Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 7
hawaye tace plsss ka kaini gida batare da yayi mgn ba yafice da sauri yabar gidan yarima na xaune na saurarensu baisan meyasa yakejin haushin ynda affiya k nuna damuwarta akan bilal ba take nuna tafison xama da bolal akasa nan take xuxiyarshi ta bashi amsa da cewa saboda yafi bata kulawa yafi debe mata kewa a sanyaye yake kallonta fuskarsa ba nadama sai dai ya rasa wacce kalma xai soma yimata mgn ya tashi ya dauketa akaro na biyu ya nufi toilet da ita 6⃣6⃣ A toilet ta gagara tsayuwa qafafunta sai rawa suke sai qanqameshi take ya dubeta idanunta a rumtse sai faman hawaye take yace affiya bude idanuwanki, ta bude tana kallonsa yace ki daure kinfiye raki da yawa dama ga shagwaba dake jikinki tun kina qarama bayaga haka tsallen kwado ba wani abu bane mai wahala fa inkin dubama exercise ne nasaki dubansa take cike da mamaki da haushin mgnr sa duk da cewa wannan shine karo na farko da ya soma yi mata magana cikin sanyin rai ba daure fuska ganin ta tsaya da qafafunta yasa ya fita daga toilet din [8:48PM, 12/21/2015] Pherty 🎤 👯 : kusan minti goma kafin ta fito tana tafe tan dingirsa da kyar ta iya xama akan gado tana kallonsa tace yaya dan Allah ka maidani gida inda ammina sai ga hawaye sharrrrr jikinsa yayi sanyi yace meyasa kike son xuwa gida ba karatu akace kixo kiyi ba? tayi shiru tana hawaye yace kiyi magana inaji dalili mai qarfi xn kaiki gida a yau ma idan kinaso muryarta na rawa tace bana son...xa.ma da kai..ne yayi murmushi yana fadin akan wane dalili tace kai mugune baka kaunata ka tsaneni 6⃣7⃣ Murmushi yayi a karo nabiyu yana kallon qasa kafin ya maida kallonsa gareta yace banda mugunta affiya kece kika soma kirana da mugu kuma kece ke min wannan kallon, bana taba gayamiki cewa kece mace ta farko dana soma musanyar yawu da ita hr na tsaya ina (game) da ita cos ba wata mace dake gabana, ban taba shiga damuwa ba bansan menene damuwa ba sai dana hadu da affiya,bnsan ynda xn tsaya da mace inyi minti biyar da itaba sai akanki, dalilin da yasa nabiye maki cos naga kema kina taqama da MULKI shiyasa na nuna maki tawa SARAUTA👑 sannan inaso ki ajiye duk wani mulki dakike taqama dashi kibi nawa inaji shi kadai xaisa mudai daita dake, danma kina qanwata yasa nake gayamaki wadannan tabbas da wata barece ko kallo baxata isheniba sannan duk abinda ya faru laifinkine da kikaso nunamin gadara da mulki ni kuma na nuna miki qarfin sarautata, kinga abisa rashin saninmu MULKI da SARAUTA 👑 duk namune kowa nada iko akansu. tun bayan aurenmu kin kawar da duk wata ixxa da kike taqama da ita kin saduda kinbar mulki da rashin kunyar da kikemin kuma nayi matuqar mamaki kasancewarki mai sanyin hali duk danaga qarantar shekarunki shiyasa nima kikaga na ajiye nawa sarauta a gefe kamar yanda kika ajiye naki mulkin a gefe [8:55PM, 12/21/2015] Pherty 🎤 👯 : shiyasa na dauke kaina daga gareki nadaina kulaki badan komai ba sai dan banason GIRMANA YA FADI sai ma nayi dana sanin nuna qasaita ta akan qanwata cos bansan k qanwata bace duk da ba haka naso (game) din ya tsaya ba naso yacigaba, kidaina cewa na tsaneki, bn tsanekiba cos u ar my sister matsayinki daya dana rumaisa a xuciyata bayanshi bansan yanda xan so mace ba, ban taba so ba amma ban saniba ko ke kin taba? ya fada idanunsa akanta.... tayi shiru hade da sunkuyar da kanta qasa ya tabe bakinsa hade da daga kafadunsa kafin yabtashi ya fice daga dakin ta maida kanta jikin pillow ta.kwanta hade da.lumshe idanuwanta..... .... am sowieeee masoyan TAGWAYEN MAXA👬 kuyi haquri kwana biyu✌🏽 kunji shiru, gobe ranar kuce...! 📝 Hausa Novel📚 [9:45AM, 2/26/2016] Bebinga: Pherty 🎤 👯 : 6⃣8⃣MULKI KO SARAUTA? 👑 Na fertymerh xarah 💞 Tun daga ranar ya sassauto xuciyarsa akanta yasoma kulata suna fita tare su dawo tare yana xama yayi mata lesson a gida kamar yanda bilal k mata sai dai fuskar a murtuqe wannan yar shaquwar da sukayi soyayya mai tsanani ta fisge affiya akansa....... A gurguje pls 😒 BAYAN WATA BIYU✌🏽 Da gudu ta fada dakinsa tana dariya cike da murna ta fada jikinsa abinda bata taba yimasa ba bama itaba mace bata taba kusantar jikinsa ba hakan yasa yaji wani iri banbarakwai, ya tsaida dannan wayarsa ya maida hankalinsa gareta ya kasa tsawata mata akan ta tashi amma yana son sanin meyasata farin ciki ta dago fuskarta tana murmushi tace yaya albishirinka duk ta saukar masa da kasala ya kasa amsawa illah idanu dayake binta dasu ta tunxure bakinta hade da jan dogon hancinsa tace kayi shiru kana kallona pls kace fari kyal kyal kyal ya saukar da numfashi yana kallon yanda ta dane ruwancikinsa kamar wacce ta hau doki kafin ya kalleta yace albishir din mene tace tor kace goro mana yace goro ta soma dariya tace rumaisa ta haihu tasami yaro, xumbur ya miqe xaune fuskarsa cike da mamaki yace waya gayamiki tace ummace tace gobe xasuje nigeria yaciro wayarsa ya kira umma abinda affiya ta gaamsa shi umman ta fadamasa yayi adduar Allah ya raya yaron kana ya kashe wayar yana kallonta Pherty 🎤 👯 : fuskarta dauke da murmushi tace yaya kaima kanason baby ko ya gyada kansa tace nima inaso amma ni bansami baby ba, ta shagwabe fuska kamar xatayi kuka,ya kalleta tayi narai narai da idanu da alama batasan komai akan auren bane hrtake bata ranta haka yace kema xaki sami naki but let me free for now inajin barci affiya tace tor amma yaushe xamuje nigeria inaso naga jariri yace keda nigeria sai nan da two month ta fido idanu waje tace pls yaya biki kawai ya yatsina fuskarsa da alama ya soma gajiya da surutunta yace baxakije ba idan kinaso ganinsa kice a turomiki pic ko kiduba instagram amma kidaina mgnr gida kar mu sami matsala again ta tunxure bakinta ta sauka daga gadon tafice....... 6⃣9⃣ A daren ranar sai faman juyi take akan gado tana wani.mummunan mafarki tayi dayayi matuqar raxanata ta soma qara mai firgitarwa hr cikin barcinsa yakejin qarar ya bude idanuwansa yana son gasgasta abinda kunnuwansa ke jiyo masa ihunta yakeji ba kakkautawa da sauri ya diro saman gado ya xira takalmansa ya fito dakin da kyar yake saukowa step yana isowa falonta magayaqi ya shigo danasa mutanen a firgice kowane da makaminsa guards dinsama suka shigo a hanxarce dauke da bindigoginsu🙆🏿 da hannu ya dakatardasu kafin ya shiga dakin tanakwance idanunta a rufe sai faman fadin take ammi xai kasheni.... xai kasheni ya rungumota yana fadin affiya affiya ta bude idanuwanta duk sanyin a.c xufa take yace waye xai kasheki ta soma hawaye tana fadin ba kaine kabiyo xaka kasheni ba yace ni affiya akan me xn kasheki ta fashe da kuka, ganin a tsorace take dashi ya riqo hannunta suka sauko saman gado suna isa falon ganin rigar barcice a jikinta yasa ya cire alkyabarsa ya sanya mata ganin sunfito ba wata matsala yasa ogan ya harba bindiga sama ai kuwa ta qara rudewa ta saki qara ta cakumosa yana ganin haka ya dauketa suka fice aka gadonsa ya sauketa yacire alkyabar yana kallonta ya kwantar da ita yaja lallausan blanket ya rufa mata Pherty 🎤 👯 : ganin yanda jikinta k rawa yanayinta duk a tsorace mafarkin ya raxanata ynda taganshi ya nufota da bindiga qarar wanna bindigar ya qara tsoratata ta rumtse idanuwanta tana kuka sosai bai kulataba ya nufi hanyar toilet aikuwa da sauri ta diro tabiyosa ya juyo yana kallonta da mamaki yace menene kuma ni baxan iya xama nikadai ba yace toilet xakibini kenan ta gyada kanta ya boye mamakinsa a ransa yana fadin matsala shifa gsky sarki ya takurasa da yawa da wannan auren taya xai xauna....ta katseshi muje yaya nima xnyi xakiyi me? tayi shiru ganin hakayasa ya shige tabi bayansa hr cikin toilet ya qara juyowa yana fadin tor da kika biyoni hr ciki mexakimin ne baxaki jirani can ba tayi narai narai da idanu, ya bata fuska yace tor na fasa ki xauna a toilet din ta riqosa tana fadin tor ni kajirani yaya ya tsaya yana kallonta sai ta dabirce tace ka juya fuskarka can, ya juya cike da bacin rai yanda yabiye mata take juyashi son ranta Allah xai dawo mata ainihin yarimansa maiji da sarauta idan batayi hakali ba 7⃣0⃣ Tunaninsa ya katse lokacin da take fadin muje yaya yace tor ki wuce mana ni xaki sanya a gaba ne? ta wuce yana biye da ita abaya tanafita ya janyo qofa jikake gam ta juyo tana kallon kofa ta tabe bakinta kawai ta tsaya xaman jiransa bai jima ba ya fito bai bi takanta ba ya haye gadonsa yayi kwanciyarsa hade da juya mata baya ta hau gadon ta xauna amma ta kasa kwanciya sai kallon dakin take, ya juyo ya hadota da jikinsa sosai sai ta soma kuka yace ina tsoron kada aljannu su xautardake abba ya doramin laifi amma inbakimin shiru ba Allah xn fitardake daga dakina koma menene ya firgitaki ya cinyeki ba ruwana ta qanqameshi tana girgixa kanta tana fadin am sorry Pherty 🎤 👯 : tayi shiru tana saukar da numfashi bata jima ba barci mai nauyi ya dauketa ya janye bargon yana kallon fuskarta sleeping beauty ya fada a xuciyarsa ya dubi yanda ta qanqameshi kamar xata koma cikinsa yasani affiya yarinyace amma hr gobe yana mamakin yanda ta nuna masa mulki yana mamakin yanda take nunawa mutane mulki kuma ake binta ynda tace tunda mahaifinta keda qasa he lyks hr attitude sai ynxu yake ganin wautarsa naqin sanyata ajikinsa ya kula da ita tunda ynda yaxata ba haka takeba tana tsoronsa tanabin yanda yakeso yanason kasancewa tare da ita yana son shagwabarta yanajin feelings atare da ita amma bayason yasota yana tsoron soyayya bugu da qari shirme yake daukanta batada muhimmanci shiyasa bai taba engaging kansa da mata ba maxan dake bawa soyayya muhimmanci ma haushinsu yakeji shiyasa kullum suke cikin fada da bilal bai da magana sai akan mace amma shi kansa yana mamakin yanda ya sake da affiya hr sukayi wannan sabo da juna ya sani itace mace ta farko daya soma kwanciya da ita a rayuwarsa hr yake hada jiki da ita badan komai ba sai dan abbansa yace amanace kuma qanwarsa(to fa🙊)shiyasa yake kula da ita a ynxu ya kaimata sumbata a goshinta kafin ya rumtse idanuwansa xuciyarsa cike da tunani iri iri barci ya daukeshi.... 📝 Hausa novel📚 [8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: fertymerh xarah novels [12:54PM, 12/24/2015] Pherty🎤 👯 : 7⃣1⃣MULKI KO SARAUTA? 👑 Na fertymerh xarah 💞 Suna kitchen tare da sunyana tana bata lbrn qasarsu da yanda taxo garin hrtasami xama tareda prince acewarta tausayinta yasa prince yakawota gidan aiki cs iyayenta sun koreta ne saboda saurayintab ya yaudareta yayi mata ciki ya gudu affiya tace tor ina yaron dakika haifa sunyana tace ta haifi yaronne baixo da rai ba a asibiti ta hadu da prince sai takaimasa kukanta hryaji xai taimaka mata yaxo da ita asibiti amma yace badan yaji tausayinta bane danshi baya tausayin mata affiya ta jinjina kanta kawai sunyana ta kalleta tace wai prince baxaiyi aure bane ko budurwa fa bashi da affiya ta dan dubeta kafin tace ko kinason shine ingaya mishi sunyana ta saki qara mai qarfi tana fadin jesus jesus Christ heyyyy aiman dake xaune a falo ya shigo kitchen din yana kiran menene ganin ynda ta birkice yasa affiya tsorata ta dubesa tana fadin daga kawai nayi mata mgn shine ta tsorata haka ya xaro idanu waje yace kikace mata me? mekika gayamata haka wnda ya firgitata affiya ta soma ja da baya idanunta sunyi rau rau take kallonsa muryarta na rawa tace yaya ka tambayeta mana itace ta dauko xancen yayo kanta kamar xai daketa ta juya da gudu ta fice ganin ta fito kitchen din ta soma dariya, haka datayi ya harxuqasa dan ganin kamar ta rainashi dukata xaiyi duk ya riqeta acewarsa tana ganin yafito ta juya da gudu kicibis sukayi karo da juna saura kadan ta fadi yayi saurin tarota aiman dake kallonsu yasha jinin jikinsa a tsorace dan baiyi tsamanin ganinsa ba duk da yasaba kawo masa xiyarar baxata amma ta yau ta firgitashi nan fa fadawa suka xube gabaki daya suna kwasar gaisuwa gareshi juyowar da affiya xatayi ta kalleshi sai taga ya rikide mata cikin lokaci qanqani ya koma yarima merah dinsa sarautar tatashi yayinda qasaitar ta motsa masa kamar kullum bai amsaba illah yayi masu nuni da hannu akan sutashi cike da qasaita fuskarsa da murmushin ganin mahaifinsa ya qarasa gun maimartaba ya rungumeshi shima sarki cikin farinciki ya rungumosa kafin su qarasa cikin falo suka xaxcauna fadawa na tsaye da guards din sarki kafin kace me hr ancika gaban sarki da kayan abinci kamar dama sunsan da xuwansa aiman yace abba wannan xiyara haka ta baxata yaushe xaa daina min itane sarki yayi dariya sosai yana kallonsu yace naxo a baxatane dan inga irin xaman da kukeyi sai kuma na sameku lfy tunda gashi hr kuna wasa tare affiya ta juya tana kallon aiman wnda mamaki ya bayyana qarara a fuskarshi [1:13PM, 12/24/2015] Pherty 🎤 👯 : sarki yacigaba da fadin naji dadin yanda na sameku daman nagayamiki affiya biyayya na janyo soyayyr miji xuwanki atare dashi ya janyo maku shaquwa wadda nake fatan ta dore hr abada haquri shine xaman aure kuma biyayyar aure wajibi ce shiyasa annabi s.a.w kecewa da xn umarci wani yayiwa mahaluqi sujada to dana umarci mace ta yiwa mijinta sujjada saboda girmansa agareta lokacin da Allah ya kirawo annabi xuwa sama yaga wuta yaga aljanna, sai yabamu lbr da cewa mafiyawan daga cikin wuta duk matane kuma mafi yawa sun butulcewa maxajensu, duk matar da takeso lahirarta tayi kyau to tabi Allah da manxonsa iyayenta da mijinta. 7⃣2⃣ Ya juya kallonsa ga yarima yace kai kuma namiji Allah yabaka ragamar riqon aure gaba daya a hannuka domin acikin alqurani Allah yace maxaje masu tsayiwa ne akan matayensu kaji tsoron Allah gurin riqe matarka kasani amanar Allah baxai kyaleka ba haka kaima idan xa cuceta Allah baxai barka ba Annabi yace kowane mutum makiyayine mai kiwo ne kuma Allah sai ya tambayesa abinda yabashi kiwo, mijina gari shine wanda xai shigo gidansa da faraa ya tarairayi iyalinsa ya xauna dasu suyi wasa dariya ya fahimci matsalarsu. amma sai kaga wani namiji ya shiga gidansa ba sallama sai dai yayi gyaran murya daganan sai kowa yashiga taitayinsa harya fice baxaa ga murmushinsa ba to ba haka annabi ya koyar damu ba shi yana da lokacin matansa duk matsayinsa da muqaminsa yakan xauna yana taya matansa ayyukan gida da debe masu kewa Nana Aisha R.A tace mun kasance wani lokacin muna yar tsera da annabi wani lokacin na wuce shi wani lokacin ya wuceni A wata fadar kuma tace mun kasance muna wanka kwarya daya tare da manxon Allah(yarima ya dan kalli affiya a sace) A wata fadar kuma tace wani lokaci idan nasha ruwa annabi yana daukar abin ya dubi inda nasa bakina nasha yasha da gurinda nasha, sai kayi koyi da annabin rahama yadda ya xauna danashi iyali kaima ka kwatanta. [5:38PM, 12/24/2015] Pherty 🎤 👯 : Maimartaba ya sake maida kallonsa ga affiya yace Annabi s.a.w idan mace ta shiga shaanin (hidimar)mijinta kotayi kwalliya domin neman yardarsa Allah xai rubutamata lada guda goma ashare mata munanan ayyuka guda goma kuma a daukaka mata darajarta kamar haka, idan ya kirata xuwa shimfida tayi masa biyayya hrta dauki ciki xata kasance tanada ladar mai yin axumi da sallolin dare da kuma wajen daukaka kalmar Allah wato jihadi idan naquda takamata xai kasance xafin naquda guda daya kamar wacce ta yan'ta baiwa mumina idan ta haihu babu wanda yasan gwargwado adadin ladarta sai Allah,kuma xai kasance mata da kowanne tsotso na mamma guda data shayar da yaron. idan ta yaye yaron sai ta fara sabon aiki haqiqa Allah ya gafartamaki abinda ya riga y gabata n xunubinki sai Aisha r.a tace haqiqa an baiwa mata alheri masu yawa to menene ku agareku maxa sai annabin rahama yayi dariya yace babu wani mutum daxai riqe hannun matarsa da nufin jima'i da ita sai Allah ya rubuta masa kyawawan ayyuka guda biyar idan ya hada wuya da ita yana da guda goma idan ya sumbaceta yana da guda ashirin idan ya sadu da ita Allah xai bashi ladar dayafi duniya hrda abinda yake cikinta idan ya tashi domin yin wankan janaba,ruwan baxai gudanaba a wani bangare na jikinsa har sai an shafe masa xunubansa a kuma daukaka darajarsa anabashi ladan abinda yafi duniya hr abinda ke cikinta saboda wannan wankan da yayi kuma Allah yana yiwa malaikunsa kirari yana cewa ku dubi bawana acikin dare mai sanyi yana wankan janaba ya sakankance nine ubangijinsa to ina shaidamaku na gafarta masa(ALLAHU AKBAR Allah yasamu a danshensu yabamu ikon bautamaka amin) nan duka dattijai da fadawa suka dauki kabbara basu affiya kadai ba kosu sun amfana da wannan sai suka xube suna godiya tamkar su akayiwa ma tsayin awa biyu sarki ya dauka tare dasu kafin yatashi, nan kuwa aka xuba qatuwar carpet tundaga falo hr inda motar sarki take, yayi masu kyauta mai girma kana suka shigar motar sarki tare da aiman domin ya rakashi airport acikin motar ya qarayi masa nasiha tare da roqonsa ya sassautawa affiya yace tor shikenan abba nadai na nuna mata mulkina da sarautata maimartaba yayi murmushi kawai * 7⃣3⃣ Tfy suke cike da nishadi suna hira hr suka iso skul yai parking suka fito a jere suke tfy dayawa mutane sun birgesu sunga dacewarsu sai suke ganin ashe da gangan yake wulakanta matan skul din yana nuna masu isa da qasaita saboda yasan irin yarinyar dayake tare da ita mafi yawa matan dake sonsa idan sunganshi da affiya xasu nuna baqincikinsu qarara dan baqaramin kyau take dashi ba kuma sun dace sosai hr suna ganin kamanninsu shiyasa duk lokacinda friends dinsa na tambayesa menene matsayin affiya garesa xaice qanwarsace idan suka nuna suna sonta bai damuwa xaice abari tagama skul sannan suyi mgnr aure🙊 kuma sun yarda da haka idan sukayi laakari da kammaninsu suna tsaye tana xuba masa shagwaba akan sai ya rakata hr cikin class ya xuba mata narkakkun idanuwansa yana kallonta yace tunda har na rakokinan to baxan qaraba daga nan library xnje i have alot of work to do ta langabe kanta hade da tunxura bakinta tana buga qafafuwanta a qasa cikin shigar shagwaba abinda yayi matuqar birge mutanen dake kallonsu hryasa suka qara yarda cewa qanwarsa ce hr suke tunanin inama sune affiya suke gaban prince suna wanan shagwabar hr yake bata lokacinsa akanta 7⃣4⃣ Ta miqo masa dan qaramin yatsanta tace mu kwance qawancen da muka qulla jiya banayi yayi murmushi yana girgixa kansa yace baxaa kwanceba kuma baxan rakaki class ba....dai dai lokacin bilal ya qaraso gurin fuskarsa dauke da mumushi yake kallonsu [11:18AM, 12/24/2015] Pherty🎤 👯 : yace yau naga abinda idanuwana suka dade basu ganiba aiman da qanwarsa cikin farinciki murmushi yarima yayi yace as u say amma ba wannan nakeson jiba affiya tace sai na rakata class tunda gaka kaxo sai karakata xnje library ynxu, kafin sun ankara tuni ya juya ya fice suka bishi da kallo kawai fuskarta dauke da murmushi take kallonsa tace yaya bilal nayi fushi shima dariya yayi yana fadin sorry sister suka jera atare suka nufi class dinta suna tafe suna hira cike da nishadi 7⃣5⃣ yana xaune library ya tsurawa laptop dinsa ido, ya duqufa neman abinda yakeson sani tunaninsa da hankalinsa sunyi xurfi akanta dama haka yake da kafuwa da naci akan abinda yasawa gaba nabila ta shigo cike da kwarkwasa ta iso inda yake prince sannu da aiki ta fada tana xare madubin idanuwanta bai kalletaba bai kuma amsa ba illah cigaba da yayi da danna laptop dinsa bata damu ba idan da sabo tasaba da hakan ta xauna akusa dashi tana fuskantarshi pls prince ka saurareni batare da yakalletaba yace i think nagama magana dake tun jiya ko tace nasani shiyasa naxo neman alfarma idan xakaje gida nigeria nabika idanunsa akan qatoton littafinsa yace naki gidan uban fa? taji xafin mgnr amma sai ta hadiye tace inason xama da kai inaso na koyi halayyar dakakeso mace ta kasance dasu ko xaka aureni ya dan kalleta bayan ya tsaida abinda yakeyi kina tunanin xama dani shi xaisa na soki ta gyada kanta tana kallonsa ya daga kafadunsa hade da tabe bakinsa [11:45AM, 12/24/2015] Pherty🎤 👯 : yace tor shikenan daga ya ki koyi zama dani kigani ko xan soki tayi murmushi tace xaka soni prince hrma ka aureni yace baxan soki ba kuma baxan aureki ba amma idan kina iya batawa kanki lokaci akaina u ar free hmmmm tayi ajiyar xuciya 7⃣6⃣ tace inada hope akanka inasonka prince inason xama dakai kuma inaso na aureka caraf a kunnen affiya dake shigowa littafan dake hannunta suka xube a qasa nabila kadai ta juyo tana kallonta tace ki shigo mana sister meyasa xaki tsaya acan affiya jin ta ambaci affiya yasa ya juya yana kallonta ta sunkuya ta dauki littafanta batare da tayi mgn ba ta juya ta fice sai abin yabawa aiman mamaki ya soma tattara takardunsa da wayoyinsa ya dauki laptop dinsa ya fice itama nabila tabi bayansu tana kishingide a motarsa ganin yafito yasa ta qara tsuke fuskarta xuciyarta cike da tashin hankali batasan yaxata kasanceba idan ya amince xai auri nabila ya bude mota ya xube kayan dake hannunsa kafin ya juyo yana kallonta menene affiya ta tunxure bakinta tana qoqarin tsaida hawayenta karya fahimci abinda take ciki tunda baxakiyi mgn ba shiga motar muje gida ta xagaya xata shiga motar tuni nabila ta rigata shiga gaba ta juyo tana kallonsa a shagwabe tace wacece wannan meyasa baxata xauna abaya ba caraf nabila tace haba qanwarmu dan matar yayanki tashiga gaba menene abin damuwa cike da mamaki take kallonsu tace matarsa as in how? kafin tayi mgn aiman yace shiga motar muje affiya nagaji da tsayuwa tace yaya nifa a gaba nakeso na xaun ya dubi nabila yace kidawo baya kibarta ta xauna agaba ta daure fuska tace nima a gabanakeson xama yace tunda duk a gaba kukeson xama nixan xauna abaya k affiya ki tuqa motar,ta karbi key tana qoqarin shiga motar taga nabila ta koma baya ita dole sai dashi xata xauna. 7⃣7⃣ ta maida qofar ta rufe tana fadin ai ni ba driver dinki bace da xaki hakince a baya na tuqaki,ta maida hannayenta a qirjinta ta rungume aiman ya fito fuskarsa a murtuqe yace to duk ku xauna a baya [12:00PM, 12/24/2015] Pherty🎤 👯 : affiya tace amma yaya kasan nike xama a gaba ko ita wacece da baxata xauna a baya ba aiba motar gidansu bace taje ta hau drop mana nabila ta harxuqa karki nemi rainamin wayo dankinga ina lallabaki albarkacin yayanki kikeci da kinsan baki isaba ba drop xaa minba gidanku xn xauna koda abibda xakimin ne affiya ta girgixa kata tana fadin banaso naci albarkacinsa idan shi dake taqama da SARAUTA👑 yakasa laqwasaki yakasa baki umarni kibi ni xan nunamiki qarfin MULKI na dan baxaki shiga wannan motar ba idan kinada xuciya kije naki uban ya siyamaki taki mana....tas kakeji nabila ta dauke fuskar affiya da mari bata ankaraba affiya ta kaimata nata da lafiyayyen hannuwanta juyowar da xatayi aiman ya sake dauketa da wani mari yace for what reason xaki mareta,who d hell ar you da xaki mari qanwata wacece ke mekike taqama dashi MULKI KO SARAUTA 👑 da hr xaki kai hannuwanki akanta,baxan daukaba ki kiyaye nan gaba ta hadiye baqinciki da toxarcin da affiya da aiman yayi mata ayau gaban jamaa badan so ba dayau tabar aiman koshine autan maxa amma ba yanda ta iya Affiya taji dadin yanda aiman yayi kuma koba komai ya nuna mata matsayinta ko anxa kuma ta rama marinta amma fa taji xafinsa sosai ta bude motar tana hawaye ta dauki littafanta ta juya ta barsu tanaji yana kiran sunanta tayi masa banxa tasami drop ta shiga cike da takaici ya shiga motar, nabila na qoqarin shiga yaja wani uban birki yafito yana kallonta u ar very stupid, k wace irin banxar macece qanwata bata shiga motar ba kike tunani k xaki shiga, affiya ta hau drop ballantana k banxa idan dolene sai kinbini kema ki hau drop din mtsewww yaja dogon tsaki yashiga motar yajata da qarfi ya barta anan tsaye batayi fushi ba😳 kuma bataga laifinsaba dama ance so hana ganin laifin masoyi itama ta hau drop tabisu.....ikon God🙊 📝 Hausa Novel📚 21 March at 19:10 · fertymerh xarah n... More [8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: Fertymerh Usman > fertymerh xarah novels [2:38PM, 12/25/2015] Pherty: MULKI KO SARAUTA? Na fertymerh xarah Tun daya iso gidan ya nufi sashenta amma sai yasami qofar falonta a rufe ya dawo kitchen yana tmbyr sunyana affiya fa cike da girmamawa tace ynxu ta shiga sashenta batare da ya sake mgn ba ya haura sama bai sauko ba sai wajajen goma na dare ya fito daga sitting room sunyana da nabila ne kawai a falon suna kallo yace sunyana affiya fa tace tun daxu bata fito ba ya xaro ido waje yace kinanufin ko abinci bata ciba ta gyada kai alamar eh batare daya kalli nabila ba ya haura sama ya dauko key ya nufi sashenta bata falonta sai ya nufi dakinta dai dai lokacin tafito daga toilet kallo daya tayimasa ta dauke dubanta gareshi ya tsura mata manyan idanuwansa tana sanye da rigar barci yar mitsitsiya iya gwiwarta mai hannun vest amma ba lallai bane ka iya hango jikinta tayi matuqar yimasa kyau she looks sexy ya kasa dauke idanuwansa akanta ya tako inda take tsaye fuskarta a daure yace fushin me kikeyi kuma akan wane dalili xaki hana kanki abinci kinaso ki hadani da sarkine ta dan dubesa kafin ta dauke kanta daga garesa tace ba komai 79 Yayi shiru yana kallonta tare da naxarinta yabriqo hannunta suka fice kitchen ya nufa da ita ya kalleta yace mekikeso kuku ya girka maki ynxu ta tunxure baki idanunta na ciko da kwallah yace kiyi mgn mana kinsan baxan tsaya ina roqonki ba ko tace bakomai sunyana ta shigo kitchen din tana dariyar affiya yace kinga maaikatan gida xasu taru akanmu sunamin dariya hawayen da take maqalewa suka xubo ya dubi sunyana yace metakeci da darene hadamin yanxu ya dubeta yana fadin kinfiye shagwaba affiya ashe haka ammi ke fama dake sunyana ta hada masa tabashi ya karba yaja hannun affiya suka fito nabila na xaune tana kallonsu itama affiya hankalinta nakan nabilar cike da mamakin ganinta gidan a wannan lokacin hr suka haura sama tana kallonta shima ya lura da affiya batason nabila a qasan carpet suka xauna fuskarsa a daure ya turamata plate gabanta yace kiyi ki cinye ina jiranki, ganin ba alamar ba wasa a tare dashi yasa ta somaci ba kakkautawa sai data qoshi ta kora da ruwan lemu ta dubesa a shagwabe na qoshi bai dubeta ba yace tor kije ki kwanta ta tashi ta nufi hanyar fita yace yau ba anan xaki kwanaba tunda kina fushi dani kixo kigayamin meke tsakaninki da nabila ta shagwabe fuska tana fadin bakaine xaka aureta ba ya xaro idanu yace ni affiya ta gyada kai alamar eh yace waya gayamaki haka tace ai naji tace tana sonka ka aureta yayi qasaitaccen murmushi sai akace maki ni aurenta xnyi koke da kike matata ai auramin ke akayi [3:13PM, 12/25/2015] Pherty: cikin jin xafin mgnrsa taje ta hau gado tana hawaye yaje ya rungumota yana fadin gayamin bakiso na sota ne ta gyada kanta yace meyasa tayi shiru ke kina sona ne nan ma fayi shiru yace tunda tana sona nima xn sota 80 Tayi saurin jaye jikinta daga nasa ta maida jikin pillow tana kuka sosai sai yaji hankalinsa ya tashi karo na farko a xamansu da ita, kardai ace affiya ta kamu da sonsa ne idan kuwa hakane baisan yaxaiyi da itaba tunda ba son soyayya yake mataba bayaga soyayyar jini ba wata da yake mata ya kashe fitilar dakin kafin ya juyo da ita ya hada fuskarshi da tata numfashinsu na sarqe dana juna yanajin bugun xuciyarta, cikin muryar rada yace am just kidding bana sonta ba maccen dana keso affiya ta maida kanta qirjinsa tana shaqar qamshin jikinsa kidaina damuwa da nabila kina wahalar da kanki akanta

Chapter 6 of 7