Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 7
da shidda, tsaye a qofar jirgi yana shaqar iskar nigeria wanda rabonsa da qasar wata uku kenan. A hakali yake saukowa cike da qasaita ya gangaro xuwa farfajiyar airport din yana cike da farinciki da nishadi kyakkyawane sosai dogo mai kyan jiki yanada dogon hanci da manyan idanuwa,gashin kansa baqine sidik kwance sai shegi yake da tsantsi yanada mans pride kwance lub lub a fuskarsa yana faman sheqi wanda yayi matuqar fito da kyawun fuskarsa abinka da farin mutum taku yake irin na isassun ya'yan sarauta masuji da mulki da qasaita, yana sanye da farar shadda gexner mai kyau da tsada sunyi matuqar yi masa kyau kamar ba dannan qasar tamu ta nigeria ba airport din cike take da fadawa ganin ya sauko suka dauki busa🎷🎺 ta ko ina momy da aliyu suka qaraso garesa cike da murmushi, fadawa suka xube qasa suna kwasar gaisuwa ga mamakinsu wannan karon ya amsa gaisuwarsu fuskarsa dauke da murmushi kafin yayi masu alama da hannu su tashi suka rungume juna shida aliyu kafin ya dubi momy yayi mata alama da hannu acewar ya gaidatane tana murmushi ta gyada kanta dama batasa rai ga jin muryarsa ba a ynxu suka jera su uku suka nufi motocinsu dake cike a airport din ko wacce mota na dauke da tambarin S.MERAH(sarki merah). koya haduwarsa da affiya xai kasance oho? on my way back to skul nid ur prayers✈ 📝Hausa novel 📚 [9:44AM, 2/26/2016] Bebinga: [4:30PM, 10/30/2015] Pherty🎤👯: 4⃣3⃣MULKI KO SARAUTA💞 Na fertymerh xarah💞 tun wayewar garin ma'aikatan gidan ke aiki tsakanin masu gyaran gidan da masu girki itama kanta umma bata xauna ba sanin ko waye aiman akan tsandar abinci,tabbas idan yaji ba sa hannunta a girkin baxai ci ba inma yacine xai amayar dole taje kitchen da kanta dan tarbon tilon dan ta daxai dawo yau farace sol hr tafishi hsken fata mai matsakaicin jiki kyakkyawar gske ce idanuwanta dara dara kamar madara gashin idonta dana girarta gaxar gaxar mai yawa da baqi ya kwanta luf a fuskarta, sumar kanta batada wani cika amma tanada tsayi sosai hr gadon bayanta , surar jikinta abar soce ga wanda yagani tana sanye da riga da wando masu matuqar kyau da kama jiki yar kwalliyarta simple ce ta fito da kyawun fuskarta dirar motocin da taji tare da busa ya tabbatar mata isowarsu tayi saurin leqa window dai dai lokacin aka bude masa qofar motar ya fito waya a kunnensa yana murmushi da alama waya yakeyi kwarjini yayi mata sosai sai da xuciyarta na buga, bata ga idanunsaba saboda suna boye cikin darkspace yayi mata kyau sosai a idanuwanta tayi saurin janyo alkyabarta ta rufe daga kanta hr jikinta ta xauna a lallausar seater..... A hankali aka bude qofar dakin aka shigo hade da sallama momy ce ta shigo ta xauna a kusa da ita a bayanta rumaisa ce tace affiya kixo muje falon maimartaba yana son ganinku aiman ya iso idanunta na kawo kwallah kallon da tayi masa daxu kwarjininsa yasa ta soma tsoronsa tace momy ina tsoronsa wlhy dai dai lokacin wayar momy na dauki qara ta kara a kunnenta ta fice rumaisa tace k affiya kiyi shiru bana son kowa ya fuskanci tsakaninki da shi tasa hannu tana gyara mata alkyabar taso muje abba na jiranmu inmun dawo xamuyi mgnr ninasan komai xai daidaita tsakaninku ta qara fesheta da turare ta rufe mata fuskar da alkyabbar taja hannunta suka nufi falon sarki 4⃣4⃣ A firgice yake kallon mahaifinsa yace aure fa abba, bayan nagayama ba wadda nakeso yace yarima na xata kai mai hankali da tunani ne amma sai aka sami akasarin haka ashe bakada hankali danme akayi aurenmu badan muyi aure mu haifafa ba yace amma abba kafin auren abari na fitar da wacce nakeso.....ya katseshi tareda cewa kana tunanin xn aurama maccen da bata da kirkine ko bata dace da kai bane...dai dai lokacin momy rumaisa da affiya suka shigo inda yake xaune xaune rumaisa ta xaunar da affiya [5:00PM, 10/30/2015] Pherty🎤👯: abinda ya qara qular dashi hr ya kasa boyewa xuciyarsa yabi rumaisa da harara duk a idon sarki yana kallonsa yaja dan qaramin tsaki da itakadai ta jiyoshi ya kuma daki xuciyarta faga inda take xaune qamshin turarenta mai dadi da sanyi ya daki hancinsa ya lumshe idanuwansa yana son tuna inda yasan turaren amma ya manta, ya juyo ya dan dubi gefenta fuskarta luf rufe da alkyaba yaja tsaki a karo na biyu wanda shi kansa sarki sai da yaji yace ba tsaki ba kome xakayi kayi,aurene an riga an daura kuma ba saki ya qara tsuke fuskarsa ya maida kansa ya sunkuyar sarki ya cigaba da fadin ga amanar Allah nan a hannunka idan ka cutar da ita dan baka sonta Allah shine masani kuma baxai barka ba, yar uwarkace jininkace batada banbanci da rumaisa a wurina ban sani ba ko kai tanada a wurinka Aure nufin Allah ne kuma xaman aure sai da haquri ban yarda da wulaqanci ba ku xauna kuriqe junanku da hannu biyu ku xamo masu yiwa juna yafiya ku xamo son juna ku xamo masu gsky ku xamo masu rufin asirin juna ku xamo masu riqe amanar juna sa'anan ku xamo masu kasancewa da juna kada kubari shaidan ko maqiya su shiga tsakanin aurenku affiya(jin sarki ya ambaci affiya yasa ya tuna wannan yarinyar mai taqama da mulki shi hr ya manta da ita bayason kuma wata alaqa tasake hadasa da wata macce) kiyi biyayya ga mijinki yayankine ki xamo mai gudun xuciyarsa tare da kaucewa duk abinda kikasan xai bata masa rai ki jure duk wani abu daxai biyo baya daga gareshi nasan na dan wani lokacine kafin ku sasanta junanku kuma idan kina da damuwa ko yana takuraki kiyi gaggawar sanardani ko ummanki bana son kisanar a gida Allah shi maku albarka ku tashi kutafi kamar wanda aka tsikara ko wanda ke kan qaya haka ya tashi da sauri yana yatsina fuskarsa ransa a bace ya fita ya nufi inda ummansa rumaisa taja hannu affiya suka fita bayan sun xauna a falo rumaisa tace affiya ninama rasa ta inda xn fara,pls ki janye qudirinki akan yaya kiyi haquri kibarshi ki dauki nasifar abba gskyne aure ba abin wasa bane affiya tace shikenan na haqura xn sadaukarda rayuwata ga bautar aure amma baxan jure wulaqanciba kuma baxan yarda a rainamin MULKI ba rumaisa ta sauke ajiyar xuciya bayan ta tashi tsaye itama affiya ta tashi tana qara lullube fuskarta tace muje inda umma dai dai lokacin ya shigo hr lokacin fuskarsa a daure take ya xare space din idonsa yana kallon rumaisa yace munafuka kinji kunya ahakan kike cewa kina sona kindamu dani bayan kina cikin masumin munafurci basu sona daga yau nima bana sonki kifita harakata daga yau🙅 🏼 gabanta na faduwa ta gimtse dariyarta tace ni yaya aiman me nayi bafa ni na daura auren ba dan Allah kayi haquri wlhy na damu dakai wana keda aduniyar nan idan bakai ba yace shut up pls, munafuka kinyi wani sum sum kinxo da ita ala dole gaki uwar amarya dan kin rainani shine hrda xomin da ita kusa dani ki xaunar da ita ko, yi cikinta kamar xai daketa tayi hanyar waje da gudu tana fadin kayi haquri yaya amma dan Allah karkama affiya komai karka takura mata ta fice hade da turo qofar falon da karfi gam cike da bacin rai ya nufi hnyar sashensa amma sai me sai ya juyo yana son yaga gadarar wannan amarya da bata iya nuna fuskarta hr xaije sai kuma ya fasa karta ga kamar ya damu da ya ganta yana tsaye hannuwansa a aljihu yana qare mata kallo daga samanta hr qasa ya dan ciji lebbansa ya qara tauke fuskarsa ya isa inda take tsaye cikin shigar wulaqanci da qarfi ya yaye alkyabar da ke kanta dai dai lokacin ta dago manyan idanuwanta ta xubasu a narkakkun idanuwansa cike da mamaki yaja baya itama taja baya tana kallonsa a wulaqancee hannuwansa a aljihunsa ya hura bakinsa yana furxar da iska ya langabar da kansa cikin qasqanci da wulaqanci yake mata wani irin kallo..... 📝Hausa novel 📚 [9:44AM, 2/26/2016] Bebinga: [9:03AM, 10/31/2015] Pherty🎤👯: 4⃣5⃣MULKI KO SARAUTA💞 Na fertyemrh xarah💞 Murmushi yayi ya danyi taku kadan xuwa inda take tsaye well,i lyk ur personality,kin birgeni akaro na biyu kin kuma yimin baxata,ashe bayan satar ya'yan sarauta kin koma damfara ta hanyar aurensu da kyar ta hadiye mgnr a maqoshinta xuciyarta na mata xafi saboda bacin rai tace ka iya bakinka da takunka kada son xuciyarka yasa ka furta kalmar daxakayi danasanin fitowarta yayi murmushi cikin isa da qasaita hannunsa a aljihunsa kansa a qasa kamar mai naxarin wani abu kafin ya dago yaa kallonta yace u ar wlcm affiya, hope da shiri kika shigo gidana bada niyar xaman aure ba ta riqa tafa hannayenta tana xagayensa hr taxo gabansa idanunta akan nasa tace da shiri naxo abinda nake nema tuntuni yau shine a tafin hannuna........ya katseta fyn an gud, kinsan na taba gayamaki a baya xama dani sai mutum ya shirya kuma ya wahala cos bn iya komai a rayuwata ba bnsan ynda xnyi komai da kaina ba,ynda xn kula da kaina ma i dnt knw inaji saboda ki kula da rayuwatane abba ya aura min ke. so daga yau, yanxu ba sai anjima ba duk bayin dake kula dani na dakatar dasu duk bayin dake sashena xn tattarosu na kawo maki su, su kula dake ke kuma ki kula dani, girkine kawai bn amince ba wannan duty jabo ne ita kawai ke iya ciyardani na gamsu, bayan shi tundaga toilet dina,my kitchen, falo, bedroom, playroom,game room, watever ma inkinje xakiga yawan dakunan duk kece mai gyara su, u ar my new SLAVE....! 4⃣6⃣ Kinga ko anan SARAUTA tafi qarfin MULKIN ki, bana tunanin ko a gida ammi da baffa xasu goya maki baya akan qudirinki na cewa mulki yafi sarauta, i knw u ar my sister, an i regret it dana nuna qarfin mulkina akanki cos sai ynxu nagane k ba ajina bace koda xn so mace a rayuwata ba kya cikinsu kinmin qarama ba komai akanki sai qurciya da tsabar mulki akanki na soma sa'insa da mace a rayuwata, ban taba tsayawa da mace nayi mgnr minti biyu da itaba bayan rumaisa, abba baimin adalciba daya auramin ke, ya kauda kansa gefe yana furxar da iska daga bakinsa ransa a bace kamar maison yin kuka ita kuma tana tsaye tana kallonsa ta harde hannuwanta a qirjinta, ya juyo yace bn taba xaunawa nayi wani tunanin wani plan da xnyiwa mace ba sai akanki, ban taba bawa wani lokacina ba koda kadanne sai akanki, bnsan damuwa da bacin raiba sai akanki, baa tabamin dole akan abuba aka tursasamin shiba sai akanki,tunda kika shigo rayuwata na rasa kadan daga cikin abubuwa masu muhimmanci agareni shiyasa naji na tsaneki affiya, na tsaneki fiye da sauran matan ma(ta ware idanu tana kallonsa duk abinnan da yake kyau yake mata ya birgeta kome yakeyi kamar yaro yake komawa) ta gyara tsayuwarta bayan ta janye hannunta tana yatsina fuskarta tace hw comes taya kake tunanin MULKI xai xamo qasan SARAUTA never, an i will not b ur slave, idan ka korasu kanka kayiwa tym dinda xaa kawoni wannan gidan bnji ance naxamo baiwa ba an kawoni ne a matsayib mata....yasa hannu ya mintsini bakinta sosai hr sai datayi kwallah kana ya cikata i hate dat affiya, i hate to hear it, na tsani inji ance inada mata ko frnds dina banason suji inada mata so pls kidaina kiran kanki matata ke qanwatace haka su umma suka gayamin, ni bnda mata bnda wadda nakeso kibari pls, ya juya xai fice sai kuma yadawo da baya da baya hr yaxo dai dai saitinta [10:12AM, 10/31/2015] Pherty🎤👯: na manta bn gayamaki sharuddana ba i hate it idan inayiwa mace mgn ta kafeni da idanu kamr ynda kikemin dole idan ina miki mgn ki sauke kanki cikin nutsuwa kina saurareni bana son hayaniya da takura musamman idan ina nikadai duk abinda xakiyi a gidannan koda fitace xuwa inda su umma ki sanarda jakadiya ta gayamin idan na amince ko bn amince ba duk xata gayamaki idan kina ganin takura ne kigayama jakadiya tor xaki iya xuwa ki sanarmin but on one condition idan kin tadani ina barcine xaki xauna kijira hr na tashi unless if it's urgently wannan xaki iya tadani ta hanyar yimin kiss hr na tashi, ba wai so daya xakiyi ba noooooo xakiyi tayine hr sai lokacin danaji kiss din na tashi dan kaina,ba wai irin wannan useless kiss din ba nake mgn i knw u knw it, idan kuma bakiyi dai dai ba u hav loose d game🙅🏼sai wani jiqo kuma lastly [10:17PM, 11/5/2015] Pherty🎤👯: idan kin ganni a hanya ko a gida ko acikin gida inda su umma kada ki nuna kinsani ko kinada alaqa dani, idan kuma a hanyane daga ke hr bayinki xaku tsaya hr sai na wuce kafin kucigaba da tfy........ ya juya xai fice sai ta kirasa heeeey.... cak ya tsaya batare da ya juyo ba a hannunta a qugunta tana kallon bayansa tace naji naka sharudda amma kai bakaji nawa ba! ya juyo da kallonsa gareta cike da mamaki yace hr wasu sharudda ne dake ta gyada kanta tana kallonsa fuskarta da murmushi tace naji sharuddan sarauta, saura na mulki ya tako ahankali hr inda take tsaye gab da ita numfashinsu ya sarqe dana juna hakan yasa taji wani yarrrr a jikinta ta dan matsa baya kadan yace meyasa kike matsawa ko kinji tsorone, idan na rungumeki fa tayi saurin qara matsawa baya,yabita da wani kallo na wulaqanci yana yatsina bakinsa yace k atunaninki akwai wani abu daxai birgenine a jikinki hr kike wani matsawa,matan da suka fiki nagansu kuma na kauda kaina batare da damuwa ba saboda basa birgeni ta tabe bakinta tana gyara tsayuwarta tace inaso nagayama sharuddana kamar ynda kagayamin naka, idan ka kiyaye nawa xn kiyaye naka ya gyara tsayuwarsa yace noooooo, babu wannan maccen a duniya, babu wata macce daxata doramin sharadi inbi bayan nawa kin manta koni waye kin manta girman sarauta ne tace wai mekake taqama dashi me kakeji kana taqama da mulki da sarauta na rasa gane wanne kafi bawa qarfi a cikinsu MULKI KO SARAUTA? SARAUTA ya bata amsa batare da ya kalletaba konayi taqamavda mulki ai a qarqashin sarautar yake banason dogon surutu affiya inaso aikina ya fara daga yau, i will be waiting xakiga bayina sun xo ynxu sai kifara aikin tace tabdi.... ya kalleta kafin ya dauke kansa daga kallonta yasa kai ya fice daga falon....... kuyi haquri pls xn qarasa nan da two wks na bada littafin printing idan an maidamin kafin ayi publishing xn qarasa maku, saboda kar kujini shiru yasa na fara maku TAGWAYEN MAXA👬. 📝Hausa novel 📚 [8:23am, 10/3/2016] Fatyma Zahra Too Nv: 12/14/2015] Pherty 🎤 👯 : 4⃣7⃣MULKI KO SARAUTA? 👑 Na fertymerh xarah 👯 yana fita falon fada ya nufa saboda kiran maimartaba daya samesa, kusa da mahaifinsa ya xauna har lokacin fuskarsa bata saku ba yana cike da bacin rai mai martaba ya dubesa yana fadin baxan sami damar xuwa meeting ba kai nakeso ka wakilceni saboda yanxu da da ba daya bane, na farko kaine mai jiran sarauta ta na biyu kuma kana da iyali(ya tunxuro bakinsa hade da yatsina fuskarsa) yace abba idan xamuyi mgn muyi mai muhimmanci amma kadaina cewa inada mata ni banida mata sarki yayi shiru kawai kafin ya maida kallonsa ga waxiri da sarkin fada yace ku shirya sa kuje kada ku bata lokaci nan da nan suka soma shiryasa aka masa nadi irin na manya sarakuna tare da wata qatuwar alkyabba ta sarki mai matuqar kyau... kafin kace me nan take ya rikide ya dawo wani babban mutum yayi matuqar kyau inaji ko TAGWAYEN MAXA 👬 baxasu nuna masa kyau a ranar ba duk da cewa fuskar tasa a tamke take.... manya manyan motoci ne a jere masu kyau da tsada, a tare suka fito da maimartaba yana tsaye yana kallonsa har aka bude masa motar ya shiga [11:59AM, 12/14/2015] Pherty🎤 👯 : SARKI ya girgixa kansa cike da mamakin qasaitar aiman halinsa sai shi, a wurin meeting kusan awa daya da rabi suka dauka suna meeting tsakaninsu na sarakuna kan abinda ya shafesu da sarautarsu duk sarakunan ba wanda bai haifesa amma a yanda yakejin kansa yafiu qarfin mulki, duk abinda yace dashi suke aiki badan komai ba sai dan kwarjini da yayi masu kuma magaar da xaiyi mai amfani ce tabbas sun jinjinawa sarki merah domin yasami qasaitaccen magaji. tym din da aka gama meeting din lokaci daya duk suka tashi kowane da fadawansa, Aiman ne kawai mai bodyguards acikinsu nan take guys dinsa suka kakkarya kujerar da yarima aiman na tashi suka yimata daya daya... sarkin Anka ya dubesu da mamaki yace ko meyasa xaa karya masu kaya? kai tsaye sarkin fadar merah yace saboda mai girma Aiman ya xauna akanta, qaryane yarima ya xauna a kujera wani yaxo ya xauna akanta saboda girman sarautarsa da mulkinsa lokaci daya sarakunan na soma kallon junansu cike da mamaki ashe tasu sarautar qaryace mulkinsu banxane kenan? kafin su maida kallonsu ga aiman amma ga mamakinsu wayam bashi alamar yabar wurin kenan. 4⃣8⃣ Tun kafin ya iso aka bude masa motar ya shiga, garin rufe qofar aka datse hannunsa amma baiyi magana ba hassalima yatsina fuskarsa kawai yayi amma yaqi cewa komai akan atsaya da motar an datse yatsansa har suka iso gida baiyi magana ba sai da akaxo bude qofar motar aka lura ga jini sai xuba yake aikuwa cikin rudani da tashin hankali gabaki daya rundunar fadawa da bodyguards dinsa suka xube qasa yana daga xaune cikin motar bai motsa ba ko wata alama baiyi ba ta xai fito ko baxai fito ba waxiri ya fito yaga halin da ake ciki yaje ya sanarda mai martaba ranka shi dade inaji ba lfy yarima bai fito cikin mota ba ga kuma fadawa duka xube a qasa inaji suna bashi haquri kyam sarki ya tashi ya fito tare danasa fadawan [12:25PM, 12/14/2015] Pherty🎤 👯 : yayi mamakin yanda yagansu a xube ga aiman cikin mota xaune fuskarsa ba annuri duk da idanunsa na boye cikin darkspace takan bayi sarki yariqa tfy bai damu ba hr ya iso inda aiman a raunane yace meya faru yarima Allah yasa ba abinda ya sameka shiru yayi tamkar baijiba sai da sarki ya qara nanata mgnr cike da kulawa saanan ya xare madubin idanunsa da dayan hannu da idanu yayiwa maimartaba nuni da hannunsa aikuwa ya rikice hr ya rasa da wacce kalma xaiyi magana ya janyo aiman ya fito dashi jikinsa har rawa yake yace garin yaya, taya hakan ya faru meyasami yatsan aiman ya yatsina fuskarsa baiyi magana ba sarki bai tsaya tmbyr baasi ba yajasa suka nufi fada, nan ma basu xauna ba suka fito suka nufi babban falon sarki..... kusan fiye da awa suna kwance a wurin ga xafin rana, daga can sama affiya na gyaran labule taga mutane xube a qasa ta juya tana kallon maman aiman tace umma bayi nagani kwance acikin wannan ranar wake hukuntasu ne mesukayi haka? batare da umma ta damu ba tace tor ni dakike tambayata affiya mena sani tunda muna tare ne, affiya ta juya tana kallonsu cike da tausayi ta dawo ta xauna dai dai lokacin jakadiya ta shigo ta russuna hr qasa tace ranki shi dade an kammala komai kamar yanda kikace cikin halin ko inkula umma ta gyada kai kawai affiya ta dubeta tana fadin mutanen danake gani a waje menene laifinsu da ake hukuntasu haka jakadiya ta qara russunawa tana fadin ba wanda ke hukuntasu suke hukunta kansu saboda sunyiwa yarima laifi lokaci daya umma ta tsaida abinda take tana kallon jakadiya tace wane laifi sukayi jakadiya tace ranki shi dade naji kamar ana fadin sunji masa ciwo ne a hannu 4⃣9⃣ xumbur umma ta miqe tana gyara alkyabarta, batabi ta kansu ba ta fice affiya ta tabe baki kawai tana sauraren ikon Allah wato ita sarauta bata dauki bayi abakin komai ba kenan shiyasa take wulaqantasu son ranta, da tana da iko sai ta yan'ta duk rabin bayin dake gidan cos akwai masu kirki sosai akwai wadanda bai kamata ace suna cikin bayi ba. A babban falo ta taradda su waxiri, sarkin fada,galadima, e.t.c duk a xaune ko bata tambaya ba tasan sarki da yarima na sama, bata tsaya amsa gaisuwarsuba tayi sama tasami yarima na barci ga sarki a gefensa sallama tayi ta shiga dakin kai tsaye inda yake ta nufa tashiga duba yatsan hr ya dan kumbura amma jinin ya tsaya shiru tayi na dan wani lokaci kana ta tashi ta sauko ta kira sarkin gida akan duk bayin su tashi, tunda abin bamai girma bane yasami sauqi. [2:36PM, 12/14/2015] Pherty 🎤 👯 : Misalin qarfe biyu ya farfado daga barcin da yake maimartaba na gefensa ya sami barci, a hankali ya sauko saman gadon sadaf sadaf ya fita daga dakin gudun kar yatada shi, gidan shiru ba abinda ke tashi sai kukan tsuntsaye, daga can qasa ya hango sarkin yaqi sai safa da marwa yake a harabar gidan maqarabansa nadaga gefe kowane da makaminsa ya dauke kansa ya nufi nasa gidan, batare da tunanin komai ba ya haye part dinsa har ga Allah ya manta da wai yanada mata ballantana yaje duba lfyrta a wannan daren affiya na kwance da littafi a hannunta littafin sadiya lawal bala marubuciyar BALLAGAXA, ga sauran xube a gefenta daga nesa na tsinkayo na miss aysher marubuciyar KAMAMMIYAR MACE ,Ammi marubuciyar AMARYAR PHERTY , khady marubuciyar XAKARAN DA ALLAH YA NUFA DA CARA.... miemie bee marubuciyar NAFI TSANANKA, humayda marubuciyar RAYUWAR HUMAIRA, chuchun gaye marubuciyar JANAN, mmn khady marubuciyar AIMAN, kausar marubuciyar LABARIN KHADIJAH, ummi aysher marubuciyar GIDA BAI KOSHI BA, m.jabo marubuciyar HASKEN IDANIYATA, UNIQUE da F.SODANGI, Aysher gambo marubuciyar KECE ABIN ALFAHARINA PHERTY [2:37PM, 12/14/2015] Pherty 🎤 👯 : [2:12PM, 12/14/2015] Pherty 🎤 👯 : Iya littaffan dana iya hangowa kenan duk da bn tsinkayo nawa ba😒 amma nasan xarah dange ko halamcy xasu hangomin inma basu gani ba ga matar saif, sally, adama ja'o, ni'imatu, ga yar baqa da mahasin ma xasu iya gano min......Affiya ta cillar da littafin dake hannunta ta qudundune cikin lallausan bargonta komai ya tsaya mata cak ta rasa meke mata dadi, da haka barci ya dauketa... 5⃣0⃣ Washe garin ranar yunwa na tada ta daga barci, ta sauko tana sanye da rigar barci iya gwiwarta, toilet ta nufa bata jima ba ta fito tna yarfe hannayenta taja dogon tsaki, wata na'ura ta dannan dake dakin ta kirn duk baiwar da takeson kiran baa dauki dogon lokaci ba sai ga hlamcy ta shigo da saurinta hr qas ta russuna tana miqa gaisuwa barka da tashi gimbiya, mekike buqata ta soma yatsina fuska kamar bata son mgn tace baxan iya sauka ba kixomin da brkfst dina anan jikinta na rawa tatashi ta fita bata jima ba sai gata dauke d qaton faranti (cant wait to tell u abubuwan dake ciki) tadiresu agabanta sa'anan tafita bada jimawa ba sai gata tadawo dauke da bowl ta riqo hannun affiya ta tsoma aciki ta wanke ta janyo dan qaramin towel tana goge hannuwan kafin ta dauki kayan tafita da su affiya ta soma cin abinci tana cike da mamakin wannan sarauta da mulki [2:34PM, 12/14/2015] Pherty 🎤 👯 : ko a gidansu babu wani mulki da ake a gidan, bata jima da farawa ba aka bude qofar dakin aka shigo daga tsaye ya xuba mata narkakkun idanuwansa yana kallonta from head to toe yana yatsina fuskarsa duk sai taji ta dabirce badan komai ba sai dan rigar dake jikinta, sai kiciniyar motsa tea take takasa kaishi bakinta yayi gyran murya yana fadin kina nufin duk sharadin dana gayamaki jiya xai tashi a banxa ne? a galabaice ta dago tana kallonsa tace ko agida aka sanyani abu ba kasafai nakeyinsa ba hassalima duk abubuwn da ka fada ba wanda na iya aciki yace nan ai ba gidanku bane ba gidan MULKI bane gidan SARAUTA ne, yaxama dole kibini tunda bauta kikaxo 5⃣1⃣ Tayi masa shiru kamar bataji ba tayi qasa da kanta wata tsawa da yayi mata yasata miqewa bata shiryaba da hannun ya nuna mata qofa, ta juya tafita cike da bacin rai da tsoron tsawar da yayi mata dan wannan shine karo na farko a rayuwarta da aka mata tsawa tana isa sashensa tun dga falonsa ba ta ga abin gyara akai ba hrta isa bedroom dinsa ta tsaya kallon ikon Allah kamar baxaa mutu ba wani abinma bata taba ganinsa ba yanayin dakin komai a natse a gyare tamkar ba wata halitta dake rayuwa acikinsa ba wani gyara da dakin ke buqata kawai tsabar wulaqancine [2:53PM, 12/14/2015] Pherty 🎤 👯 : Ya shiga dakin idanuwansa akanta yace banason wannan rigar bata birgeniba, idan ma kinsane dan ki birgeni tor banaso ta saki baki tana kallon ikon Allah, ya cigaba da fadin inma kinsane karki bari nagani cos baxaki iya jan raayinaba affiya nasan mata fiye da tunaninki hr yau ba tarkon ko daya dana kamani, ba dan komai ba sai dan bana raayinsu banida lokacinsu basa cikin tsarina, they ar all cheaters, sannan ma danme xaki riqa xama da wannan rigar a wannan lokacin ta tabe bakinta batare da ta tanka ba,shima ya yatsina fuska yana yarfe hannayensa bafa damuwa nayi da jikinkiba ba kuma kishi nakeyi ba am just telling u d fact, kawai bana son bayi suga girmana ajikinkine ta gefen idanuwa take kallonsa ta tunxuro baki alamar ta qosa da maganarsa shima mamakin kansa yake idan baa gaban affiya ba bai iya tsayawa yana surutu yana mamakin yanda yake furta wasu kalamai da umma kawai yake iya xama yayita xuba surutu sai kuma affiya shima ya rasa dalili, gashi sai yatsinarsa take karfa ta dauka ya damu da ita ta rainasa da sarautarsa, nan da nan ya daure fuska qasaitar tatashi yadawo yarima aiman dinsa cikin daurewar fuska ya nuna mata hanya out pls.... ta dago tana kallonsa yanayinsa yasa taji tsoro tafice tana qunquni yau bata rama abinda yayi mata ba. 📝 Hausa novel📚 [9:44AM, 2/26/2016] Bebinga: [9:42AM, 12/15/2015] Pherty 🎤 👯 : 5⃣2⃣MULKI KO SARAUTA? 👑 Na fertymerh xarah 💞 Toilet ya shiga, yayi kusan awa daya da rabi aciki yana wanka kafin ya fito, a wurin shirinsa ma ya bata lokaci sosai, ya nufi inda ummansa jakadiya na ganin shigowarsa ta xube hr qasa tana gaidashi Allah yaja da ran dan sarki yarima mai jiran kujerar mulki da fatan an tashi lfy bai amsa ba hassalima kallon inda take baiyi ba daman tasan ba lallai bane ya amsa sai ta tashi ta fita, ya rungume mamanshi yana murmushi mrng umma, murmushi tayi ta riqo yatsan hannunsa tace yarima taya hakan ta faru meya jima ciwone haka? ya yatsina fuska ya sumbaceta agoshi kana ya janye hannun yana yarfewa yace yau inason xiyartar asibiti umma, idan abba ya sauko kigayamasa xnyi aiki yau sai na dawo tace meyasa bakason gayamin abinda ya sameka a hannu, da gani wannan abin ya wahalar da kai ya dubi yatsan kafin ya maida kallonsa gareta yace umma wannan ciwone ba wahala ba, abu biyune na taba wahala dasu a rayuwata na farko sanda na tuqa mota da kaina naje boutique na hadu da affiya, kinsan da wannan ? ta girgixa kanta cike da mamaki tana kallonsa ashe dama sunsan juna abu na biyu daya ban wahala a rayuwana yaxama disgrace agareni amatsayin mulkina da sarauta ta, tym din danaci abinci a dakinki kikaxo daukan plate na hanaki na dauka da kaina na kai kitchen bayi na kallona, umma ranar naji haushi sosai hr naso na hukunta duka bayinda ke gidan nan mata amma....... sai kuma yayi shiru yana kallonta umma wannan ce kawai wahalar danasan na tabayi a rayuwata [10:04AM, 12/15/2015] Pherty🎤 👯 : tace nxt tym baxaka qara daukan plate ba yarima still girman ka dana sarautarka bai fadi ba yayi murmushi kawai ya juya xai fice tace affiya fa, tana ina yau duk bata xo ba ya tabe bakinsa batare da yace uffan ba yasa kai ya fice 5⃣3⃣ A asibiti yana shiga ma'aikata suka soma xubewa suna gaidashi sai wani cika

Chapter 4 of 7