuwa aduniya aljanu sukwarara ihu suka fuskanci rundunarfararen aljannu cikin bacinrai tabbas sukansu Fararan aljannu sunshajinin jikinsu domin sunsa za,ayitatakare Bakaken aljannu subarka ihu sufuta aguje sutukari abokan karawansu suma Fararan aljanu suka taho akahadu atsakiya akai kwaram nanfa yaki yadawo danye tabbas awannan shafi al,amarin yaxarce tunanin jama,ar fararan aljannu domin kisan kiyashi akemusu tamkar kaji Haka ake kille kawunansu tuni atashi Hankalisu gamida Rikitasu wani babban rikicin shine Ko sunsari bakaken,aljannu tosun sari banxa domin kaifi da tsini baya tasiri ajikinsu masifa tai masifa tsananin kisan da akema Fararan aljannu farkewa tsargewa gamida Sokesu Sai Sarauniyarsu amkayatul badariyya tafasheda kuka Itako Sarauniyar Bakaken aljannu sai tabushedadariya tanacewa yaku jama,ata kuxagaye makiyarku lallai kada kubardanyansu yarayu wohoho ai kamar wutar daji Haka bakaken aljannuke surfe fararan aljannu anacikin wannan haline sai wani Sadaukin bakin aljani yashafama Sarauniya amkayatul badariyya mari tsananin zafin mari saida yafudda wani kara kamar anfasa dutse sarauniya takwara ihu saboda xafi wanda Saida yaki yatsa cik Sarauniya Marliya takece dadariya taceda aljanin da yamari sarauniya amkaya Dakyau duna daga gatarinka karaba tsinanniya biyu ingani Aljani yakwarara ihu yadaga wani Sangwamin gatariZai faskara Sarauniyar Fararan aljannu inda Jama,arta Suka watsar damakamai Sukama kuka FAUU!!!Watakibiya tafasa kirjin Duna tahuda gadan bayansa tafuta taje tasoke bakaken aljanu har guda goma dankari ai saikowa yakama wur wurga idanu kowa naso yaga wanene mamallakin wannan kibiya mai abin banmamaki shiru babu wani motsi ko,alama kwatsam sai akwararawani Sarakaran Ihu maitada hankalinmaxaje ihun yakarade dajin dankari aisai ga tawagar Dillalan mutuwa su goma shahudu sunnufo Filin yaki asukwane suna kwarara ihu gamida kururuwa bakidaya aka xubamusu idanu har suka kariso mamaki yakama Sarauniyar fararan aljannu Sadauki Bilham Dillalin Mutuwa yakalli Sarauniya amkayatul badariyya yace yake sarauniya kiyi hakuri kinnemi taimakona naki ammsawa lallai kisani awancan lokacin hankalina yanakan abokainane dake tsare abirni na Hudu karkashin Kulawar Aljana dakila amma ahalin yanxu xantaimakeki keda jama,arki sannan yajuya yakalli Sarauniyar bakaken aljannu wanda takekumbura tanacika tana batsewa tamkar xata fashe Yadaka mata tsawa yace ke bakar axxaluma lallai kisani kimfada tarkon mutuwa shin xakibi umuninane kikwashi tarkacen dakarunki kiyi gaba koko kinasha,awar ganin jama,arki nafaduwa jinisu nakwwarara kawunansu natashi Sama hoho Sarauniya takwwarara ihu tadakama Bilham tsawa tana maicewa kai mahaukaci lallai bakasan wacece marliyaba manya manya bakaken aljannu matsafa hatsabibai jaruman gaske sunbuga danisun barni saikaine zaka tsoratanitanunashida tsinin mashi tace lallaikaida abokan tafiyarka sainai muku kisa mafi muni daga cikin kisanda akayi aduniya Sadauki Bilham yadaka matatsawa yaceke Sakarya lallai yayiwu kindade kinakaro da maxa to ammaba tabakiba karo da DILLAN MUTUWABA yaimurmushiyace Lallaifa kada kikuskuren shirya Kasuwanci damu domin mu inmu kulla ciniki tofa Saita kaya Sarauniya tafusata takwarara ihu gamida Kururuwa tadakama jama,arta tsawa tace kai tsinannu kubatarmin da yan ,adam,dinnan aduniya lalla inaso kununa musu bambanci tsakanin Mutum da aljan tabdiii afusace Jama,ar bakaken aljannu sukwarma ihu sukai kan Dillalan MutuwaKayyasa Sai Sadauki Bilham yace Dillalalan mutuwa kushirya Shirin kulla kasuwancinku kununama Jama,ar aljannu cewa akowani irin Hali KUNE DILLALAN MUTUWA DILLALIN MUTUWA PART 24 Lokacin dakarun bakaken aljannu sukwarma,ihu suka girgixa takubba sutunkari DILLALAN MUTUWA SUNA wani ruri gamida karaji bakunansuna fudda wuta sadauki Bilham yadaga murya yace yaku Abokan tafiya lallai kushirya shirin kashemakiyanku kununama Jama,ar aljannu cewa ku kasuwancinku akowani hali mutum ko ,aljan kuna masaDillancin Mutuwa wohoho aisai sukwarara ihu sufuta aguje sutunkarimakiya suka hadu atsakiya akahadu akai Kwaram akai karambatar karfe jini yakwaranye datsoka nanfakasuwar mutuwwa tabude jini yafara kwarara mutuwa tarika zarya tana wafce jama,ar aljannu tabdii masu abuda abinsu waikura dakallabin kitse Sadauki Bilham yariki takubba guda biyu yashiga girbe kawunan aljannu yakekaikace manomine ke gibindawa harawanitsalle yake yanashawagi atsakiyar aljannu Su sadauki Umad da turma Unad Armad Urwad da kiswan suka fuskaici Jama,ar aljannu da balbalin bala i suka rika kisa bashara,a basabarin wani kai face sun killeshi basabarin wani ciki face sufarke suwanzu suna sara dasuka tamkar masuyaki daukan Fansa wutatai wuta masifa taimasifa bala iyai bala ii alamarin yamunana yakin kaxanta sha,anin yata axxara Dillalanmutuwaciniki yainisa tuni hargowar maxa yacika gurin karan takubba yagauraye ko,ina wohoho Gimbiya Salbiya da sadauki Marwan margan kiswan sukawatsu afilin yaki suxamo tamkar Wasu Zakuna agarken awaki saidakama jama,ar bakaken aljannu Wawa sukeyi sukasa wasu gaturan karfe sukarika faskara kawunan aljannu kamar suna faskaran ice ko kai yaki bakyau futuna bakyau aikoda tsiya tai tsiya sai wuta tatashi gobara tammaye ko,ina amma tsananin masifa irinna DILLAN MUTUWA BASU FAsa aikinsu itama mutuwa bata janyeba yayubar jama,ar aljannu take tana watsasu kiyama wuta tahadu gagga gagga tai Sama wani bakinkirin din hayaki yagauraye ko,ina hoho Sanin aiki Rage wahala ai sai Sadauki Bilham yadebo wanin bakin garin magani yaambaci wasukamai nasirri take daukacin Dillalan Mutu suka janye jikinsu afilin Daga sukoma gefe su coge Aisuna gama Futa Sai SadaukiBilham yawatsa garimma,ganinnan acikin Wutarnan shima yai baya dankari aisai wuta takara cika tai toroko taibalbal tarika fudda wasumigun harshe wani hayaki maidauke da guba yagauraye ilahirin wuriTurkashi ai bakidaya bakaken aljannu sai suka shaki gubarnan take sukama kumbura suna Fashewa tamkar karan aradu take kararrakin fashewar aljannu yacika ko inacan akaji shiru wuta talafa hayaki yakore dankari aikoda haske yagauraye ko,ina sai akanemi Jama,ar Bakaken aljannu akarasa bakidayasu sunmace anturasu kiyama tabdijam aiko Sarauniyar Bakaken aljannu taga abinda yafaruda Jama,arta sata kama cikatana batsewa taidam taiham akarke takwarara ihu sannan tafasheda kuka can tai shiru tadago kai takalli Dillalan Mutuwa tace kai tsinannu la,anannu lallai kubamutaneban Tabbas ku shaidanune aciki jinsi mutane tanunasu da tsinin Takobi tace kai tsinannu lallaiSaina hukuntaku abisa zunubanku saina muku kisan gillla takara kwarara ihu tafalfalo aguje tana kugi gamida ruri harwani rabuwa take taxama kashi barkatai ta,afkama SuSadauki Bilham da yaki mai take Daukan Fansa suma sukarufarmata dasara da suka amma saita gallabesu taxamemusu alakakai bakidayansu saida yankesu hatta sadauki Bilham Saida Sarauniya Marliya takaftamar Sara akfada tasoki Gimbiya Salbiya agadan baya tayanki umad turmad armat Barat kishan duk alokaci Guda sukwarara ihu sujada baya suna tsiyayar Jini Ita kuma aljana Marliya takasance atsakiyar Dillalan Mutuwa tai murmushi tace gwarafa kumika wuya inkasheku kuhuta domin baxakutaba tsira daga kaifin takubbanaba,Sadauki Yadaka matatsawa yace lallai idankina Tunanin xaki iya kashe daya daga cikin dillalan Mutuwa,tokin haukace sannan inamiki albishir da mutuwarka Yanxunnan yadaga murya ya ammbaci wasu kalmomi guda uku dake dakarunsa suka maida takubbansu sukaciro majajjawasukai kuwwa gamida watsoma sarauniya Marliya aisai suka Sassarketatako ina samada kasa Marliya takwarma ihu suma Dillalan mutuwa sukabarka ihu tareda jan majajjawan datsananin karfi wohoho ai Falle fale sukaimata sukai daidai da namanta nan,nata yaxo karshe aikoda Jama,ar Fararen aljannu suga anyi fata fata daSarauniyar,bakakenaljannu sai subarke da ihun murnasuka daga Dillan mutuwa sunufi Cikin birninsu saida akadauki kwanaki bakwai ana bikin murna bayan ansami natsuwa Fadar Sarauniyar Fararan aljannu yacikil ga Dillalan mutuwa Jere Sugoma sha HahuduSuna xaune awasu kujeru na alfarma Sai sarauniya amkayatul,Badar iyya takalli Sadauki Bilham tace yakai wannan dillalin mutuwa,llallai bayan godiya abisa taimakonda kumana kushiga tsakanimmu da axxalumai bakaken,aljannu mashaya jinin mutum da aljani ina rokonka daka bamu labarin yadda kafuskanci Birni na Hudu kagwabxa,yakida itada dakarunta kakwaci abokantafiyarka Sadauki Bilham yaimurmushi yace yanxu xakisha labari sadauki Bilham yafarada cewa alokacinda nabar Fadarki sai na tunkari Birni na Hudu tabbas banida wani buri face iganni acikin Birni na Nahudu to,ammada na isa katangar Birnin saina sameta tsawonta baxai hawuba sannan kofar baxata karyuba saida nadau tsawon sa,a uku ina xagaye Birni na Hudu amma ban samu kofa daya da xan samudashiga Birni na Huduba raina yabaci nafusata gamida kwarara ihu idanuna sukai jajur naigirgixa tareda ambatan wasu kalaman tsafi sainarikida naxama wanikaton tsuntsu natashi nai sama Saida na kure tsawon katangar Birni na Hudu inashirinketa birnin sai wani gagarimin Bakin Hadari yatasa akakwarara wani tsawa mai rikitarwa sama taibakinkirin bana iya ganin komai sai duhu TOFA SHayi maixafi [DILLALIN MUTUWA PART 25] lokacinda Sadauki Bilhamu yarikidayazama tsuntsu yatashi sama yanakokarin shiga birni na hudu domin ceton abokan tafiyarsa sai yaga wani bakin hadari yaxagaye ilahirin birni tsanananin Baki Harba ya,iya ganin gabansa koda ganin hakasai yabace bat take Bakin hadarin shima yabace Sadauki Bilham yabayyaba atsakiyar Birni na Hudu kamar farin dango tamkar Farin annoba haka Bilham yaga dakarun aljannu suna ketowa tako ,ina saida akadauki tsawan dakika ashirin miyagun aljannu nahada tawagar yaki dakarun aljannu fiyeda miliya biyarne sukahada runduna suka Fuskanci Sadauki Bilha #DILLALIN MUTUWA,shima yafuskancesu shugaban dakarun aljannu yafuto yadakama Sadauki Bilham tsawa yanacewa kaikarami Dantsako lallai kasani yauce ranan mutuwarka Sadauki Biham yai murmushi yace kayya yaro yarolalla kasani nine ajalin MaxaDilllalin Mutuwa tabbas ku aljannune nikuma dan,adamne amma dukdahaka nine xan,zamo sanadiyar tafiyarku lahira bakidayanku aljan yafusata yakwarma ihu gamida kururuwa yabada umurnida aikaca kacada Sadauki Bilham aljannu subarka ihu gamida kururuwa sukaikan Sadauki Bilham suna ruri dakaraji kodayaga haka Sai yajadabaya yatada kwanji yamotsa kasusuwansa jijiyoyinsa sukai Burdumburdusaida yarage Saura kiris tawagar aljannu suriskeshi Sai sadauki Bilhamuyadaki kasa iyakarfinsa dankari indai tsafi yahadu dakarfi to abin bakyau aitake kasa takama girgixa kamar xatakife yakara takarkarewa yakara dukan Kasa take tarika ruftawa tana daddarewa nanfa jama,ar,aljanu suka rika hallaka kasa naruftawa dasu kamar annobar Girgixan kasa haka sukarika hallaka aikoda asami dakika talatin anawannan bala i girgixan kasa ai akanemi dakaren aljani gudu daya akarasa domin bakidayansu sunhallaka kasa tahadiyesu kuma takoma yadda take tamkar babu abinda yafaru agurin kaitsaye sadauki Bilham yadannakai cikinBirni na Hudu wani abin mamaki Shineduk inda yagilma Sai yarika ganin jama,ar aljannu nakallonsa dakuma yauce sai subiyoshi abayansa kafin kace haka ilarin jama,ar aljannu dake rayuwa abirni na Hudu sun rufama Sadauki Bilhamu baya duu suke binsa abinka da namijin duni kodamuwa dasu baiyiba kawai abinda yasani koda xa,airuwa kibau lallai tunda TALLATA HAJARKA A SHAFIN HAUSA EBOOKS AKAN FARASHI MAI RAHUSA . Shafin hausa ebooks shafine dake kawo ma yan uwa hausawa littatafan hausa cikin manhajojin PDF,TXT da doc, . A kowacce rana sama da mutane dubu biyar ne 5000 ke ziyartar shafinmu, hakanan sama da mutane 4000 dubu hudu ne ke download na littatafanmu, hakan yasa muka bude sashin tallata haja, . Inda duk wanda ya bukaci mu tallata masa hajarsa, zamu sanya a cikin shafinmu da kuma ebooks namu, wato littatafan mu, akan kankanin farashi . TSARUKAN TALLA DA KUDIN BIYA . 1, ADS in site, tsarin farko wanda ya danganci saka hoto, ko bayanin hajarka a sama da kasan shafinmu inda kowanne mutum ya shiga shafinmu zai gani, muna cajar dari biyar N500 akan wannan tsari, sannan yana karewa bayan kwanaki 31, 2,ADS in Ebook, tsari na biyu wanda shikuma yana fitowa ne a cikin littatafanmu, Makaranta da manzarta zasu runga cin karo da tallan hajarka yayin da suke karanta littatafanmu, Nuna cajar N100 akan wannan tsari ga kowanne ebook, . Kafin fara kasuwanci dole kana neman mutane su san abun da zaka siyar, Wannan tsarin zai yi matukar temako musamman ga Masu buga littatafai suna siyarwa, da masu senyawa a Okadabooks, da ma dukkan wani dan kasuwa . Domin tallata hajarka sai ka tuntube ni ta wannan namba 08181619967 Shuraih Usman 99% Chief executive officer @ www.hausaebooks.com.ng Gargadi, bana whattssap, just call me or send msg yashigoWannan Birni Sai yakwaci abokan tafiyarsa ahaka ya isa babban Kurkuku yataraddashi akulle gawasu maka makan aljannunan nakaiwa dakomowa suna rikeda miyagun makamai domin bada tsaro aikoda sukai ido biyu da Sadauki Bilhamu Saisuka jadaga gamida Shirin gumurxu Sadauki bilhamu yadaka musutsawa yace kai tsinannu lallai kubude kofarnan kokuma inturaku garinda baxaku taba dawowaba Shugaban aljannu masu tsaran kofa sai yakalli Sadauki Bilham yakece dadari,akarshe yakwarara ihu yanuna Sadauki Bilham da tsinin takobi yace kai bil,adama lallai kasani kaida ganin yan uwanka har,abada domin baxamu taba bude kofannanba Sadauki Bilham yace to abisa adalci,irinawa lallai xanbaku xabi biyu kodai kubudemin kofa ku tsirada rayuwanku kokuma ingabatarda Sana,ata akanku afusace aljannunnan sukai kan Sadauki Bilham daniyar sumai kwafdaya yazare takubba guda biyu yaikururuwa ya afkamusu dasara da Suka kaiya wuyar aikiba,afaraba domin tuni Kawunan aljannu sukarika gare akasa sukataru suka yamyame Sadauki Bilham daniyar suimasa rufdugu amma dayaikara gamida gungi tuni yai watsidasu yakashe fiyedarabinsu Sauran suka tsorata suka fashe wasu subace wasu suka tashiSama duk wannan dambarwa da akayi Jama,aljannun dake biye da Sadauki BilhamSuna tsaye suna kallo afusace Sadauki Biham yasakafa yabanke Katuwar kofan wanda aljannu dubuneke iya budeta amma saida tajijjigeta bakidayanta taisama tadanne masu gadinta tabaya suna yunkuri dagawa Sadauki Bilham yadaka tsalle yadira aSaman kofar kayya ai sai aljannu Suka rika fashewa suna kamawada mutuwa dankari Yarika wanikumbura yana saccewa yakwarara ihu yadaga murya yana cewa yakumasu gadin wannan gida abi umurnin Dillalin mutuwa lalla abude kowace kofa sannan abar kowani dan Fursuna yaitafiyarsa dole kanwannaki tuni akabi umurninsa abude kofofinda aka kukkulle jama,atake jama,asukai yo waje aisai saduki Bilham yashamamaki domin sai yarika ganin yan fursunannan suna nufan Jama,ar aljannun da suka biyoshi abaya kowa yana rungumar dan uwansa cikin murna da Farin ciki wasu harsuna xubarda hawaye Abokan tafiyarsa Suka Futo koda sadauki Bilham yaga abokansa Sai Farinciki ya lullubeshi yaruga aguje Suma suka rugu suhadu surungume Juna bayan sunsaki junane sai sukaga abin mamaki bakidaya jama,ar aljannun Birni n Hudu Sunkewasu Sadauki Bilham yadakamusu tsawa yanacewa kai jama,ar aljannu lallaifa kusani mubama nufin yakarku kawai abokaina naxo ceta kuma nacecesu saboda haka kubarmu mufuta abirninku lafiya kawai Sai yaga basuda,alaman basuhanya Bilham yafusata yace wato kunxabi mutuwa amaimakon,kurayu kunxabi kukulla kasuwancin mutuwa damu yadaga Murya yace yaku Dillalan mutuwa kuxare takubbanku kufara gabatarda Sana,arkutuni Sukaxare makamai atare sukwarma ihu xasu afkama Jama,ar aljannu Sai akaji wata zazxakan Murya nacewa yaku Dillan mutuwa kudakata domin kunashin aikata Babban kuskure Sadauki bilham yatsaida Dakarunsa cik suka tsaya Saiwata kyakkyawar aljana tabayyana tana sannye da fararr riga doguwa harkasa wanda aka dinkata da xaren dinare tafuskanci Dillalan Mutuwa Sadauki Bilham yace yakewa wannan al,jana ma,abociyar kyan sura waceceke kuma daga ina kike sannan inadalilin xuwanki Wannan guri kitsaidamu,alok acinda mukekokarin kulla kasuwancimmu na mutuwa Aljana taimurmushi tace sunana Nurul Fataya kuma nice sarauniyar na Hudu TOFA GASASSHIYARMASA ,AIBAXANBARIBADILLALIN MUTUWA 0-26 sarauniya Nurul fataya tace kasani yakai wannan Dillalin mutua nice Sarauniyar birni Nahudu kuma bama biyayya ga Sarki Ramu bn Rammama domun bama kaunar xalunci Sarki Rama yashiryamana masifu kalakala yana turomana amma muna tsallakewa yasha turo mana tawwagar mayaka daga aljannuda mutane inda mukarika gwabxa,kaxamin yaki kuma sunkasa nasara akammu shine yaturo mana tsinanniyar aljana Durgu tafado birnimmu dadakarunta sukai mana dirar mikiya muma muka dibi makamai domin kare kammu saida mukai kwanaki tara muna fafata yaki akwana na gomane Aljana Durgu da Jama,arta sukai gala akammu sukarya rundunata dakarfin tsiya jama,ata sukamika wuya koda naga aci birnina da yaki Saina bace nasulale nafuta abirnin domin nai imani indai aljana Durgul takamani toba makawa saita rabani daduniya koda tanemeni tarasa saita kame mashawartana samada dari hudu taimusu yankan rago abainan jama,a domin cusama jama,ata tsoronta tundaga wannan ranane tahaye karagan mulkina tarika mulkin kama karya tana gallaxama jama,ata nikuwa tunda nasamidama nasilale banxame ko,inaba sai Birni Nabiyar inda yar uwata Sarauniya nurul mukati kemulki naxauna tareda ita inajin labarin bala,i da musiban da jama,ata keciki kuma kullum in neman hanyardaxanbi inkarbi Birnina tosai bayanai,sugabata gareni cewa mutukar inaso kasata tadawo mallakina saida insaurari xuwan Dillalan mutuwa domin sukadaine xasu iya ceton al,ummata daga hannun aljana Durgu,Takare magananta dacewa bakidaya Jama,ar aljanunnan dakaga Sunkewayeku tosuna sone suimuku godiya bisa cetons dakuyi to adaidai lokacinne wani jarumi daga masu tsaran kofa yafado tsakiyae taro ahagitse yaxube agaban Sarauniya Nurul Fatayea yace ranki yadade ga aljana Durgu ita da jama,arta suntunkaro wannan Birni aikafin sarauniya taimagana sai Sadauki Bilham yace lallai yauce ranan mutuwarta ita da jama,artatabbas yaune karken kasuwancimmu da ita sai yanufi kofar futa birni na Hudu domin haduwa da aljana Durgu ayita takare Abokanta fiyarsa suka rufamasa baya suna isa kofar sai aka bude kofar birnin aisuna Futa saisukai alaragab da aljana DurGu itada tawagar aljannu milyan biyu nanfa,akafara kallon kallo gamida hararan juna aljana takwarara ihu akarshe tabushedadariya takalli Sadauki Bilham tace nina baxama nemanka,acikin daxuxxuka dakoramu domin inkama inhadaka da yan uwanka indatse kawunanku domin inkaima babban Sarki Ramu bn Rammama ashekai kaxo ceton abokan tafiyaka tanunashi da yaryatsa tace to lallai yauce ranan mutuwarku sadauki Bilham yadaka matatsawa yace ke bakar aljana lallai,kisani kidan yau yasha banban dakidanjiya tabbas abaya kinyi galaba,akammu to yanxufa lissafine xaisauya domin keda jama,arki daya baxai kubutaba dagakaifin takobimmuba Aljana takece dadariya tai tsawaga dakarunta tace kai yawan maganganu rashin artabu rashin jini rashin tsagawa ku afkama tsinannunan kusaromin kawunansu jama,ar aljannu sukai ruri sutunkari Dillalam mutuwa domin cika umurnin shuga bansu kaiya yaki bakyau aisai Sadauki Bilham yai tsawa yace yaku dillalan mutuwa kukunnamusu wutar bala,i wutarda baxasu iya kashetaba lallai wannan wuta taxomo itace ajalinsu Take DILLAN MUTUWA suka fudda wasu kananu bakada dakwari sukadana wasu kananan kibau atare sushiga sakima jama,ar aljannu aikoda kibiyoyinnan suka fasa kiraxan aljannu sai wata bakar wuta tatashi tai TORoko gamida rimi tamamaye ko,ina tai sama take,aljannu suka rika konewa suna bindiga tabbas wannan wuta wutar,annobace domin cikin kannkanin lokaci takone aljanun bakidaya sukone kurmus koda aljana taga tarasa dakarunta bakidaya saita hangame baki takwarara ihu aikafin tarufe baki Sai DILLALAN MUTUWA SUka kewayeta kafintai wani yunkuri tuni sunxaba mata kibau marasa,adadadi asassan jkinta kawai saita kamakumbura tanacika tana batsewa Sadauki bilham yace maxaje muwatse tuni kowa yaitakansa kamar karan,aradu tamkar fashewar Dutse haka aljana Durgu taibindiga namanta yai daidai anemeta arasa Dillalan Mutuwa subayyana inda al,umman Birnina Hudu suka barke damurna makada suka saki kida mawaka suka sa wakokin yabo sarauniya Nurul Fataya tanemi Dillalan mutuwa dasukwwana abirni na Hudu sadauki Bilham yace ai akwai aiki agabammu domin akwai bakar aljana tanashiri kifarda Birni Sarauniyar Fararen aljannu sarauniya amkayatul Badariyya sadauki Bilham yakalli Sarauniya amkayatul badariyya yace tokinji yadda naceto abokan tafiyatahar musami daman kawomuku dauki muku butardaku daga sharrin sarauniya bakaken aljannu kuma yanxu haka xamuwuce Birni nabiyar take sukai Sallamada Ita sukadauki hanya domin riskan Birni nabiyar inda Sarauniya Nurul Makati ke mulki yar uwaga Sarauniya nurul Fataya TO WACCE WAINAN XA,ATOYA ABIRNI NABIYAR NIDAI YANXU WAINAR WAKENE AGABANAXANDAN SHAKATA ATAIMAKENIDA KWALBAN LEMO ABOKAI DILLALIN MUTUWA 0-27-28 Lokacinda sadauki Bilham da abokan tafiyarsa suka isakofan Birnina Biyar saisuka dakata Bilham yaceyaku,abokan tafiya lallaikusani muniso birnina Biyar zamufuskanci sarauniya Nuril Makati yar uwan sauraniya,Nurul fataye lallaicikin biyu xa,aidaya kodai takarbemu da salama kokuma tafuskancemuda yaki tokusani kodametaxo mumadashixamu tunkareta lallai kowannemmu yakasance cikinshiri domunmuntunkaran mutuwa dan ahalin yanxutsakanimmu da Babban Sarki Ramu bin Ramma Birni Biyune kawai saboda haka munadabbada haduwada mutuwa gabadagaba yana gama fadin haka sai yasaki linxamin dokinsa ya afka Birni na biyar,abokan tafiyarsa Sukarufa masa baya asukwane sufada birnin sunashiga sai sukaga bakidaya Jama,ar Birni sunsha ado sai watsama Dillalan mutuwa Furanni sukeyi mmaki yakamasu shin memutanen wannanBirni Kenufi,Sadauki bilham yace kai abokan tafiya lallai kada muyarda da jama,ar Birninnan domin ba,aba abokin gaba amana Gimbiya Salbiya tace yakai Dillalin mutuwa tayaya wadannan mutane zasuxamamakiyammu alhali bamuyi mu,amula dasuba Sadauki Bilham yace wannan tsarin yakine magabata sunacewa afage naneman cikaburi tokar kayarda dakowa domin masoyikanxama makiyi kuma Farmaki Masoyi gudadaya toyafi harin dubunmakiya adaidai wannan lokacinne Suka isa tsakiyar Birni nabiyar sai suka hango curin cuncirundon mayaka marasa adadadi cikin mummunanshiga nayaki sunyi sahuSahu gasunan reras sunkasace atsaitsaye tamkar gumaka Sadauki Bilham yadaga murya yace to Dillalan mutuwa kushirya Shirin Kasuwancinku lallai dayuwan xamui musayan takubba gamida Dillancin Rayukan mutum da aljan,lokacinda Suka,isaga tarin maxajennan sai suka jadaga runduna tafuskanci Runduna,mazaje sufara hararan jun xuciyoyi surika lissafi yadda yakin xai kasace Can saiga sarauniya Nurul Makati tare Da yar uwanta sarauniya Nurul Fataya subayyana cikin kyakkwan shiga irinna mayan Sarakuna,duk da anafagen kasuwancin Mutuwa ake saida kyan suransu da kyanshigansu yadauki hankalin maxaje wani abukuma da yasa DILLALAN MUTUWA acikin rudani ShineSarauniya Nurul Fataye aljanace amma yar uwanta Sarauniya Nurul Makati bil,adamace amma kamanninsudaya bawani Banbanci saboda haka Dillalan mutuwa suka shiga mamaki lokacin dasu nurul Fataya suka iso gaban Su Sadauki Bilham saisuka fuskancesu suce barkanku Daxuwa Birni nabiyar lallai muna muku barka daxuwa Sadauki Bilham yace muna amsawa Yace kunce kuntarbemu da Salama tomenene natara wa yannan Dakaru namutunm da aljan Sarauniya Nurul Fataya tacekasani yakai Dillalin Mutuwatafiyarku tayinisa sannan kuna fuskanta mutuwace lallai ku jarumaine kuma maxajemasu dakama mutum da aljan kashi to ammafa kusani Shi birni Nashida yasha bambam da sauran Biranen da kushige domin shine Birninakarshe wanda indai kuwuceshi tozaku isaBirni nabakwai wato asalin Daular Rumawa inada xakui arangama dababban Sarki Ramu bini Rammama saboda haka sarki Ramu yatanajimusifu da bala,i yajefge abirnina Shida tabbas akwai Xun xurutun maxaje masu jida jarumta gamida taurin kai da Sallama rayuwansu domin Farin cikin Sarki Ramu kimanin Miliyan dari Bakwai sannan ankasaRundunan gidabakwai kowace runduna tanadauke dadakaru miliyan dari Sannan kowace runduna tana karkashin jagorancin Wasu shaidanun Jarumai biyu Mace dana Miji wadanda susunkasancene shahararrun matsafane kuma jarumaine sunada karfin dantse na inna naha tsafaffune basajin sara kuma basajin suka tabbas su ansarrafasune daga,Halwar tsafi subaxa,a aiya kiransu yan,adamba kuma baxa ace musu ajannuba xaifi kyau akisu iblisai domin suna rikida kowace irin Halittasarauniya Nurul Fataya tace kuma mutukar kuna so kukarya rundunan dakaru miliyan dari Bakwai todolene saikun hallaka,wadannan jagororin runduna bakwai takowani hali tadaga murya tace tabbas idan harku iya cin Bini na shidada yaki to kunkarya ixxar Sarki Ramu bn Rammama kuma dayuwan kui nasara akansa Sai Sarauniya Nurulfataya tai shiru sannan Saruniya Nurul Makati taciga daxance tace saboda hakane nida yar,uwata mukatanaji Dakarun aljanu da mutane wadanda suke suma maxajen famane masutaken amatudu su Miliyan dari biyu domin sutaimakeku awannan yaki lallai kuna bukartasu kumaSumaSuna bukatarku domin xuciyoyinsu abushe suke basuda wani buri Sai yaki sunada xuciyace irinta daukar Fansa tabbas marabansu da dabba maicin naman mutane dankadanne Sannan muma da mu xa,aiwannan yaki domin munabukatan fansar Mahaifimmu SADAUKI Bilham yace tokukuma meke tsakanin kuda Sarki Ramu bn Rammama dakukebukatan Fansa akansa SARAUNIYA Nurul makati takalli yar uwanta Nurul fataya saikawai Suka Fashe dakuka maitsanani kumada ban tausayi can sukadaina kuka sannan sukasharema junansu hawaye sai Sarauniya Nurul Fatayatace shin bakui,mamakiba kasancewata aljana itakuma yar uwata takasance mutum Gimbiya Salbiyya tace wannan,abin mamakine Nurul fataya taimurmushi tace tokuma uwammu daya Ubammu daya Sadauki Bilham yabude baki yace to taya haka takasance Nurul makati tace mahaifimmu mutumne Mahaifiyar aljanace kuma shi kanine ga Sarki Ramu bn Rammama sunansa Raama bn Rammama shi yakasance Mafaraucine samyatsani xaman gida saiyai watashida acikin daji sannan yadawo gida yaiwata guda dakyar amma wani abin mamaki duklokacinda Mahaifimmu yadawo tofa tsakaninsa da dan,uwansa basa Shiri domin shi Ramu yakasance axxalumine amma shi Mahaifimmu yatsanixalunci shiyasa mutanen kasarmu sukeson xamansa agari amma yaki watarana mahaifimmu yayi nisa acikin daji sai yariski wani bakin tsauni maitsawo ajikin tsaunin anyi rubutuda,da Jini cewa YAKAI JARUMI INANEMAN CETONKA shayi ya,iso ΞΞDILLALIN MUTUWA 0ΞΞ29 "Sarauni Nurul Makati taci gaba daba sadauki Bilham DA abokan tafiyar labarin mahaifinsu tanacewa Lokacinda Mahaifimmu yarima Rama yakaranta wannan rubutu da akayi Da Jini cewa Metafiya kataimaki Rayuwwata inacikin ukuba Sai yaji cewa lallaiyana bukatan yataimaki komawaye dake saman wannan bakintsauni yadaga kai yakalle tsowan tsaunin wanda kebaraxanar tabo gajimare yagacewa babu hanya dama xai iya hawa saman tsaunin sai yakama kewaya tsaunin tsammanin koxai Sami wata hanya saboda girman tsaunin Saida yarima Rama ya uni guda sannan yakammala kewaya tsaunin ammabai sami hanyaba hankalinsa yatashi xuciyarsa tadugunxuma kai sai yadika kasa daga kan dokinsa yatsuguna agaban dokin yashakan dokin yace yakai RUKUBA abokin tafiya wata rai abinsan tsauninnan tana neman taimakommu sannan nasara hanyar hawa shin xakaimin wani taimako Doki yakadakai gamida haniniya Alaman ya,amince Mahaifimmu yai murmushi yace dakyau abokina to sonake kai kundumbala katunkari bakin tsauninnan muhaushi kota halin kaka doki yaitsalle gamida gyara tsayuwa mahaifimmuyamike yadakatsalle yahaye Bisa dokinsa yakarya kwana tamkar xaikoma gida saida yai tafiya Mainisa sai yajuyo yafuskanci bakin Tsauni yakwarara ihu yaimadokinsa kaimidankari aisai dokinnan yaiwani Kara gamida haniniya yafuta aguje yatunkari bakin Tsauni tsananin gudu har yanabacewa yana zuwa dabda tsaunin sai yadakatsalle tamkartsuntsu haka Dokinnan yatashi Sama yadira awani yanki na tsaunin yaci gabada hawa tsaunintamkar Biri wohoho abin gunin bansha,awa gamida birgewa kwatsam sai wasu makamakan halittu masukama da kadangaru amma girmansu yaninka girman bishiya rimi suna tafiyane amike tamkar yan,adam subayyana suna rike da migun makamaisuna saukowa dagasaman tsauninnan suna ihu sunufi Maifimmu dokinsa yatsorata yatakure aguri daya yana kokarin komawa dabaya RanMahaifimmu yabaci yakarara ihu yadakama Dokinsa tsawa yace kai Rukuba menene naka natsorata bayan kanadauke da Dillalin mutuwa lallai kabar tsoro katunkari dodanninnan domin ingabatar da sana,atakawai Saidokin yakara gaba shiko mahaifimmu sai yakwarma ihu yaxaro wasu gatura guda biyu ya,afkama dodannin nan dasara tamkar mai faskaran rubabben itace haka mahaifimmu ke faskara kawunansu gamida girbe kafafuwansu nanfayaki yakaure Rama yarika watsarda gawawwakin dodannin nan kasan tsaunin kamar barnan iska tsananin kwarewa afagen daga har wani tashi Sama yakeyi yana Saukema halittunnan axabar yaki ahaka yakarar dasu kuma alokacinne ya isaSaman tsaunin abin mamaki saman tsauni Filine yatafi iya ganinka ama babu alaman akwai wata halitta awurin mahaifimmu yasauka akan dokinsa dankari ai yana Sauka akandokin sai akwarara wata tsawa mai Furgitarwa takewata koriyar wuta tasauko daga sama takone dokin yakone kurmus Hankalin Mahaifimmu Yatashi dokinsa da sugirma tare yau daya ankoneshi agabansa yatakarkare yakwarara ihu sannan yatsuguna agaban tokar Dokin yafasheda kuka maitsanani to alokacinne wata bakar tawaga daga bakaken aljannu tabayyana agaban Mahaifimmu Mahaifimmu yadaga kai yaga tarin jama,ar aljannu akalla zasukai dubu sittin karkashi jagoranci wata bakar aljana maikamada Dorinar ruwa aljana takalli mahaifimmu tafasheda dariya tanuna Mahaifina da tsinin mashi tace kai Yarima Rama lallai kayi Kuskure dakahawo bakintsauni domin cetor ma,abociya axava lallai kasani wanda kakeso kaceta tohar,avada acikin,axaba xata dauwama domin tabujirima yariman Kauxar dan Sarkinbakaken aljannu Mahaifimmu yamike yakarema jama,ar aljannu kallo yace to lallai Kusani abisa kisanDokina da kukayi har kukasani Xubda hawaye tosai kunsan Kukan maxa Bala iine aljannu suka fashedadariya wannan dariya tabatama mahaifimmu rai kawai sai yakwarmaihu yajefa wata majajjawa take majajjawar taje tatsinke kan shugabar dakarun bakaken aljannu dankari aljannu suka fasheda kuka gamida xare makamai sunufi Mahaifimmu afusace mahaifimmu yaxare takubba guda biyu yace yanxune xakusan kukan maxa bala ine yarafka,ihu yadakatsalle saigashi atsakiyarsu dankari fashi barnan aki kuma wuyar aiki ba,afaraba domin tunkafin yakai kasa yakai aljannu samada dari lahira aljanu suka yanyameshi suna kaimar Sarada Suka shikuma yawanxu yana karewa gamida maida martani tamkar gobaradaga kogi haka yake ragargaxansu tuni yai fata fatadasu yaturasu lahirayadaga takubbansa Sama yakwarma ihu yadaga kafa yadaki kasa take wani yanki nakasa yayankegamida xabtarewa taikasa aisai wani

Chapter 5 of 9