Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 9
rami yabayyana Koda mahaifimmu yaleka sai yaga ramine xururu amma akwai matattakala acikinsa yaikasa tuni yakama bin matattakalannan yaikasa har ya isa wata katuwar masarauta wanda akawatatadakayan alatu amma wani abin mamaki babu kowa acikin masarautan Kaitsaye Mahaifimmu yadanna kai cikin Masarautan yari xaxxaga yawa tako,ina yananeman inda xaiga wani mairai sai yabiyo wani lungu mai xurfi gaduhu kuma sai yarika jin Sautin duka gamida ihunneman taimako koda Maihaifimmu,yanatsu sosai yafahimmce muryan,maineman taimakon macece kuma lallai tana cikin wani hali mawuyacicikin hanxari yatunkari inda sautinmuryan kefutowa sai ya iski wata katuwar bakar Kofa maigirma da tsawo kuma,a bayanta ihunnan kefutowa Mahaifimmu yatura kofannan amma sai yajita gamgam yasa karfinsa amma sai yaji kofar komotsi batayi balle tabude gashi yajin karan duka gamida ihu maitada hankali gamida dararraku naketa Hankalin mahafimmu yatashi Jijiyoyin jikinsa suka kumbura yafusata yakwarma ihu yatakarkare yasa kafarsa yabanke kofar kofar taisama tafadi to alokacinne YAI IDO BIYUDAMUTUWA TSIRARA tab,natsorata AMIKOMIN SHAYI KONADAWODILLALIN#;;;;;;;;;;;# MUTUWA 30 Lokaci da Mahaifimmu yarima Rama yasa kafa yabanke Kofa kofa yaican yafadi Sai mahaifimmu yasha jinin jikinsa yatsaya cak gamida wuwwurga idanu tabbas mahaifimmu Jarumine amma ganin masifa dabala in dake cikin katon dakinnan Saida yasha jinin jikinsa bakomai yafurgita Mahaifimmuba face ganin wasu kafta kaftan aljannu masu kama da Tarin duwatsu bakidayaaljannun aljani biyune adaya domin kowani aljani yanada kai biyunegangan jiki biyu hannaye hudu kafafu hudu kaikomai nasu Biyuneamma kuma suna manne da junasunarike damakamakan gatura saimuxurai sukeyi kamar saci babu sannan ga wani rusheshen aljani yana xaune awata katuwar bakar karaga kaida ganinsa kasan maciyin naman dan,adamne da aljan sannan agefe Kuma gawata kyakkyawan aljana andaureta awata kujeran karfe jikinta duk jini wasu kafta kaftan aljannu suna dukantada Bulalan Karfe duk inda suka daka sai gurin yatsage jini yai feshi katon aljaninnan wandake xaune akatuwan kujera yamike yaceda mahaifina kai bakin Shaidani lallai kasani yaushekara arba,in kenan nida jama,ata muna wannan guri muna ganama tsinanniyar aljanannan axaba domin kawai tafurta kalma daya amma mungana mata axaba tafi kala dubu Saudubu ama taki magana sannan a iya xamanda mukayi awannan guri babu wani mahaluki mutum ko,aljan da yataba xuwa wannan guri amma kai saboda Sharafarmutuwa tadibeka karan kwana yasa kakawo kanka makabartanka Mahaifimmu yabushe dadariya akarshe yakwarara ihu gamida dakama aljani tsawa yacekai iblishi lallai kanajin labari makashin maxa Dillalin mutuwa to yau gashi agabanka yadaga murya yace nine yarima Rama bn Rammama dan uwan Yarima Ramu bn Rammama yaxare takobiyace domin innuna muku karfina da jarumtata dakuma isata sai na karkasheku bakidaya Sannan intafida yarinyar Ran katon aljaninnan yabaci yakwarma Ihu yaceda jama,arsa kukamomin karamin Shaidaninan daransa inciyeshi danye afusace Aljannu sukai kansa shikuma Mahaifimmu sai yafara jada baya inda Dakarun,aljannu sukaci gabadatunkaransa suna binsa yana jada baya har suka isa Farfajiyar Masarautan wadataccen filine inda xa,agudanar da Dillancin mutuwa koda aka isa wannan Fili Sai Mahaifimmuyajadaga yatsaya yaxare wasu kanan gatura masu tsananin kaifi yadubi aljanunnan yadaka musu tsawa yace kai tsinannu kundauka ina tsoronkune nake jadabaya tokusaniJada baya ga rago batsorobane Shirin fadabe kuma xantabbatar muku da hakan domin dukkanku Saikunmuta ahannuna, aljanu sufusatasuka rafka ihu gamida gunji sunufeshi atsiyace Mahaifimmu yakwarma ihu yasaki Gaturannan dake hannunsa dankari Tsafi gaskiyan maishi aisai kananan Gaturannan sukatafi su,afkama dakarun aljanunnandasara kamar barnan iska haka gaturannan ke sare kawunan aljannunnan suna kuma kakkarya kafafunsu take aljanu sukarude gamida daburcewa saida Gaturannan sukaima jama,ar aljannu barba dayawa sannan sukoma hannun mahaifimmu sunadigar jini mahaifimmu yakwarara ihu yafuta aguje yadaka tsalle yadira atsakiyar kafta kaftan,aljanunnan yashiga sauke musu masifar yaki kayya maxa gumbar dutse kuma aiki Saidan gado domin wani irin kisa Yarima Rama kema aljannunan yaxame musu masifa yaxame musu annoba baya barin wanikai face yasareshi sannan baya barin wata kafa face yakaryata yarinka raba aljannunnan gida biyu yanamusu gunduwa gunduwa masifa tai masifa bala,i yai bala i aljanu sukaji axava bashiri suka juya dabaya suruntuma aguje domin tsira da rayuwansu amma Sai Mahaifimmuyabisu abaya suna gudu yana gabxa musu sara dakyar kalilan su iya komawa dakinnan na farko koda katon,aljaninnan yaga dakarunsa sunshigo da gudu sai yai tsammanin dakarunsa Sunkamo Mahaifimmune amma hankalisa yatashi lokacinda yaga Mahaifimmu tsaye abakin kofa jini na tsiyaya ajikinsa kamar yai wanka da jini aljani yaxurama mahaifimmi ido cikin mamaki da tsora Mahaifimmu yadakamai tsawa yace kai wawa shinkana mamakine tona karkashe jama,arka masu yawa gasauranan sunxo gareka domin samun tsira yadaga Murya yace kuma baxasu tsira lallai yauce ranan mutuwarsu kuma kaima yauce ranar mutuwarka ran,aljan yabaci yakama cika yana batsewa yanawanidamdam yana hamham yabuso wata koriyayar wuta bakidaya yakone ragowar dakarunsa sannan yadubi mahaifimmu yace kafin kakashesu nina kashesu sannan yanxu xaka mutu yakwarma ihu yasungumi wani katon Mashi yafadama mahaifimmu nanfa Suka ruguntsume da axabebbe yaki sukarika kaima kansu miyagun sara da sukasuna Farautan rayukansu ana wannan bala,ine aljaninnan yasokama Mahaifimmu bakin masi agadan baya jini yaitartsatsi tsananin azaba saida yakwarma ihu yasa hannu tabaya yamake aljanin aljan yai baya mahaifinmu yaxare mashin tsananin xafi saida yakwarara ihu aljani yakawomai duka mahaifimmu yasa kafa yabankeshi aljani yabaje akasa yai yunkurin mikewa amma ya makara domin tuni Mahaifinmu yasa gatari yasare kan,aljanin daya aljani yakama ihu yana bige bige ahaukace yakawoma Mahaifimmu Sara yagoce yasokama,aljanin Bakin mashinnan akirji mashin yafasa kasusuwan aljani yahuda gadan bayansa tuni aljani yasheka lahira MAhaifimmu yanuna kujeran da akadaure aljanarnan take sarkokin da akadaureta suka tsitstsinke aljana tamike tanufo mahaifimmu aguje tsammaninsa xata rungumeshine amma tana xuwa saita sunkuceshi taisama dashi tabar kantsauni take tsaunin yakama girgixa yana tangal tangal yarugurguje yanutse a akasa yakoma yashafe tamkar ba,ataba halittan wani tsainiba awurinba TO INA KUMA WANNAN,ALJANA XATA KAI YARIMA RAMA BN RAMMAMA KWAJI LBR BAYAN NA SUBURBUDI TUWON MASARA MIYAR KUBEWA DAYA KAI MADALLA DAWANNAN JARMIYA XANRAKASHE ABOKAI AMIRA AHMAD BIMILLAH+DILLALIN MUTUWA 0;;;;;;;; TALLATA HAJARKA A SHAFIN HAUSA EBOOKS AKAN FARASHI MAI RAHUSA . Shafin hausa ebooks shafine dake kawo ma yan uwa hausawa littatafan hausa cikin manhajojin PDF,TXT da doc, . A kowacce rana sama da mutane dubu biyar ne 5000 ke ziyartar shafinmu, hakanan sama da mutane 4000 dubu hudu ne ke download na littatafanmu, hakan yasa muka bude sashin tallata haja, . Inda duk wanda ya bukaci mu tallata masa hajarsa, zamu sanya a cikin shafinmu da kuma ebooks namu, wato littatafan mu, akan kankanin farashi . TSARUKAN TALLA DA KUDIN BIYA . 1, ADS in site, tsarin farko wanda ya danganci saka hoto, ko bayanin hajarka a sama da kasan shafinmu inda kowanne mutum ya shiga shafinmu zai gani, muna cajar dari biyar N500 akan wannan tsari, sannan yana karewa bayan kwanaki 31, 2,ADS in Ebook, tsari na biyu wanda shikuma yana fitowa ne a cikin littatafanmu, Makaranta da manzarta zasu runga cin karo da tallan hajarka yayin da suke karanta littatafanmu, Nuna cajar N100 akan wannan tsari ga kowanne ebook, . Kafin fara kasuwanci dole kana neman mutane su san abun da zaka siyar, Wannan tsarin zai yi matukar temako musamman ga Masu buga littatafai suna siyarwa, da masu senyawa a Okadabooks, da ma dukkan wani dan kasuwa . Domin tallata hajarka sai ka tuntube ni ta wannan namba 08181619967 Shuraih Usman 99% Chief executive officer @ www.hausaebooks.com.ng Gargadi, bana whattssap, just call me or send msg DILLALIN MUTUWA Littafi na hudu 4 Na Ibni Abdullahi Complet Ebook creat by Shuraih Usman Ebook publish by www.hausaebooks.com.ng Ebook din nan yazo maku ne daga shafin www.hausaebooks.com.ng Kuna ziyartar shafinmu don samun sababbin littatafai Ga duk wanda ke bukatar ebooks nashi ya samu shiga cikin wepsite namu sai ya turo mana da littafin ta Email namu hausaebooks@gmail.com 31- Lokacinda Yarima Rama ya hallakaBakin aljani yaisurkulle sai sarkanda akadaure kyakkyawan,aljanannan takwance aljana tanufu mahaifimmu aguje tsammaninsa xata rungumeshine dan murnan amma saita rungumeshi taisama dashi suna barin saman tsaunin take tsaunin yai bindoga wanikara maradadin ji yagauraye dajin bakidaya take tsaunin yarugurguje yanutse kasa tamkar ba,atayinsaba itako aljana bata saukaba sai acikin wani katon birni na,aljannu tadira atsakiyan Birnin tabdijam aikoda jama,ar aljannun garinnan suka ganta bakidayansu saisukayo kanta cikin murna dadoki sukai samada ita nanfa akama kadekade da wakewake shima Mahaifimmu haka aljannu sukai dagashi sama suna jefashi suna cafewa ahaka Har suka isa wata katuwar masarauta akatsaya abakin gidan sarautan can wani tsohon aljani kyakyawa yafoto aikoda yaga aljanannan sai yakama xubarda hawaye farinciki yataho dasauri jama,araljannu suka sukasauke aljanannan da mahaifimmu Yarima Rama bn Rammama koda tsohonnan yaxo maimakon yarumgume aljanannan sai yarungume mahaifimmu yana cewa godiya mukema yakai sadaukin Sadaukai jarumin jarumai Yarima Ramu bn Rammama dan, uwa ga Sarki Ramu bn Rammmama mamaki yakama Mahaifimmu jin an ambaci dan uwansa amatsayin Sarki yabude baki Zaiyi magana sai aljani yace karka tambayi komai yakai Yarima Rama lallai kasani abubuwa da yawa sun faru bayan barinka Daular rumawa amma xakaji komai abakin Yata Nurul Haya aljani yakama hannun mahaifina dana yarsa suka shige gidan sarauta bayan kowannensu yayi wanka sunci abinci sai Mahaifina yadubi aljana yace yake wannan aljana shin meke Faruwa anihiyata aljana taja numfashi tace kafin inbaka labarin Nahiyarka saina gayama kowaceceni dakumadalilin dayasa tsinannen bakin,aljanincan yakamani yake ganamin,axaba narashin mutunci Mahaifimmu yace ina jinki aljana tace sunana gimbiya Nurul Haya suna wannan birni namu Bannar mahaifina shine sarkin wannan birni kafin haihuwata wannan birni yana xaune lafiya amma tunda akahaifeni saikomai yadagule domin tsananin kyauna sai yajawo hankali sarakunan aljannun duniya xuwa birnimmu sukasa kulafacin saceni tun ina jaririya amma sai yayana mai suna AbNUR Yaxame mini garkuwa yashiga tsakanina damasu farautata yaxamo Dillalin Mutuwa akan duk wanda yai yunkurin daukata watarana ana xaune ana Fadanci afadar mahaifimmu sarki Munnir sai gawani badakare yashigo fada yafadi gaban Sarki yaigaisuwa sannan yamika takarda koda magatakarda yakarba yafara karantawa kamar Haka sako daga Sadaukin aljani Dumduma mai mulkin bakin tsauni lallai natahone domin intafi da Gimbiya Nurul Haya shin xaku mikomin itabe cikin ruwan Sanyi koko sai nabitakan maxajenku nasauke muku balbalin bala,i nakarkashe maxajenku inkame matayenku gamida kone Garinku dankari aikoda dan,uwana Yarima Abnur yaji abinda wasikar takunsa sai yatakarkare yakwarara ihu yaxare takobi danufin Sarekan dansako Sarki yadakamai tsawa yace kai mahaukaci wani xunubi kake kokarin aikatawa lallai kasani Shidan Sakone kuma dansako bashida laifi akowace kasa akowacemasarauta yarima Abnur yamaida takobi yadubi dan,aike yace maxa tashikaje kagayama Ubangidanka yashirya shirin cinkasuar mutuwa koda dansako yakoma yagayama aljani Dumduma sai yafusata yakwarara ihu yai umurni dabakida dakarunsa sushirya su afka kasarmuda yaki domin shi ba yaxo wasabane dakarunsa suka Kwarma Ihu gamida xare takobi sunufi kofar shiga Birnimmu suna KuwwaRagaxa kenan suna dabda shiga birnimmu sai sukai kicibis da Dan,una Yarima Abnur yaketo shikadai batareda wasu dakaruba cak rundunar aljannun suka tsaya Dan,uwana yadaka musu tsawa yace kai gayyar tsinannu tambadaddu lallai kusani dayanku baxai tsira daga kaifin takobinaba yadaga murya yace lallai kunada xabi daya acikin biyu kodai kujuya kukoma kantsauninku domin kurayu kokuma kuyi kokarin shiga kasata nikuma inturaku Kiyama ran aljani damdamu yabaci yahassala gamida tunxira yabarka ihu gamida dakama Jama,arsa tsawacewa sukashe Dan,uwana dakarunnan sukai ihu sutunkari Yarima Abnur shima yakwarara ihu gamida Kuwwa suka hadu atsakiya haduwa irina hatsabibai nanfa yaki yasarkekayya masifa akwance take maita sota kuwa tabbas tsinannene domin wani irin masifaffen yaki yarima Abnur kesaukema makiya yarika musu kisan kiyashi gamida kisan gilla tamkar barnar iska haka danmu,uwana ke kakkabe rayukam,makiya yaki yai yaki masifa taimasifa dan,uwana yarika xarya acikin bakaken aljannu yaxamo tauraruwa maiwutsiya ganinki ba,alheriba domin duk inda yagilma saidaikaga gawawwakin aljannu naxuba kamar xubar ruwan sama gawawaki su yawaita jini yarika kwarara ihu gamidakururuwan aljannu yacika ko,ina aikoda akadau lokaci anawannan yaki Sai jama,ar bakaken aljannu suka kara jikinsu yafara Sanyi sufara jada baya sunashirin guduwa to adaidai wannan lokacinnekuma dakarummu suka Futo cikinshirin yaki aikoda Jama,ar bakaken,aljannu sukaga jama,armu saisuka tsorata suka tarwatse sukabar Sarkinsu aljaniDumduma rundunan jama,armu suka fuskanceshi shima yafuskancesu Dan una yarima Abnur yakalli aljani Dandanu yace kaitsinanne shin xakabi sahun jama,arkane koko saikanka yai gare akasa ,kawai sai aljani Dandanu yabusheda dariya akarke yakwarara ihu yanuna yarima Abnur yace kai yaro bari murna karanka yakama ZAKI lallai wannan Xakin shine ajalinka lallai kusani ni,idan naxo guri domin cikar burina tofa Ruwa da Iska Mutum da alja tsananida Runtsi basu isa sushiga tsakanina daburinaba KAI MENENE ALJANI DANDANU KJI DASHI HAR YAKE WANNANKURARI kujirani INDIBI GIRKI XAXXAFAN SAKWARA MIYA GANYE TABDIIIIIJAM XANRAKASHE;;;;;;;;;;DILLALIN MUTUWA 0;;;32,,,,, Lokacinda gayyar bakaken,aljannu,sukawatse sukabar sarkinsu aljani Dunduf domin ganin rundan jama,armu takaraso sai Dan,una yarima Abnur yadubi aljani Dunduf yadakamar tsawa yace kaitsinanne shin xakabi sahun jama,arkane kagudu koko kaxabi mutuwa daka Rayu aljani Dunduf yabusheda dariya akarke yakwwarara ihu yadaki Kirjinsayanuna Dan,uwaNA yacekai karamin hatsabibi lallai kasani ni indainasanya buri araina ruwa da iska mutun da aljan duk shaidancinsu,basuisa sushiga tsakanina daburinaba yakara kwarara ihu yace kai jama,arfararen aljannu lallai kunhalaka dukiyarkuma tahala yadaki kasada kafarsa yakama karanto wasu kalamai iri,na surkulle yahimmatu wajen biyawa datsananin sauri yarufe idanunsa can yabude idansa tareda kwarma ihu kayya tabbas tsinanne tsinanne domin tuni kasa takama girgixa tana wani rawa kamarxata kife kwatsam sai wasu makamakan aljannu suka bayyana girmanaljanun yawuce misali kuma yawuce tuninin mutum da,aljan komai na aljanu biyune kai biyu gangar jiki biyu kafafu hudu hannaye hudu ammakuma suna manneda juna suna rike dawusu kaftakaftan makamai girman makamin kawai yafi girmam bishiyar rimi tsananin yawan,aljannunnan baxasu irguba bawwani bata lokaci suka hauragargaxan jama,armu tabbas babban goro sai magogin karfe domin aljannunnan sunfi karfim jama,armu kisangilla kawai sukemana tamkar barnan iska hakasuke fatali da rayukanjama,armu duk datsanani girma aljannunnan dakuma kwarjininsu toshi dan,uwana yarima Abnur saida yaxamemusu alakakai yarika sare sassan jikinsu daya bayan daya amma dasutaru masa sukaimar da,ira sukewayeshi suka hadu sukamar Rufdugu take suturashi kiyama alokacinne jama,armu suka sare suka xubarda makamansu domin mutukar sukaci gabada wannan yaki tokuwa sai makamakan aljanunnan sunmaida kasarmu kufayi aljani Dunduf yadubi mahaifina yace kai sarikina shin xakabani Nurul haya intafida,ita koko inkone jama,arka bakidaya mahaifina yatabbatar wannan tsinannen aljani xai,iya aikata abinda yafima haka domin basu hada hanya da tausayi ko,imaniba kawai sai mahaifina yaduveni yace yake yata nurul haya domin ceton rayuwwar dubeben ,al,ummamaxa da mata yara damanya harda tsofaffi kibi tsinannan,aljan innan,kokallom mahaifina banyiba sainatashi nanufi axxalumin bakin,aljani Dundufa inaxubda hawaye inda bakidaya jama,ar birnimmu suka fasheda kuka shikuma,aljani Dunduf yabusheda dariya yadaukeni cak yadora akafadarsa yakalli mahaifina,yace nagode Surikina yafara tafiya yana babbaka dariya mamakan,aljannunnan nabinsa abaya har munfara nisa sannan tunda aljaninnan yadorani akafadarsa bankara waigowanaga Jama,armuba sainaji mahaifina yakwala min kira to alokacinnenawaiga sai mahaifina yace yake yata lallai kisani keba,axxalumar aljanabace danhaka baxakitaba xamamda axxalumi amatsayin mijinkiba kawaidai xaki rayuda wannan bakin tsinannane nadanwani lokaci amma tabbas akwai wani Jarumi maitaken DILLALIN MUTUWA toshine xaiceci rayuwanki yakashe wannan axxalumin agaba idanunki totundaga wanna rana yakaini bakintsauni yaikuma alkawarin baxaikusanceniba harsai nafurta inasonshi nikuma nairantsu baxanta ambatamar kalmarsoba harkarke rayuwata toshine suke ganamin axaba harka,iso garemu kasauke musu balbalinbala,i takalli yarima Rama tace tokaji labarina dakuma dalilin ganamin wannan,axaba sarauniya Nurul amati tace kasani yakai Dillalin mutuwa lokacin damahaifimmu yaji labarin aljana nurul haya sai yaimatukar tausayamata sannan yadubeta yace tomeke Faruwa akasata harnaji mahaifinki yakira dan,uwana Yarima Ramu amatsayin Sarki alhali Mahaifimmu naraye aljana Tace kayi Hakuri yakai Yarima Rama lallai kasani dan,uwanka yadade yana kokarin yaga yahallakaka domin bokayansa suntabbatarmai cewa mutukar kanaraye tobaxaiyi sarautan daular Romawaba asaboda hakane yaita turomaka da masifu kalakala katsallakewa,wanda kaibakasan sakon dan uwankabane tokoda yaga baxaiyi naraba tahanyar toromaka Jarumanmayaka daga aljannu da mutane sai yakoma wajen bokayensa yanemi taimakonsu akan,al,amarin toshine sukabashi bakar guba yasanyama mahaifinku acikin abinshansa kuma mahaifinkuSarki Rammama,yasha gubar sai yakwanta rashin lfiya kwanaki uku yayi akwance cutarsa tatsananta sai yasa akiramai dan,uwanka yarima Ramu bayan yashigo turakan mahaifinku sai kowa yafuta hatta mahaifiyarku bata tsayaba Sarki Rammama yatashi yaxauna dakyar yakalli dan,uwanka yace nasan kaine kasamin guba abinshana dan kawai kagaji mulkina mamaki yakama yarima Ramu mahaifinku yacelallai xammutu kamar yadda kakeso kuma xaka mulki daular Rumawa amma banda birane Biyu mahaifinku yaci gaba dacewatabbas xakai nasaran mulkan birane biyar amma Birni na hudu da birni na biyarbaxaka taba mulkansuba har,abada afusace Dan uwanka yamike yamatsa kusa damahaifinku yasa hannu kamar xai gyaramaar xamansa aisai yadamki wuyan mahaifinku yashake iyakarfinsa harsaida yaji mahaifinku yadaina numfashi aikoda Mahaifimmu yaji cewa dan,uwansa yakashe mahaifinsu sai yatakarkare yakarara ihu wanda bakidaya saida gidan sarautan yakama girgixa Mahaifimmu yamike gamida xare takubba yace narantseda darajarmahaifina ransa baxaitafi abanxaba tabbas xa,aigagarumin yaki wanda sai yaxamo abin karantawa alittafan tarihi Aljana Nururl Haya tace kada kasoma tunkaran dan,uwanka da yaki domin shibaxaiyi nasaraakankaba hakakaima baxakai nasara kansaba saidai kuita asaran rayukan al,ummanku,ran Mahaifimmu yabaci yakara kwarara ihu yashaki wuyan aljana Yace meye xaihanani Galaba akan Dan,uwana LALLAI XAN TUNKARESHI KODA XAISHAYARDANI GIDAUNIYAR MUTUWWA Shayi ya,iso;;;;;;;;;;DILLALIN MUTUWA 0;;;32,,,,, Lokacinda gayyar bakaken,aljannu,sukawatse sukabar sarkinsu aljani Dunduf domin ganin rundan jama,armu takaraso sai Dan,una yarima Abnur yadubi aljani Dunduf yadakamar tsawa yace kaitsinanne shin xakabi sahun jama,arkane kagudu koko kaxabi mutuwa daka Rayu aljani Dunduf yabusheda dariya akarke yakwwarara ihu yadaki Kirjinsayanuna Dan,uwaNA yacekai karamin hatsabibi lallai kasani ni indainasanya buri araina ruwa da iska mutun da aljan duk shaidancinsu,basuisa sushiga tsakanina daburinaba yakara kwarara ihu yace kai jama,arfararen aljannu lallai kunhalaka dukiyarkuma tahala yadaki kasada kafarsa yakama karanto wasu kalamai iri,na surkulle yahimmatu wajen biyawa datsananin sauri yarufe idanunsa can yabude idansa tareda kwarma ihu kayya tabbas tsinanne tsinanne domin tuni kasa takama girgixa tana wani rawa kamarxata kife kwatsam sai wasu makamakan aljannu suka bayyana girmanaljanun yawuce misali kuma yawuce tuninin mutum da,aljan komai na aljanu biyune kai biyu gangar jiki biyu kafafu hudu hannaye hudu ammakuma suna manneda juna suna rike dawusu kaftakaftan makamai girman makamin kawai yafi girmam bishiyar rimi tsananin yawan,aljannunnan baxasu irguba bawwani bata lokaci suka hauragargaxan jama,armu tabbas babban goro sai magogin karfe domin aljannunnan sunfi karfim jama,armu kisangilla kawai sukemana tamkar barnan iska hakasuke fatali da rayukanjama,armu duk datsanani girma aljannunnan dakuma kwarjininsu toshi dan,uwana yarima Abnur saida yaxamemusu alakakai yarika sare sassan jikinsu daya bayan daya amma dasutaru masa sukaimar da,ira sukewayeshi suka hadu sukamar Rufdugu take suturashi kiyama alokacinne jama,armu suka sare suka xubarda makamansu domin mutukar sukaci gabada wannan yaki tokuwa sai makamakan aljanunnan sunmaida kasarmu kufayi aljani Dunduf yadubi mahaifina yace kai sarikina shin xakabani Nurul haya intafida,ita koko inkone jama,arka bakidaya mahaifina yatabbatar wannan tsinannen aljani xai,iya aikata abinda yafima haka domin basu hada hanya da tausayi ko,imaniba kawai sai mahaifina yaduveni yace yake yata nurul haya domin ceton rayuwwar dubeben ,al,ummamaxa da mata yara damanya harda tsofaffi kibi tsinannan,aljan innan,kokallom mahaifina banyiba sainatashi nanufi axxalumin bakin,aljani Dundufa inaxubda hawaye inda bakidaya jama,ar birnimmu suka fasheda kuka shikuma,aljani Dunduf yabusheda dariya yadaukeni cak yadora akafadarsa yakalli mahaifina,yace nagode Surikina yafara tafiya yana babbaka dariya mamakan,aljannunnan nabinsa abaya har munfara nisa sannan tunda aljaninnan yadorani akafadarsa bankara waigowanaga Jama,armuba sainaji mahaifina yakwala min kira to alokacinnenawaiga sai mahaifina yace yake yata lallai kisani keba,axxalumar aljanabace danhaka baxakitaba xamamda axxalumi amatsayin mijinkiba kawaidai xaki rayuda wannan bakin tsinannane nadanwani lokaci amma tabbas akwai wani Jarumi maitaken DILLALIN MUTUWA toshine xaiceci rayuwanki yakashe wannan axxalumin agaba idanunki totundaga wanna rana yakaini bakintsauni yaikuma alkawarin baxaikusanceniba harsai nafurta inasonshi nikuma nairantsu baxanta ambatamar kalmarsoba harkarke rayuwata toshine suke ganamin axaba harka,iso garemu kasauke musu balbalinbala,i takalli yarima Rama tace tokaji labarina dakuma dalilin ganamin wannan,axaba sarauniya Nurul amati tace kasani yakai Dillalin mutuwa lokacin damahaifimmu yaji labarin aljana nurul haya sai yaimatukar tausayamata sannan yadubeta yace tomeke Faruwa akasata harnaji mahaifinki yakira dan,uwana Yarima Ramu amatsayin Sarki alhali Mahaifimmu naraye aljana Tace kayi Hakuri yakai Yarima Rama lallai kasani dan,uwanka yadade yana kokarin yaga yahallakaka domin bokayansa suntabbatarmai cewa mutukar kanaraye tobaxaiyi sarautan daular Romawaba asaboda hakane yaita turomaka da masifu kalakala katsallakewa,wanda kaibakasan sakon dan uwankabane tokoda yaga baxaiyi naraba tahanyar toromaka Jarumanmayaka daga aljannu da mutane sai yakoma wajen bokayensa yanemi taimakonsu akan,al,amarin toshine sukabashi bakar guba yasanyama mahaifinku acikin abinshansa kuma mahaifinkuSarki Rammama,yasha gubar sai yakwanta rashin lfiya kwanaki uku yayi akwance cutarsa tatsananta sai yasa akiramai dan,uwanka yarima Ramu bayan yashigo turakan mahaifinku sai kowa yafuta hatta mahaifiyarku bata tsayaba Sarki Rammama yatashi yaxauna dakyar yakalli dan,uwanka yace nasan kaine kasamin guba abinshana dan kawai kagaji mulkina mamaki yakama yarima Ramu mahaifinku yacelallai xammutu kamar yadda kakeso kuma xaka mulki daular Rumawa amma banda birane Biyu mahaifinku yaci gaba dacewatabbas xakai nasaran mulkan birane biyar amma Birni na hudu da birni na biyarbaxaka taba mulkansuba har,abada afusace Dan uwanka yamike yamatsa kusa damahaifinku yasa hannu kamar xai gyaramaar xamansa aisai yadamki wuyan mahaifinku yashake iyakarfinsa harsaida yaji mahaifinku yadaina numfashi aikoda Mahaifimmu yaji cewa dan,uwansa yakashe mahaifinsu sai yatakarkare yakarara ihu wanda bakidaya saida gidan sarautan yakama girgixa Mahaifimmu yamike gamida xare takubba yace narantseda darajarmahaifina ransa baxaitafi abanxaba tabbas xa,aigagarumin yaki wanda sai yaxamo abin karantawa alittafan tarihi Aljana Nururl Haya tace kada kasoma tunkaran dan,uwanka da yaki domin shibaxaiyi nasaraakankaba hakakaima baxakai nasara kansaba saidai kuita asaran rayukan al,ummanku,ran Mahaifimmu yabaci yakara kwarara ihu yashaki wuyan aljana Yace meye xaihanani Galaba akan Dan,uwana LALLAI XAN TUNKARESHI KODA XAISHAYARDANI GIDAUNIYAR MUTUWWA Shayi ya,iso;;;;;DILLALIN MUTUWA 0;;;;;;;;;;;33 Lokacinda mahaifimmu yaji kalaman aljana cewa baxaitaba yin galaba akan dan uwansaba sai yakwarara,ihu yashaki wuyan,aljana yacekaryane akamme xakice baxanyi nasara akan dan,uwanaba bayanshi axxalumine lallai duk duniya babuwanda ya,isa yadakatardani daga daukan Fansa sai yaji wata murya tana cewa kayi hakuri yakai yarima Rama bn Rammama lallai wannan kaddararkuce kaida dan,uwanka cewa kodazaku shekara dubu kuna gwabza yaki tosaidai kuita asaran rayukan jama,arku gamida xubarda jini, Mahaifimmu yasaki aljana yajuyo domin yaga mamallakin wannan murya aisai yaitoxali da Sarki KAUXAR mahaifim aljana Nurul haya kunya takamashi yasunkuyarda kansa kasa yacije baki yatakarkare yakwarara ihu yace wannan wata,irin kaddarace daxata hanani daukan fansar mahaifina Sarki Kauxar yadafa kafadar yarima Rama,yace kasani yakai yarima lallai kaida dan,uwanka baxaku taba nasara akan junankuba kawai kadaukimatarka kutunkari Birni na biyar domindan,uwanka Sarki Ramu yaturo dakaru dubudari bakwai karkashin jagorancin sarkin yakinsa Suduf domin sura birnin kafin ka,isa Yadagamurya yace maxa kadauki matarka kanufi Birninka domin kaceci al,ummarka Mahaifimmu yadubi Mahaifim aljana Nurul Huda yace kanacewa indauki matata intafi Tayaya nasami mata alhalini ko soyayya bantaba yiba Mahaifin aljana Nurul huya yace aitunranar da mugun aljani Dumdum yadauke Nurul Haya muka yanke hukunci cewa lallai mutumko,aljan duk wanda yaceceta yakwaceta daga wannan axxalumin aljani toshine mijinta mahaifimmu yakalli Sarki Kauxar yace tayaya mutum xai auri aljan,aibaxaiyuwuba Sai aljana Nuru Haya tace tabbas xaiyuwu shin baka taba karanta littafin GUGAN KARFE SHAKWARANNIYA BANE labarin,Muktar dan malam Shitu wanda ya,auri Gimbiyar aljannu Dubiyya har suka haifi dansu Rabo makashinmaxa Mahaifimmu yaishiru dominyasan dawannan labari, sai MahaifiAljana Nurul haya yadafa kafadar mahaifimmu yace yakai Yarima Ramalallai kasani auran Yata itace hanya mafi sauki daxaka dauki Fansa akan Dan,uwanka tabbas inka,aureta wataran xakai gala akansa Mahaifimmu yace tayaya xanyi nasara akansa bayan an Haramta yaki atsakanimmu har,abada Mahaifin aljana yace tabbas kaidashi anharamta muku yaki ammakasani kaida 'yata xaku haifi yara biyu tagwayeduk mata daya xata kasance mutumce kamarkai dayar kuwa xata kasancene aljana kamar mahaifiyarta towadannan yara naku xasudauki fansar kakansu xasu kashe dan,uwannka Sarki Ramu sukauda Mulkin xaluncinsa sukafa tutar adalci adaular Rumawa kuma zasu sami wannan nasarane bisahada karfi da karfe da wani Sadaukin Jarumi maidakama maxa kashi wanda xa,amai lakabi da DILLALIN MUTUWA aikoda mahaifimmu yaji wannan lbari sai xuciyarsa taifari murmushi yabaiyyana afuskansa yadubi aljana Nurul huya yaimata murmushi yabude hannayensa itakuma tarugo aguje tarungumeshi tana kukan murna sukankame juna kamar baxasurabuba Sai Mahaifin aljanaNurul Haya yace kusani bakuda lokaci domin dakarun Sarki Ramu sunadaf da isa birni nabiyar Da mugun nufi yadaga murya yace yake yata maxa kidauki mijinki domin ku,isa akan lokaci kuceci jama,arku daga gabar MutuWa Tuni Nurul tasunkuci yarima Rama taisadashi talulakatabace acikin gajimare Acan kumabirni nabiyar dakarun sunyi cuncirondo akofar birnin suna shirin afkama Birni surusheshi Kwatsam sai suji ankwarara ihu dagasararin Samaniya kamar diran damisa lokacin da dakaru suka daga kawunansu sama sai sukaji Diran wani abu akasa Jeff wanda saida kasataigirgixa dawakai sutsota sukama xarya gamida haniniya aikoda dakaru suka maida hankalinsu awajen da abinnan yadira saisukai,arangama da Yarima Rama da aljana NURUL nanfa afara Kallan kallo tsakanin dakarunnan da yarima Rama bn Rammama sai Sarkin yaki Suduf yaketo tsakiyar maxaje yaxo kusada Mahaifimmu yace kasani yakai yarima Naxo wannan birnine dadakaru dubu dari bakwai domin murusa birane biyu domin sunxama yantawaye yakarisa maganarsa dacewa kuma kadakai kokarin tsaidamu domin baxamu tsayaba idankuma Kamatsa tofa xaka mutu Ran yarima yabaciyakwarara ihu yace karyane nine mamallakin birni na hudu dana biyar sannan Inamai rantsuwa da Fansar mahaifimmu duk mutumin dayaikokarin cutarda jama,ata tonine ajalinsa yadaga murya yace domin xanxame mushi Dillalin mutuwa Ran Sarkin yaki yabaci yajuya gurin dakarunsa yacekai maxaje kukashemin wancan dantawaye dakaru sufasa kururuwa gamida xare takubba sukai Kansa shima Yakwarma ihu yajadabaya taku bakwai yakwarara ihu yasheka aguje yatunkari makiya saidayarage Saura kiris suhadu sai Yarima Rama yadaka tsalle kamar tsuntsu haka mahaifimmu yatashi sama yadira atsakiyar maxaje kayya fashi barnan aiki koyagaji bai sababa tabbas futuna akwance take kuma maitasota tsinannene domin wani,irin masifaffen yakine yakullu yammaxa suka tarusuka kewaye mahaifimmu sunaniyyar suimasa Rurufdugu ammada mahaifimmu yaikururuwa gamida kukan kura yaiwani,wawan kora aisaiga Kawunan mazaje natashi sama sassan jikin dan,adam yaruka xuba kamar xubar kago tamkar barnan iska haka yakema maxaje kisankiyashi gamida kisan gilla dankari mahaifimmu yaxamema makiya annoba yarika dandatsar kashin dan,adam kamar mahauci amahauta duk inda yagilma saikaga gawawwaki naxuba akasa kaikoda Sarkin yaki yaga irinkisan kiyashida Mahaifimmu kema jama,arsa sai yarafka ihu ya,auno kibiya kibiyar tasoki mahaifimmu,abaya tsananin axaba saida mahaifimmu yarafka ihu yakife akasa dakaru sukai kansa Giwa tafadi koda Nurul taga mijinta yafadi makiya naneman dakamai,wawa Saitakwarara wani sakaran ihu take kasa takarawa dakaru,sukyale yarima sujuyo KANTA TAB;;;#DILLALIN MUTUWA ;0;;;;;;34;;; Lokacinda aljana Nurul haya taga mijinta yafadi kasa makiya sunyi kansa daniyyae dakamasa wawa saitatakarkare takwarara wani sakaran ihu mai furgitarwa tsananin karasaida dakarun sarkin yaki Suduf sufurgita sufasa yakar mahaifimmu saikawai sukatunkari Nurul Haya afusace suna kwarara ihu kayya lallai rashin sani yafidare Duhu domin dasunsan balbalin bala,in da Aljana nurul xata saukemusu toda basuikuskuren tunkarantaba domin saida sukusa isa gareta saita hangamebaki nantafara yimusu aman wuta tako,ina tarika konesu kamar wutatakama karmami cikin kankanin lokaci taimusu kurmus mutum daya bai raguba face sarkin yaki suduf yakwarara ihu yaceda Aljana Nurul haya kebakar takadaralallai kinwuce iyaka kuma kin,aikata babban xunubinda baxan kyalekiba tabbas yanxunnan xankasheki kisa mafi muni aljana taidariya tacetahomana domin kaimakabi yaranka yafusata yahassala yaxare takobi yafalfalo aguje yana wanikugi da rugugiNurul haya tabusomai wuta dankari wanishigen shike maganin wani shege domin tacikin wutar sarkin yaki Suduf yaratsa kamar,aljani saigashi agaban aljana Nurul haya yasakafa yabanketa saida taisama yabita saman yasa takobi yaimata kyawawan saraguda uku daya akirji biyu agadan baya agalabaice aljana Nurul tafado kasa jikinta sai tsiyayar jin yakeyi sarkin yaki yadira agabanta yadaga takobi daniyyar datse kanta aikamar annharba kibiya sai yaji anyi samadashi anmakashida kasa yayunkura xaitashi tuni ansa kafa antake kirjinsa tsananin xafisaida yajikamar kasusuwansa sunkareraye yakwarara ihu yaitamaza dakyar yadagakai domin yaga wani mahalukinne yake sarrafashi aisaiyai toxalida Mahaifimmu mamaki yakama,sadauki Karkib mahaifimmu yai murmushi yace kana mamakine kadauka na mutune tokaine xaka mutu sarki yaki Karkib yaiyunkurin yinwani abu amma ina yamakara tuni mahaifimmu yasa takobi yadatse kansa jini yabatamar Fuska mahaifimmu yakwarara ihu to alokacinne mai shela yaiyekuwa yanacewa yaku jama,ar birni nabiyar kuimurna domin Sarkimmu SarkiRama bn Rammama yainasara akan mayammu yaturasu kiyama yadaga murya yace kubude kofa domin taren sarkinku tamatarsa dankari aituni gari yarude dahayaniya mata suka saki guda makada suka saki ganguna mawaka sukarika rera wakokin yabo akabude kofa dandaxon jama, sukayo waje akatarbi mahafinmu akai fada take akaimar rawani sarauta ajaddada bikin aurenshi da Aljana nurul Haya haka garuruwannan biyu sukasance cikin karkashin ikonsa har mahaifiyammu aljana Nurul tahaifemu saininakasance aljana akasamin sunanurul makati itakuma yar uwata takasance mutun sai asanya mata Suna Nurul amati mahaifimmu yaimurna sosai akaciga darainanmu harmugirma tun muna yanshekara bakwai mahaifimmu yafara koyamana yaki dakuma mulki alokacinda mukai shekara goma saicutar ajali takama mahaifimmu yamutu mutuwar mahaifimmu yasanya mahaifiyarmu takamu da ciwon xuciya ita shekaradaya tsakaninta da mahaifimmu itama tamutu koda akabinneta aranan akaimana sarauta ni abarni abirni nabiyar ita kuma yar,uwata abata birni na hudu sannan mahaifimmu yacusa mana akidar daukan fansa yatabbatar mana daxuwanka yakai DILLALIN MUTUWA lallai mahaifimmu yace mumaraba baya dari bisadari muyaki Danuwansa Sarki Ramu bn Rammama domin mudaukamar fansar

Chapter 6 of 9