Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 9
domin Sarkin yaki Marwan yaxamema maxaje dodan maxa yarika kisa bashara,a yana ballawagamida tsike kanmakiya Asifu yana goyeda Zinariya yarika tattake mazaje yana aikasu lahira yaki yaitsanani masifa tai masifa awannan yaki akashe yan uwan Zinariya guda Shida sukamutu haka awannan yakine akashe uwar Zinarya Sai yarage daga Asifu sai Masifu dakuma Kashifu Sai Sarkin yaki Marwan sune suka jadaga suka ture akaita kairuwa rana gamida dauki badadi hardare yashiga bisa tilas akajanye dayaki sukuwa Su Sarkin yaki marwan sai suka bidundare suka kara gaba ahanyane anacikin tafiya Sai Sarkin yaki Marwan yagungurodaga kandokinsa yafado kasa koda asifu suka tsaya suduba Saikawai suga Sarkin yaki Marwan yarigayamutu ashe tun afilin yaki ammasa miyagun sara da sukawanda sukaimar illa koda su asifu sugahakaSai sukafasheda kuka maitsanani akarshe suhakarami sukabinneshi tashin hankali ahalin yanxu saura su uku dakuma ita Zinariya suka rasa abinyi sai Masifu yace ni inagganin kawai mutsaya mumika wuya musallama domin lallai baxamu tsiraba tabbas sai makiya suncimmanakuma zamu mutune kamar yadda yan uwammu suka mutu adokardaji suka zama abincin kuraye Asifu yamike yana rungumeda Zinariya yace ina dan,uwana abaxaiyuba tunda muka fara wannan yaki lallai sai munga karshensa Kashifu yace mekake fadane dan,uwa amfimu karfi tsafi yawa tayaya zamu iya wannan yaki Asifu yace yaku yan uwana lalllai kada ku zaku mika wuyanku gamakiya toni inamai rantsuwada wannan 'yatawa lallai baxan tabamikata ga kowaba Face DILLALIN MUTUWA atare yan uwansa sukace wanene kuma Dillali mutuwa Asif yace musu shi annobane,kuma balbalin bala ine kararkwanane na mazaje wutardajine sannanshi aradune tsawane maitadana kwance Shine akekiransa gobara dagakogi SADAUKINMAXA BARDIL sukace kai,ina kasanshi Asifu yace nasanshine ayayi fataucinaDILLALIN MUTUWA 0__7 Lokacida yarage saura Asifu da Masifu dakuma Kashifu Sai kuma Jaririya Zinariya sauran kaf sunhallaka Sai kashifu yafasheda kuka yanacewa tabbas bamuda karfi ko zarranda zamu,iya kare wannan yarinya tabbas komun gudu sam bazamu tsiraba domin ahalin yanxu idanun Sarakunan duniya suna kammune tabbas manya manya sarakunan duniya sunbaza dakarun aljanu da mutane akan duk inda mushiga akamomu amace kamarayene abinda dai kowani Sarki yake bukata shine Zinariya tarayu afadarsa domin yasami daukaka aidan duniya yakuma zama gagarabada agun mazaje yatunbatsa yashara akarshe yaxamo Sarkin Sarakunan wannan DUNIYA yabude baki zaici gabada magana aisai ga kansa akasa wata wukace maimasifan kaifi taratsa wuyansa wohoho aikafin su Asifu su ankare tuni dubaben dakaru sunkewaye ilahirin gurin kowannensu rike damiyagun makamai Masifu yadubi asifu wanda tuni yasunkuci Zinariya yagoyata yadaureta tamau yaxare takobi yaceda dan uwansa lallai mubiyune kawai murage sai yarmu ZANARIYA kada muyarda mumutu awannan yaki kawai sai sukwarma kururuwa sukai kundun bala su afkama makiya wohoho nanfa wutar yaki taruru gobarar rayuka takama Asifu yarika Saukema makiya azabar yaki kisan gilla gamida kisakiyashi tattake mzaje yake yana wufce rayukansu Haka shima Masifu yajadaga gamida yin runfa yashiga aika mazaje lahira guri yadu yamutse jini yadinga kwarara gawawwaki su yawaita dankari tabbas mazasuke maganin maza domin duk inda Asifu da Masifu suka sa gaba saidai kaga fili kankce haka sunyi raga raga da makiya wani abu da Asifu yalura shine yanajin karan takundawakai marasa adadi tabbas yasan karin makiyane suke zuwa sai yadubi dan uwansa yace lallai muimaza mubude makanmmu hanya mu silale kawai sai suhada karfida karfe sudur fafi makiya abangare guda nanfa suka rika ajalin mazaje kawuna suka rika tashi sama jikkuna suka rika zubewa kasa tuni suka bude hanya sauka saki linxamin dawakansu sufuta atsiyace makiya suka rufa musu baya nanfa suka kasa tsere ai koda akajima ana casawa sai Asifu da Masifu sukaima makiya fintinkau sukai musu nisa bammamaki akarshe anemesu akarasa Sunbace bat saida Asifu da Masifu sukai kwanaki goma suna tsula gudu adokardaji batareda sun tsayaba saida suji alaman zasu tagayyara sai sukadakata sufara neman gurin buya ahaka sukalaci abinda zasuci bayansunci sun koshi duk wannan ruwan masifa dabala ii da akasauke Zinariya tana Sharar barci abayan ASIFU kwatsam sai hadari yagangamo samatai bakin kirin nanfa hankalin Asifu da Masifu yatashi sufara neman gurinfakewa can afara kada iska maikarfin tsiya wanda tafara fatalida manyan duwatsu tana karya itatuwa nanfa suka rika dube dube har sukai ga wani katon dutse wanda itatuwa sunrufeshi koda suka duba kasan dutsen sai sukada wani wawukeken kogo wanda mutukar mutumbai luraba bazaitaba ganin kogonba kai tsaye suka dannakai ciki nan sukasha mamaki domin yanada mutukar zurfida fadi tamkar wani dakine namusamman saida sukai karshen kogon ta ananne sukai mugun gamo wata hargegiyar damusace me yaya tana kwance tana shararbarci ga kananan yayanta sunata wasa Asifu da Masifu sukai turus sukalli juna sai kawai sujuya domin sufuta awannan kogo kafin Damusannan taji motsinsu tatashi tasaukemusu balbalin bala i tokuma adaidai lokacinne Zinariya tafarka daga dogon barcin datakeyi cik Asifu yatsaya Masifu yadubeshi yace yazaka tsaya bayan kasan muna tsakamai wuya kamata yayi mugaggauta futa kafin kukan Zinariya yatashiDamusar can Asifu yace Zinariya tafarka kuma ahalin yanzu tana neman nonone Masifu yace to ai immufuta sai munemi wata barewa koko gada mai shayarwa mukamata mushayarda Zinariya nono Sai Asifu yai murmushi yace tabbas samun wayannan hallittu masu shayarwa xai wahala saboda haka kawai mui amfanida wanda yake ahannu Afurgice Masifu yakalli Asifu yace mekake nufine dan uwana Asifu yace inanufin Mushayarda ZINARIYA NONONAN DAMUSARCAN MAI 'YA'YA Masifu yadubi Asifu yace kai mahaukacine shin kanka yakwancene tokasani mutukar katunkari damisarcen tolallai zaka mutukaida Burinka nagani girman ZinariyaKaiwai Sai asifu yaidariya yakwanto Zinariya abayansa yamikama Masifu yace mutukar yata najin yunwa toko mutuwa baxata hanani bata abinciba kawai sai yatunkari damisarnan yana xuwa yasa kafa yataka bindinta Damisar taiwani Zambarma tatashi aikoda taga Asifu saita daka tsalle tayo kansa caraf yariketa dakarfin tsiya yadagata yamakadakasa yabita yadane gamida birkiceta yaceda dan,uwansa mazakazo kashayar da Sarauniyar zamani take Masifu yazo yakafa bakin Zinariya anonon Damusa saida tasha takoshi dakanta takauda kai Sannan Asifu yasaki Damusannan taiwani gunji gami da Zambarma takama kai komo tana Shiri afkama Asifu nanfa Sukama Kallon juna da Hararan juna DANKARI MEZAI FARU SAINAGA ABIDA KECIKIN KULANDA AAJE AGABANA[DILLALIN MUTUWA 0-8] Zakanyarnan tashiga kaikomo tai kumaji gamida daka tsalle tarungumi Asifu shima yarumbaceta sushiga kwatsa kokawa tadanneshi shima yadanneta zakanyarnan takafa kumbunanta akirjin Asifu tai gunji tana kokarin raba kirjinsa biyu tsanani zafida [DILLALIN MUTUWA 0-8] Zakanyarnan tashiga kaikomo tai kumaji gamida daka tsalle tarungumi Asifu shima yarumbaceta sushiga kwatsa kokawa tadanneshi shima yadanneta zakanyarnan takafa kumbunanta akirjin Asifu tai gunji tana kokarin raba kirjinsa biyu tsanani zafida Zugi sai Asifu yakwarara ihu yadunkule hannunsa yadaki kan Zakanyarnan dukan yaratsa kwakwalwarta aitake taxube kasa Sumanmiya Asifu yakoma gefe guda yabaje akasa jini naxuba ajikinsaDasauri Masifu yakarasa gurin Asifu yatallabeshi yaungumeshi yana mai magani yatsaida jinin to adaidai wannan lokacinne Zakanyarnan tafarfado koda tai idobiyu da Asifu tayi tariyar gumurzun dasukayi dashi abaya sai kawai tanufi gurin yayanta Asifu yai murmushi Masifu yace magganin wuya agudu tabbas dole kanwan naki Asifu da Masifu suka sami wani bangare akogonnan sukazauna adaidai wannan lokacinne sukajikaran tafiyardawakai dakuma hayaniyar maxaje tabbas dandaxon makiyane masu farauta Zinariya sune abakin wannan kogo hankali Asifu da Masifu yatashi domin suntabbar mutukan makiya suka taresu awannan wuri to saidai gawarsu kawai sai suga Zakanyarnan takallesu duba nasosai sai kawai takada yayanta tanufi kofar futa daga kogonnan koda ganin haka sai Asifu yamike zaibita Sai masifu yarikoshi yace aa dan uwana kada kabatamata aikinta Asifu yadubi dan,uwansa zaiyi magana Sai dan,uwan yacemasa idan zakanyarnan taje bakinkogonnan taigurnani gamida gunji masu farautammu suka ganta tobazasu shigo wannan kogonba domin sunyi imani babu yadda zamu zauna lafiya da ita aramidaya kawai Sai Asifu yaimurmushi yarungume dan,uwansa haka kuwa akayi lokacinda Zakanyarnan ta isa bakin kogonnan sai takicibis dadakaru suna kokarin shigowa kogon koda sukaiarbada juna Sai kawaidakarun suka juya suka fada cikindaji aguje sai kawai Zakanyar takoma cikin kogon itada yayanta Asifu yaimata jinjina alamar godiya taiwani yakare baki gamida daga kai alamar ta amsa Bayan sunsami natsuwa masifu yakwance Jakarsa yadaukomusu guxiri gasassan namane gakuma Salkan ruwansu cikeda ruwa akusa dasu kodasuka fara cin abinci sai Masisifu yadubi dan uwansa Asifu yace yakai dan,uwana abaya kayirantsuwa gamida shan,alwashi cewa lallai duk wuya komai rintsi baxa mika Zinariya gakowaba Sai DILLALIN MUTUWA shin wanene Dillalin mutuwa kuma,awace kasa yake Sannan tayaya kaikasanshi Koda asiffu yaji wadannan tambayoyi sai yai murmushi yadubi dan,uwansa yace hakika dan uwana katambayeni a,inda yadace domin munsamidamarda zamu zauna awannan kogo tsawon kwanaki bakwai batareda muntagayyaraba kokuma wani yakawo mana hari Asifu yacigaba dacewa nahadu MURAIS wato Dillalin mutuwane akasar Turim shekaru bakwaidasuka Shude Sarki Musluhu wato sirikimmu mahaifin ZINARIYA yaturani kasar Turim domin inkarbo dukiyar haraji wajan Sarki Malhas lokacindana isa kasar bayan ammi kyakkyawan tarba naxauna akai zaman fada dani har akatashi akaini masauki sai Sarki Malhas gayyacene Turakansa domin muci abinci lokacin damukai nisa cikin cin abinci muna hira irinna nishada sai Sarki Malhas yakecemin shin yaushe zankoma nacema mutukar gobe kun hadamin harajin danazo karba tokuwa gobe zandauki hanya sai Salki Malhas yace aa lallai katsaya kai kallo domin gobe zamui rage agida kurkun kasata Sai naidariya nacemasa tomenene zankalla kawaidan xakaima yan fursuna afuwa lallaigobe zandauki hanya Sarki Malhas yaidariya yace aiba afuwa zan musuba aduk karshen shekara mukan ware dadaddun yan fursuna saimuhadasu yakida wasu zabbabun sadaukai namu namasamman matsafanesu mashaya jinin dan,adam tabbas wadannan dakaru namu bama futuwa dasu sai guri yai guri saimunga ananema acimmuda yaki to awannan lokacinne muke futowa dasu su tamamana yaki adadinsu sudarishidane amma zasu iya yakinda Sadaukai miliyan sittin zasuyi sunada tsananin karfida juriya matsafane nakarshe tunsuna yara kanana akarainesuda rashin imani dakuma rashin tausayi aciyardasune daga naman miyagun dabbobin daji mamugunta sannan anashayardasu jinin dan,adam kuma anaciyardasu naman dan,adam domin sugagari duk wata halitta dasukai karoda ita tabbas sundabi antu da miyagun dabi,u dangin mugunta keta rashin imani darashin tausayi shinema yasa mukewayesu awani gida namansamman kuma muka zabi hanya guda nakara musu rashin tausayi gamida rashin imani tahanyar zaban mutanen gida kurku jarumai Sai murika hadasu yaki sukuma suna kashesu suna cinyewa domin duk wanda yakashe kawai zaija kayansane yakoma ciki zama abincinsa kodanaji wannan batu sai nagirgixa kuma nai sha,awar ganin wannan dambarwa amma saina tambayi Sarki Malhas shin baku taba arangamada wani jarumi daga cikin yan kurkunnan ya addabi dakarunku na musammanba Sarki Malhas yabusheda dariya yace aiko Aljanne yaigaba dagabadasu tokuwa kwanansa yakare Sai nai murmushi nace amma tabbas watarana zakui kicibiss mugun gamo tabba akwai rananda dakarunku zasui arangamada ajalinsu to awannan ranan zakuga maxa masana sirrin yakin Duniya tabbas wataran Zakui karo da Balbalin bala iii DILLALIN MUTUWA sarki Malhass yadada bushewa dadariya yadubeni yace kaida kashirya gani kisan gilla gobe daganan mukai sallama nakoma masaukina nakwanta duk nakosa gari yawaye domin INGA GASAR MUTUWA To Abokai Muhadu awannan Fili amma INKASAN BAKADA DAKAKKIYAR ZUCIYA KADAFA KAXO MAS,UD YAHAYA FATAN ZAKAXO MIN DA GURASA<<>> Asifu yacigaba daba dan,uwansa labari yanacew lokacinda gari yawaye bayan nai wanka nacaba ado irinna yayan sarakai sai nanufi gidansarki Malhas acan nakarya bayan munkammala sai muka haudawakai munufi Filin gasa tun ahanyarmu naxuwa wannan fili nasancewa bakaramin jama,ketaru awannan guriba lokacainda muka isa sainasha mamaki domin yawan jama,ardake wannnan fili sunwuce Sanin dan,adam tabbas ba,iya jama arkasambane kawaI aa harda namakota nanisa koda muka isa fili sai jama,asukadare subamu hanya koda sarki yashiga fili sai kowa yamike bayan sarki ya isa gurinda aka tanazai maidanxama shida jama,arsa sarki yaxauna muma mukazauna sai mai sanarwa yanacewa yajama,a sarki Malhas yazauna yanzuza afara gasa hoho nan jama,a sukasa ihu da shewa gamida tafi can afutoda dakarun gidan kurkuku tabbas suma furda furdan mazajene sunkai kimanin dubu uku aka sanyasu sahu sahu agaban kejin gasa sannan akabudae murfin gidan dakaru na musamman sai guda goma sukafuta dankari aisafili yadauki ihu kaida ganin mutanennan kasan sunraba hanya da imani akawari dakarun gidan kurku guda dari uku akawatsasu acikin kejinnan turkashi aikamar an watsama kajitsaba haka dakarunan musamman suka dakama dakarun gidan kurkuku wawa sukai kaca kacadasu tun afilin sukama yagannaman gawawwakin sunaci sukwashe gawawwakin sukoma muhallinsu akara bude guda goma Sannan akadibi Kamar dari uku daga dakarun kurkuku aturasu zuwa ga ajalinsu mutanen gari da Sarakuna sunata ihu gamida tafida shewa Dakarun namusamman sukayokan dakarun kurkuku to anannefa al,amarinyafaru wanda yafurgita ilahiri jama,ar kasar sarki Malhas domin kaf ankasheda karun gidan kurku amma sai wani jangwarzo yazamemadakarun mutuwa alakakai yagallabesu yafutunesu ai sai suka fusata sukai kansa sugoman suka rufeshida sarada suka bakidaya sukaimar runfa dankar aikoda jarumin mazannan yai wani kora dama dahagu yakai gaba yakai baya tamkar karya kawai saiganin Dakarun mutuwa akai sunxube kasa matattu jarumin yakwarara ihu wanda saida hankalin kowa yatashi dankari aisai akasako dakarun mutuwa su ashirinafusace kuma ahaukace suka afkamar wani aiki sai maishi kuma lallai sanin aiki tabbas yakan rage wahala tamkar barin iska hakajarumin nan yai fata fatada dakarunnan sarki Malhas yamike yakwarara ihu yai tsawa yai umurni da abude dakarun mutuwa gabadayansu aka budesu sukayo kansa yakwarma ihu yaikansu suna haduwa kamar kan rake haka ya fille kawunan katti goma alokaci guda yasa kafa yabanke dakaru biyar bakiyansu mutuwa sukayi yaki yasarke atsakaninsu tabbas wannan yacancanci akirarinshi da DILLALIN MUTUWA domin duk wani sara duk wani harinasa tokuwa sai yakashe mutane biyar zuwa goma harwani tashi sama yakeyi yana tsinke kawunan dakarun mutuwa kaiyya lallai yau maiyi shiake yima bakidaya acikin sa,a guda tuni sadaukinnan yagamada daukacin dakarun mutuwa bakiya yakashesu ran sarki Malhas yabaci yakwarma ihu yacedaSarkin yakinsa lallai bazamubar wannan tsinannan yarayuba tabbas awannan kasar zaimutu yadda yakashemana manyan jarumanmu toshima Sai yamutu Sarkin yaki yai umurni dawani yanki nada karu dasu afkama Jaruminnan sukai kansa suna ihu gamida kururuwa ai suna zuwa bakin kejinnan Sai jaruminnan yakwarma ihuyasa kafa yadakikejinnan take kejin yajijjige yai sama yadanne dakaru samada dari bakwai Jaruminnan yadaka tsalle yadira akan kejin dakuru sushiga ihu Sadaukinnan yatakarkare yakwarara ihu sauran dakaru suka tsorata sukasa shigan Jaruminnan sai yanuna Sarki Malhas datsinin takobinsa yace yakai wannan sarki kasani bawata gaba ko kiyayya atsakaninadakai kasanya gasa kuma naci gasa saboda haka lallai kada kaikuskuren yakata domin samdarunka bazasu iya yaka taba maslaha kawai tunda nacinye gasato kabarni inyi tafiyata Afusace Sarki Malhas yamike yace kaiwaneneda zakaxo masarautammu kakarkashemana jama,a sannan kaimana baraxana da mutuwa Sadauki yadaga murya yace Muraisu nine Sadauki Muraisu DIllalin mutuwa tabbas ina mai rantsuwada kanwata hadi da kyakkyawan suranta mutanenka dakarunka maxanku da matayenku daxuku dauki makamai tobakidayanku sainakasheku natsallakegawwawakiku naitafiyata Afusace sarki yai umurnida adakaru su afkama jaruminnan dankari kamar wutan daji tamkar barnan iska hakajaruminnan kekakkabe mazaje tamkar mekakkabe kwari tuni tulin gawawwaki fiye dafin kirga sunya waita jini yadinga kwarara kamar datsi yabarke kawunan mazaje gamida sasssan jikin dan,adam sukarika tashi sama kamar tsuntsaye Kaikoda naga barnan wannan sadaukiMuraisu tayi yawaSaina mike gamida kwarara ihu hadeda tsawa cak yaki yatsaya inda Sadauki Muraisuyai watsida wasumazaje guda tamanin dayashake yatsaya atsakiyar gawawwaki jini sai kwarara yake atakobinsa yajike dajin tamkar yatsunduma akogin jinii sai wani huci yakeyi gami da zare idananu Sai nadubi Sarki Malhas nace lallai wannan jarumi bashida laifi kasa gasa yacinye gasa tomenene laifinsa lallaikabarshi yaitafiyarsa Nadubi Sadauki Muraisu wanda nikaina ina masa kallon aljanine nace yakai dillalin mutuwa kaitafiyara babu wani abudake tsakanimudakai Sai yadubeni samadakasa yazo gabana yadurkusa yace inagodiya yashugabana tunfarko dabaku saba alkawariba lallaida banyi Dillancin rayukan mutanenkuba hakadai yaitafiyarsanima kwanadaya nakara nadibi bayi dadukiya gamida dakaru masu bamu tsaro nakama hanya kasanmudankari Munacikin tafiya sai muka tarada ayarin yanfashi na Shugaba Marjun gagarabadau danfashinda yagagaru Sarakunan nahiyammu bakidaya sunta jama,a bisatilas nida jama,ata mukazube aguiwowinmu domin munfada tarkon shugana Marjun[DILLALIN MUTUWA 0-10] Asifu yadubi dan uwansa yace kasani yakai dan uwana lokacinda yam fashinnan suka taremu suntare tawagar Fatakene masu mutukar yawa domin suntare mutane xasukai sama da dubu biyar sukuma dakarun yamfashinnan sunkai kimanin mazaje dubu ashirin abinda yadaure minkai shine ganin sadaukin maza muraisu DillalIn mutuwa adurkushe bisa gui wowinsa shima yana cikin mutanen da yamfashinnan sutare agabana aka cajeshi akwashe duk wani abida yashafidukiya nasa har wani daya daga cikin yam fashinnan yana kwadamai mari amma abin mamaki sainaga yana basu hakuri nakalleshi yakalleni saikawai yakauda kai inda yan fashinnan sukaci gabada cinkaransu bababbaka sukarika cimmutuncin mata agaban idanunmu sai suima mace tsirara su aikata alfasha agabannmu insugama Sai sukasheta amma jarumin mzannan komotsawa baiyiba inda nafara tunanin bashi bane maikamada shine tabbas nasan inshine da wahala yakyale yanfashinnan kawai sai akadauko wata kyakkwan yarinya wanda tundanake bantaba ganin kyakkyawan mace arayuwata kamartaba adaidai wannan lokacinne Jarumin yadago kansa sai yai arbada wannan budurwa shugaban yan fashin yasata agaba yana kyakyata dariya itakuma saikuka take famamyi to awannan lokacinne natabbatarma kaina lallai Sadauki muraisu Dillalin mutuwa shine agabana domin tunda yaga yarinyarnan naga yaxaxxaro idanu yakama kumbura yana saccewa tuni jijiyoyi jikinsa sun motsa alokacin Shugaban yanfashi yafara kokarin cafkan wani sashi najikin wannan Budurwan inda Sadauki Muraisu kecewa aa aaa aa amma ina tuni sarkin yamfashi yadamki kafadar budurwan kaico tabbas da dan fashinnan da yasan masifa da bala in dazai tsokano dabai kusanci wannan budurwaba domin tabanta keda wuya Sai Muraisu yakwatsatsa wata tsawa gamida ihu wanda saida tafurgita duk wani mairai dake wannan yanki saida yaraxana gamida furgita naxaune yamike namike yafadi akasa jama,asufaraguje guje saboda rudewa shugaban yanfashi yai tsawa take jama,a suka tsaya cik suna kyarma to alokacinne yam fashi sufuskanci Muraisu inda tuni Budurwannan tarugoda guda tarungumeshe tafasheda kukan murna shugaban yamfashi yadakama muraisu tsawa yace kai baban soyayya lallai kazake kuma kakafa tarihi inda katada hankalin SARKIN yanfashi Kuddaru Gagarabadau yadaga murya yaceda Muraisu wayekai me katakamadashi Sai muraisu yamaida budurwan bayansa yadubi yamfashinnan yace nine Sadauki Muraisu DILLALIN MUTU lallaiku kama gabanku kokuma bakidayanku inkasheku abanxa Sarki kuddaru yabushedadarya alokaci guda yadaure fuska yai nuni dawami sadauki yace maxa kasa wuka kafarke tunbinsa kadaukomin Budurwan jarumin yaxura aguje yana karaji yanufi Muraisu komotsawa Muraisu bayyiba haryakariso yakawomai suka caraf muraisu yarike hannu kamar ana matse shanya haka muraisu yamatse hannun jarumin yafuxga tuni yatsinke hannun jarumin yakwarara ihukamar rama haka muraisu yasa takobi yatsargeshi dankari ai sai yamfashinnan sukai kuwwa gamida karajinfusata sukaikan Sadauki murai shima yakwarma ihu yai kansu suka hadu atsakiya akai kwaran kwatsam take jini yatartsatsi haduwan farko tashin Farko Sadauki muraisu yakashe mutun dari sunmace kamar kwari nanfa yaki yadau zafi yamfashin suka fusata suka kewayeshi sukamai rumfa sukataru zasumai rufdugu amma da yai wani gumji yai wawan kora dankari bakyau badadi maza suke maganinmaza ai saiga mazaje tamkar yayan kanya suna zubewa matattu akasa Sadauki Muraisu yarika sassara mazaje mutuwa tanabin bayansa tana wafce rayukansu tuni yajike da jin yaimakasa adoda jini yazame musu kamar shaidani tamkar wani aljani duk inda yagilma saikaga gawawwaki naxuba irin kisan gillarda muraisu kema yanfashinnan shine yatsoratasu suka fara tunanin da aljani suke yaki aisai suka xubarda makamansu suka jadabaya tabbas sunanufi sarki Kuddaru yatunkari Muraisune tuni Kuddaru yakwarara ihu yazare takobi yaikan Sadauki Muraisu afusace yana ihudakururuwa shima Muraisu yaikansa suna haduwa Kuddaru yakawoma Muraisu wani sara muraisu yakauce dankari aiki saimaishi tabbas sanin aiki rage wahalane tuni Sadauki Muraisu Dillalin Mutuwa yasa takobi yaima kuddaru wankan wuta yaikaca kacadashi tsananin yanka har yanki yanki na nama ke zabtarewa yanafadi kasa daga jikin Sarki Kuddaro aiko damar ihu bai Samuba sai yakefe kasa matacce tuni yaransa sushiga dawa adaidai lokacinne Zinariya ta farka takama kuku Zumbur Asifu da masifu sumike sunufi inda take kwance NIKUMANAYI KICIN ABA SANYA AKAN DAFA TAB RANGYALFATALLATA HAJARKA A SHAFIN HAUSA EBOOKS AKAN FARASHI MAI RAHUSA . Shafin hausa ebooks shafine dake kawo ma yan uwa hausawa littatafan hausa cikin manhajojin PDF,TXT da doc, . A kowacce rana sama da mutane dubu biyar ne 5000 ke ziyartar shafinmu, hakanan sama da mutane 4000 dubu hudu ne ke download na littatafanmu, hakan yasa muka bude sashin tallata haja, . Inda duk wanda ya bukaci mu tallata masa hajarsa, zamu sanya a cikin shafinmu da kuma ebooks namu, wato littatafan mu, akan kankanin farashi . TSARUKAN TALLA DA KUDIN BIYA . 1, ADS in site, tsarin farko wanda ya danganci saka hoto, ko bayanin hajarka a sama da kasan shafinmu inda kowanne mutum ya shiga shafinmu zai gani, muna cajar dari biyar N500 akan wannan tsari, sannan yana karewa bayan kwanaki 31, 2,ADS in Ebook, tsari na biyu wanda shikuma yana fitowa ne a cikin littatafanmu, Makaranta da manzarta zasu runga cin karo da tallan hajarka yayin da suke karanta littatafanmu, Nuna cajar N100 akan wannan tsari ga kowanne ebook, . Kafin fara kasuwanci dole kana neman mutane su san abun da zaka siyar, Wannan tsarin zai yi matukar temako musamman ga Masu buga littatafai suna siyarwa, da masu senyawa a Okadabooks, da ma dukkan wani dan kasuwa . Domin tallata hajarka sai ka tuntube ni ta wannan namba 08181619967 Shuraih Usman 99% Chief executive officer @ www.hausaebooks.com.ng Gargadi, bana whattssap, just call me or send msg DILLALIN MUTUWA Littafi na biyu 2 Na Ibni Abdullahi Complet Ebook creat by Shuraih Usman Ebook publish by www.hausaebooks.com.ng Ebook din nan yazo maku ne daga shafin www.hausaebooks.com.ng Kuna ziyartar shafinmu don samun sababbin littatafai Ga duk wanda ke bukatar ebooks nashi ya samu shiga cikin wepsite namu sai ya turo mana da littafin ta Email namu hausaebooks@gmail.com DILLALIN MUTUWA 0-11 Lokacinda Zinariya tasa kuka sai Asifu yai shiruda labarin Dillalin Mutuwa dayakeba Dan uwansa Masifu atare sukatashi sunufi inda Zinariya ke kwance Asifu yadauketa tacigaba rurakuka Asifu yarika jijjigata kotayi Shiru Sai Masifu yace yakai dan,uwana Asifulallai kasani Yarmu Zinariya nono take nema jin haka Sai Asifu yakalli inda Damusarnan meyaya kekwance suka hada ido da itatamike shikuma yatunkareta babu alamar tsoro aikoda damusar tatuna masifar da Asifu yasaukemata akaron farko saikawai takwanta takarkace kawai sai Asifu yakafa Zinariya akarkashinta tasha mamar Damusa takoshi kawai sai takoma barcinta Farinciki yakama Asifi yasunbaci Zinarya yaje yakwantarda ita amakwancita sai shida dan uwansa Masifu Sukoma gurin xamansulokacinda suka samina natsuwa saiMasifu yadubi Asifu yace yakai dan uwana mekuma yafaru bayan Sadauki Muraisu yatarwatsa gayyar yammfashinnan sannan wacece wannan Budurwan dayai fada dominta Asifu yai aciyar zuciya saiyaci gabada labarin Sadauki Muraisu DILLALIN MUTUWA yace lokacin da Muraisu yatarwatsa yan fashinnan sai Budurwannan tarugu da gudu tarungumeshi sukadade amanne dajuna tamkarbazasu rabuba cansuka rabuda juna Sai Muraisu yakamaHannun Budurwannan zasu fada cikinJeji dasauri namike nabi bayansu nace yakai Dillalin mutuwa shinSaurin mekake dabaza katsaya ka amshi godiyarmuba bisa taimakonmu dakayi Sai yawaigo yacedani Sam bana bukatar Godiyarku domin nayi wannan fadane dan yar uwata Reham dama saboda itace nabaro duniyata to nasameta yanzu zankoma duniyar da nafuto sai yajuyaZaitafi sai nadaga murya nace yakai Dillalin mutuwa lallai munasomuji labari awata duniya kake sannan kuma munaso musan Wacece Rehan Sai yakara waigowayacemin Mu mutanen jejine ajeji aka haifemu kuma ajeji muka girma sannan ajeji zamumutu itakuwa Rehan ruhinace wanda baxam iya rayuwaba Saida ita yakara juyawa zasu tafi sainakara daga murya nace yakai Muraisu Kana tsoron bamu labaringarinkune dankar wani yakwo muku hari koko rowane kake gwada mana dasauri Muraisu yajuyo yace kai mutumin gari kasani mumutanen daji bamu santsoroba kuma rowa ba halimmubane yaci gabadacewa mumutanen jeji mungaji karrama bakimmune dakuma girmamawa sabani ku muta alkarya da kuka gaji cin amana gamida tsananin yaudara wandatsananin cin amanarku gamida yaudararku itace taraboni da dangina dakuma Duniyata nashigo wannangwubatacciyar duniyar taku maicike da xalunci yace muje inbaka labarinasalina dangina dakuma Duniyata landanan nasa akakafa tantuna Bayi suka shiryamana abinci kalakalabayan munci munkoshi mun sami natsuwa sai nadubeshi nace yakai Dillalin mutuwa muna sauraronka Sadauki Muraisu yace mu yan kabilar Yadofne muna zaune awani kungurmin daji nesa da mutane mai suna Raukib tabbas wannan daji dajine dake cike damiyagun namundaji da bakaken aljanu da shaidanu tomu atsakiyarsu muke zaune kuma basuda ikon cutardamu asalinwannan kauyan namu wani jangwarxon sadaukine maisuna Bilham yakafashi shikuma yafutone daga kasar Sinari nahiyar Rumawa Sadauki Bilham yakafa tarihinda harxanxu ba,asami wani jarumi da yayi irinsaba awannan duniya domin alokacin yana dan Shekara talatin yakasance daya daga cikin dakarun kasar Sinari watarana ana fadanci afadar Sarki Barkam sarki Sinari Saiga takarda daga azzalumin Sarki Sarki Ramu ibn Ramamma sarki Barkam yakarbi wasika yaba maga takarda yakaranta kowa yaji afili maga takarda yafara karantawa Wasika daga Babban Sarki Ramu bn Rammama zuwaga Sarkin Sinari Sarki Barkam inamai Sanarkai cewa nayi niyyar karafadin kasata da kuma yawan mutane saboda haka inamai umurtanka dakaraba kasarka biyu kabani rabi kokuma inyi gagarimin hawa in yakeku inkarkashe maxajenku inmaida kasar Sinari karkashi ikonabakidaya wohoho aikoda jama,a sukaji abinda wannan wasika takunsa saihankalin jama,a yatashi inda tuni wasuma sun fasheda kuka shikansa Sarki Barkam hankalinsa yatashi bakomai yatadahankalin jama,ar kasan Sinariba facesanin wanene Sarki Rumu bn Rammama yakasance bakin axxalumine gashida taDakaru mai tsananinyawa tabbas yawan dakarunsa kawai sun ninka jama,ar kasan Sinari maxansu damatansu tsofaffinsu da yaransu cikinrudu darudewa SarkiBarkam yashirya tattaunawada yammajalisarsa domin neman mafuta koda akafaratattaunawa sai kashitara dagacikingoma na yammajalisa sukabada Shawaran cewa abi umurnin Sarki Ramu akasa kasar Sinari biyu abashidaya wannan shawara na yammajalisu yatashi hankalin sarkin Sinari domin shi bashida ra,ayin bin umurnin Sarki Ramu sai yadubi Sarkin yakinsa yace yakai dirkan Sinari shin menene ra,ayinka gameda wannan lamari kawaisai Sarkin yaki Marzuk yace lallaifabaxamu iya yakida Sarki Ramuba domin yafimu yawandakaru tarin makamai sannan shi shahararrem maxafine lallai ashawarata mumika wuya gamida Sallamawa muraba kasarmu biyu mubashidaya dankari awannan lokaci Bilham yakasace karamindakarene maiba yammajalisa kariya kuma yakasance mai tsananin kishinkasarsa aikoda yaji furucin sarkin yaki sai yakwarara ihu yace baxai yuwaba lallai baxa mumikama Sarki Ramu koda kaxa takasarnanba mamaki yakama yammajalisu sukazurama Bilham idanu afusace Sarkin yaki yacedashi wayekai mekatabayi atarin jarutarka dakake kokari jawomana bala i Bilham yace balallai natabakafa tarihi abayaba amma awannan karan bani kadaiba dakarun sinarine zasukafa Sarkin yaki yacedakyau to daga yaunasauka amukamina nabaka kaine zaka jagoranci dakarun Sinari kugwabza yakida SarkiRamu kuma mutukar kainasara kazamaSarki yakinKasar Sinari Har,abada Bilham y ce mutakar sarkina YA AMINCE ZANXAME MAMAKIYAMMU DILLALINMUTUWA GINII DILLALIN MUTUWA 0-12 Koda Sarki Barkux yaji furuci dakuma alwashi na sadauki Bihamu sai yamike yadafa kafadan Bilham yace dakyau jarumin maza dama maxa suke maganin

Chapter 2 of 9