idan ba dariya ba cikin dariya tace '' kahu sani dakan ka fa, kazo ba wanda ya kawo ka.''
hmmmm kyale shu'umancin kulu ba mamaki kiranye ta saka aka yi min.
Ya faɗa yana tafiya yabar babbar rigar sa a gurin.
sosai rafi'a take dariya tana bin kahu sani da kallo har ya bar gurin.
komawa cikin gida tayi tana dariya sosai abin yake bata dariya yau mama da kahu sani da suke kamar tib da taya, sun rabu a dalilin dukan aljanu hhhh cikin nishadi ta shiga cikin parlour domin gwara da haka ta faru kahu sani da mama sun hana kowa sakat jin amon muryar ASIM yana faɗa gaban tane ya faɗi ta dafa kirjin'ta ji tayi numfashin ta yana sama yana ƙasa.
wacce me rabon ƙaddara ce ta saka zata auri asim mutumin da ta dade da yiwa kan'ta tanadin sa lallai yanzu ainin wasan zai fara , wallahi wallahi sai ta nuna mata ita bata isa tayi gogayya da ita ba , jilar raƙumi tayi nesa da ƙasa ko wacce kwarya akwai a bokin burmin ta yar kauye, baroroji masu zane a fuska , to abin mamakin ma duk wayewar yaya asim ya yarda ya auro yar zaman ruga a cikin daji ki dahuma yar ƙauye bagidajiya duk yadda akai wannan auren akwai lauje cikin naɗi , amma haka kurum da kudin sa yana da damar ajiye mace har guda hudu da kwarkwara babban mutumin dashi ya tashi ya auri bararoji to me ya zaka mommy ta amince da auren...? anya kuwa ba wata gadar zare suka kullah ba ..?
saita kan'ta tayi ganin kowa ya zuba ido yana kallon ta , shafa fuskarta tayi jin dumin hawaye,
waskewa tayi ta zauna ta fashe da kuka.
ASIM yace '' ke rufewa mutane baki.''
tsit tayi tana ƙara sharar kwalla sosai wannan maganar ta bige zuciyar'ta.
mommy tace '' haba asim ka dena wannan halin.''
''To,, kawai yace ya fita , adiyan cikin zumudi tace '' yaya zai yi aure mommy bani waya na fadawa yaya sadam da aunty ahlam.''
cikin jin dad'i mommy tace '' ni zan kira su da kai na..''
Aneesah da har yanzu ta kasa gane a wacce duniya take sai sakin ajiyar zuciya take yi tace '' mommy kin amince ya aure ta kenan?.''
Mommy tace '' aneesah in har yar mutunci ce me zai dame ni?.''
zaro ido aneesah tayi, tace '' mommy bararoji fa zai auro ya kawo mana cikin gidan nan ? haba mommy ai gwara afiyah ita daman wayewar'ta ce tayi yawa amma wallahi wannan sam yaya be zabo daidai dashi ba mommy kalli irin tarin ilimi da wayewa da dukiya irin ta yaya, ya ƙare da auren bararoji haba haba mommy yar talakawa fa mara aji yanzu ko wani abin ya tashi za mu tafi DUBAI ba zafa mu iya karantawa da su ba abin kallo zasu zama kash amma wallahi abin nan be yi tsari ba.''
ta ƙara she maganar ta cikin kunar rai.
Mommy tace '' kul karna ƙara jin wannan zancen abakin ki da takala da me kudi duk Ubangiji ne yayi musu shi kuma, ma haka yaga tayi mai wallahi sau da yawa, wata wayewar matsala ce ni wallahi wannan duk da banganta ba sai hankalina ya kwanta da ita idan alkairi ce a gare sa Ubangiji ya ba shi.''
Aneesah tace '' mommy alkairi fa kika ce kai wallahi idan na rantsai bazan yi kaffara ba wannan ba alkairi ce a gare sa ba mata nawa ne suke cewa suna son sa ya so su ba mamaki sulkulle tayi mai irin na Fulani ni ban ma yarda ba a makarantar su take ba mamaki fura da nono take kawowa cikin makarantar.''
Rafi'a kuka ta fashe dashi tace '' ai gashi nan ya bar cikin gida zai tafi ya dauko ta , dawa.''
wata uwar harara aneesah ta watsa mata tace '' ke ban kasa da ke ba da mommy nake zance na.''
Rafi'a ranta ne ya ɓaci tace '' wai ke me kika dauki kanki ne ?.''
aneesah a fusace ta juyo za tayi Magana mommy tace '' aneesah ya isa haka bana son jin komai dan Allah kuyi hakuri yawa masu ganin hanjin juna idan kuka haɗu bakwa jituwa ku zauna lafiya mana.''
Ko waccen su zunburo baki tayi mommy ta girgiza kai ta dauki wayar ta , number ahlam ta nemo ta danna mata kira har ta katsai bata dauka ba zata ƙara kiranta, kiran ta ya shigo wayar ta , mommy tace ''sallama tayi tana cewa Mutanen Turkiyya kun yi likimo abin ku..''
amsa sallamar ta tayi tana , dariya ahlam tayi tace '' kai mommy ni da kullum hankalina yana gida ji nake kamar na dawo ta jikin naki?''
ajiyar zuciya ta sauke tace '' alhamdulillah Alhamdulillah nayi wa Allah godiya ahlam da sauki.''
jin dad'i ahlam tayi tace '' Masha Allah ya su yaya asim da auta?.''
Mommy tace '' duk suna lfy asim ya samu matar aure yar mali ce bararoji.''
tashi zaune tayi tana ya tsuna fuska kamar mommy na ganin ta , tace '' yar wace?.''
dan murmushi tayi tace '' ba yar kowa bace a kasar mali ma a wani kauye take kahun ku sani zai tafi dajin nemo mai aure.''
Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un mommy mun shiga uku aure kuma yanzu haka yaya yace zai aure ta , kai narantsai da Allah akwai wata a kasa mommy karki yarda ba'a cikin hayyacin sa yake ba , shi da yake kyamkyamin irin su mommy dole na dawo kasar nan ko nadeem ya yarda ko be yarda ba , wallahi ko dame take yawo sai ta bar sa dan kuttumar uban'ta shi kuma irin kaddarar sa ke nan ita waccan yar iska yar matsiyata, bata sauya zani ba ya je zai kwaso mana yar gidan faƙirai , kinsan bararoji da sulkulle wallahi shi tayi wa yaya asim na shiga uku Allah karya bata ikon shigowa cikin mu ni na zata zaki ce min yar shugaban ƙasar, mali ce sai yaje ya kwaso mana yar gidan malam Shehu.
Mommy tace '' haba ahlam na zata , za kiyi farin ciki sai kuma ki dinga fadar wa'yannan maganganun.''
Allah ya baki hakuri amma wallahi sai na fadawa aunty yaseerah dan Wallahi nasan bata sani ba.
mommy tace '' ahlam addu'a zaki taya shi dashi idan alkairi ce Allah ya basa ita,,
badan ta amince ba tace '' to..,,
Mommy tace sai an jima.
sallama suka yi
Aneesah wani irin ciwo take ji a cikin zuciyar ta , daman da sauki ta samu mataya, tasan idan ba adeeyan mahaukaciya ba , ba me goyawa mommy.
Wannan kenan.
zuba uban ta gumi tayi, madam grace tace '' kin gaji ko ?.''
cikin takaici haleemotou tace '' eh wallahi gobe muna da jarabawa.''
janyo ta , tayi jikin ta tana shafa cinyar'ta tare da yi mata tafiyar tsutsa tace '' ko baki zauna kin zana jarabawar nan ba zaki ci zaki ga kin fita da pass A,A ke da C.O har abada.,,
Amina alhasan Muhammad opay
8141785374
Ku turo da shedar biya ta wannan number
08141785374
na kusan gama free page sauran pages 3
*JAMI'A*
🗣️Ina hajjiyo da yan kwalisa to ku garzayo OUMYASMEEN COLLECTION domin samun kaya na kerewa Sa'a ki zama fitila wajen oga ba abin da bana siyarwa cikin fara shi me sauki
https://chat.whatsapp.com/DSd6g96hO2F41IG6k43rEl?mode=ems_copy_t
*Episode 10*
Haleema tashi tsaye tayi tace '' zan tafi saboda ina so nayi karatu gobe muna da jarabawa..''
Madam grace tace '' oh my god haleema inhar kina tare dani bakye ba karatun jarabawa a na fa yin karatu ne domin jarabawa, ke kuma kina dani baki da wata matsala.''
da sauri haleema ta kalle ta , tace '' madam grace ni bani da wata matsala inhar wannan jarabawar na ci sauran kuma zan yi karatu shikkenan gaskiya bazan ƙara maimaita abu makamancin wannan ba , saboda ba kyau ga madam Sophia ni wallahi ban san ya zan yi ba dole itama naje gurin ta ni gaskiya hakura zan yi.''
Madam grace tace '' shikkenan ki hakura amma kim san za a kafe result kiga dukka kin fadi jarabawar da kika zana kinci ko baki ci ba I’ll teach you a lesson if you don’t do what I want.''
da sauri haleema ta kalle ta jikin ta na rawa shikkenan ta shiga uku ba zata iya , wannan rayuwar , neman mata fa ba gwara gwara zina ba kai rayuwar jami'a ko rayuwar bala'i gumi ne ya shiga keto mata cikin tsananin bakin ciki tace '' to zuwa yaushe agreement ɗin mu, zai ƙare ?.''
madam grace tace '' iya lokacin da kika gama jarabawar ki nima zanyi kokari na ga kin fito da pass A ba sai na faɗa miki wahalar maki ba a jami'a kin sani dan haka dole ki dawo gurina da zama saboda ina so na kasance dake.''
rintsai idon ta , tayi tana jin zancen nata , nayi mata ɗaci a zuciya, rigar ta , ta dauka zata saka madam grace ta kwace ta rungume tayi haleema tace '' wallahi duk jiki na ciwo yake min ina so na koma hostel..''
madam grace shafa bombom din halima tayi tare da zoge zip din skirt ɗin haleema tace '' Please muyi ki bari nayi sau ɗaya sai ki tafi..''
ta ƙarashe maganar ta , tana ɗago haɓar haleema, tare da sakar mata kiss a wuya.
ja baya tayi tace '' wallahi ko ina zafi yake min kalli nan yayi ja kamar ɗayen nama.''
ta fadi haka tana nuna mata gaban ta wanda yayi ja duk da haleema baka ce amma Saboda ɗirzar gurin da Madam grace take yi, yayi wani irin ja kamar ciwo..''
dafa ta , tayi tace '' ayyah sannu za muyi amma bazan taɓa miki nan ba..''
ta ƙarashe maganar ta , tana matsa breast din haleema zuwa yanzu duk yayi laushi.
zama tayi ta , zuba uban ta gumi shikkenan ta kawo kan'ta inda zata a kashe ta ba tare da taci moriyar karatun da take ba jin knocking suka yi da sauri madam grace ta gyara rigar ta , tace '' ina zuwa karfa ki mai da kayan ki.,,
ta ƙarashe maganar ta tana fitowa parlour buɗe kofa tayi ganin madam Sophia ta haɗe rai ita kuwa madam Sophia sai zare ido take yi tana faman harare harare.
madam grace sarke hannuwanta, tayi a kirjin ta , tayi kamar bata ga madam Sophia ba.
sosai ta shaƙa a fusace ta nuna da dan yatsa tace '' ina haleema take?.''
Cikin tsiwa madam grace tace '' na cinye ta..''
Yeehuuuuu Jesus me k*** tunani kiyi maza ki fito mun da halima ko yanzu ranki ya baci
madam Sophia eta faɗa tana hanka Madam grace.
rufe kofar tayi ta shiga daki da sauri ta bita haleema da take kwance ganin su da tayi gaban ta ya gadi da sauri madam Sophia ta hau gadon ta cabki breast din haleema ta fara sha kamar wata yarinyar goye.
ganin haka Madam grace itama ta hau gadon ta fara shan ɗayan sosai haleema taga takan ta daman gashi zafi yake mata , to ga mutum biyu na aiki akan ta.
hannu Madam Sophia takai gaban ta ba shiri ta saki wani irin kuka domin jawen ya zama ciwo ko a jikin ta sai ma cika breast din da tayi ta komar da kan'ta prevent din haleema.
wannan kenan
Kai Linda kinsan kuwa me kike faɗa Charity ta faɗa tana kallon afiyaaaah.
AFIYAH ɗaga kwalbar giya tayi tace '' ke kinsan giya bata bugar dani sarai nasan me nake faɗa ni nace ya aure ta local ce yadda kika san fridge haka take babu komai a jikin ta..''
zama Charity tayi tace '' O,, my god afiyah kin ce ya auri abin da zai kashe ki ke yanzu da haka kike ba daga baya kika haɗa jikin ki ba?.''
dariya tayi ta ajiye kwalbar giyar da take sha akan Centre table tace '' aini maza sune suka buɗe ni na zama haka jiki na yayi fresh ita kowa ko arzikin kallo ba zata, samu daga gare shi ba nasan asim sarai shi ya saka nayi wannan tunanin da slippers take yawo, hijabi duk a kode yadda kika san masu talla akan titi bata da maraba dasu.''
kash afiyah daula fa zata shiga ko zama a A.C ya isa ya saka ya dawo dai-dai sai da yawa abin da muke gani yake bamu dariya i swear to God wata ran kuka zai mu...,,
Charity ta karshe maganar ta , tana zabga wa afiyaah harara.
afiyah dan shiru tayi tana nazarin maganar Charity can tace '' hmmm Charity karki manta wacece ni wallahi yarinyar nan har tayi kuskuren ribatar asim ya kwanta da ita hmmmm yasin ranar kwana za tayi a kabari dodo zan bawa jinin ta ba mamaki kwaɗayi irin na ya'yan talakawa ta gansa handsome guy dashi ta saka mai pill a cikin ruwa ya sha ya bugu tayi abin da take so dashi Saboda Kinga wa'yannan Musulim musulim din yan iska ne sai sun shigo guri duk kaji wari saboda jiki a rufe ba gurin shan iska , ke ko ban aikata lahira ba wallahi asim yana tashi yana dawowa hayyacin sa , sai ya fillewa shegiya kai..''
Charity tace '' hmmm yanzu ya maganar buɗe shop din ki?.''
dan yatsuna fuska tayi tace '' wani target nake jira na ɗanawa wani mutum tarko shi nake so ya buɗe min shop..''
charity tace '' kawata kina wuta wanne me bakin iyayen ne ya hadu dake ko me rabon ƙaddara? Kawata wallahi ni na tabbata shedan ma idan ya ganki sai ya gudu...''
Mijin shema'u kawata.
zaro ido tayi tace '' a'a karki aikata haka , ko ba komai ki duba zumuncin ku ke da shema'u da irin halarcin da tayi miki, ta sanadiyar ta fa kika san asim ta sanadiyar ta , kika mallaki asim.''
charity wallahi zuciya ta , ta kwaɗaitu dashi dole na biya mata bukata na kashe ƙishirwa ta, ban taɓa hanata abin da take so ba dan haka ba zan fara ba Asim ma a sannu a hankali zai shigo hannu ne wallahi duk ranar da ya kwanta dani shikkenan magana ta kare, sai dai wani bashi ba shegiyar uwar tasa ma ta dena ganin sa ke kinsan irin sirrin da yake jiki na hmmmm idan ana cin ɓaure ba'a tone tone....''
Charity tashi tayi tace '' shukoki nayi order pizza zaki ci..?.'''
a'a bana jin yunwa ta faɗa tana kwanciya rufe idon ta , tayi kamar me bacci sanyin A.C na ratsa'ta.
________________________________________
________________________________________
Wannan kenan
HOSTEL.
Yamma ce tayi gari yayi luf luf ko wanne dali yana waje masu karatu nayi masu hira nayi masu saka waka nayi
SUHAILA ta daga kan'ta sama tace '' yau da wuya ne ba za ayi ruwa ba kallo irin iskar da take kadawa..''
MARDIYYAH daga idanuwanta tayi sama wanda sukai mata nauyi tasha kuka ta gaji sosai take jin tsoron abin da zata aikata, haushin kan'ta ya kamata a kwai mutane da yawa wa'yanda suke temakawa talakawa bawai sai sun nemi a bu ta wajen'sa ba za su temaka wa mutum saboda Allah, anya kuwa ba gurin wani zata ba ta bar wannan auren siyar da ran da za ta yi, ita kan'ta tasan asim yafi karfin ta , ta ko ina tamkar me karatun littafi haka take bin gajimaren da ya fito yayiwa sararin samaniya ado na ban mamaki kai Ubangiji gagara musali ne gagara kwaikwayo Allah yayi wa annabi daraja sauke idon ta , tayi tace '' SUHAILA anya kuwa ba zan bi wata hanyar ba naje gurin masu neman temaku, su temaka min na samu naci gaba da karatu na , wallahi akwai matsala idan baffa yayar da innar mu ba zata yada ba zama ta iya yanke alaƙa dani kauyen mu za ai ta zance ace na ɗauri kaɗo (wanda ba jinin fulani ba).
MARDIYYAH dan girman Allah ki saki ranki sai mutane sun gane halin da aka ciki hmmmm zancen temako ina cewa da kene muka je gurin wannan mutumin Allah ne yayi zamu dawo da mutuncin mu ba yaudarar mu yayi ba ya kai mu hotel muka ki shiga sai su asim ne suka temaka mana wallahi a zamanin nan duk wanda zai temaka Miki sai yayi amfani dake musamman ma harkar karatun nan da yan mata sun koma zurawa saboda son duniya wallahi kalilan ne wa'yanda zasu temaka Miki batare da sun amfani da ke ba , Kinga ramsi har ta baya neman ta ake yi dan haka karki ma fara, wannan hanyar ita ce best solution wallahi idan kuma kin ga hanya nan Ni bazan raka ki ba wallahi....''
yar kwalla ta share tace '' shikkenan na dena..''
yauwa kwata SUHAILA ta fada tana danna wayar ta lokaci zuwa lokaci ta kan ɗago tayi murmushi mardiyya da ido kawai take bin ta suhaila tayi dariya tace '' kin ji yaya tareek wai ina gama karatu ko sati na zan kara ba sai a gidan sa..''
MARDIYYAH tace '' Allah ya yarda .'''
SUHAILA tace '' amin ya Allah nima fa wallahi dad'i zanji shikkenan na ci gashin kaina Kinsan halin hajiyar mu ta dinga can be mata ba duk da akwai masu aiki agidan namu amma wallahi wata ran sai tace nice zan yi..''
Mardiyya tace '' wallahi SUHAILA aiki baya ban wahala nan da kike gani na harfufen dawa dana gero ina yi na sai na surfa masara kwano bakwai shidda da muka dena wannan sana'a sai kuma na koma ina fita da shano a sannu a hankali duk suka kare sai baffa ya ke fita dana mutane ni kuma nake zuwa talla zafi rana damina sanyi bazara duk akai na suke ƙarewa shi ya saka bana jin wahalar aiki..''
SUHAILA tace '' inshallahu kin kusan zama big lady matar asim ki zama family din turai ke kinsan kuwa kudi da jin kai da sarauta da family din turai suke ji dashi kaf garin BIRMU idan sukai Magana sai anji tsaya kiga na shigar miki TikTok ki gani kwanakin baya anyi bakin kanwar asim ahlam ke kingan ta kuwa yanzu tana can Turkiyya ina yawan ganin posting ɗin'ta sai da ta gama degree din ta na biyu tayi aure , yar ji da kai ce kwanaki ma ana wani program aka tambaye ta wai ta bahaushiya ce yar rainin hankalin nan tace a'a ita ba bahaushiya bace bama su haɗa jini da hausa Fulani ba babanta babarbare ne mahaifiyar ta balarabiyar kasar Dubai ce...''
Cikin mamaki mardiyya tace '' ina ne kuma TikTok ?.''
Ya Allah haba mardiyya ki dena wannan kauyen cin, babban family fa zaki shiga dole fa ki zama wayayyiya zan haɗa ki da aunty marwa matar babban yayen mu, zata wayar dake ki zama big lady ke kinga yadda takewa mijin ta , sai kin riƙe baki gashi nan har yau ya kasa aure cewa yake me zai yi da wata macen duk abin da yake nema ya samu ta zama kamar fa karuwa a cikin gidan'ta ni kai na idan tana wani abin kunya take bani ita kuma ba ruwan ta ko a jikin ta..''
jikin mardiyya ne yayi sanyi tace '' suhaila kin manta auren da zanyi? auren fa shekara uku ne ni wallahi ina fatan har na gama shekaru na bazan ganshi ba wallahi tsoran nake ji kalli yadda yake daka mana tsawa shekaran jiya na kusan fitsari wallahi...''
hmmmm wallahi bara dai nayi shiru amma ke kanki kinsan yaudarar kanki, kike yi, yasha bulala ya kuma zuba miki ido yana kallon ki hnmmm kin ga video.
kallon screen din wayar SUHAILA tayi tace '' me kike nufi kinsan fa bana gane hausa cin hausa dan Allah yimin Gwari Gwari yadda zan fahimta?.''
SUHAILA tace '' ina nufin Allah ya amince aikin san dutsai ne shi ko icce.''
shiru mardiyya tayi tana kallon video fa sauri ta ɗago tace '' suhaila wannan kudi ne a ƙasa kamar bula kinga fa takan kudin suke bi ?.''
hmmm kudi ne dalar Amurka ke cewa fa aka yi da za'a kwaso kudin nan a rabawa al'ummar birmu da mutane da yawa ba za su kara talauci ba.
da sauri mardiyya tace '' ikon Allah sai kace kudin tsafi..''
Ke FAMILY din su hako gwal suke wasu kuma na hako ɗayan man fetur shi ya saka suke da dukiya ta gani ta faɗa kefa karshen wahalar ku yazo.''
haɗe rai mardiyya tayi ta bata wayar ta , tace '' amma suhaila me ya saka tun farko ba kiyi min wannan bayanin ba , yafi karfina , dole yace ya dauke ni a matsayin yar aiki wallahi ni wallahi tsoro nake ji kingan mu nan wallahi duk talaucin mu bana kai kanku inda zamu tozarta musamman ma baffa baya son hulakanci shi ya saka ya gwammace da ya riko ya fita ya nema duk da ya tsufa hutu yake bukata amma be bari zuciyar sa ta mutu ba ni wallahi wani zubin har tausayi yake bani gaskiya zan koma nace na fasa bazan so ba ta dalilina a ciwa baffa mutunci bama baffa ba duk wani wana ya shafe ni..''
dafa ta , suhailah tayi tace '' karki yanke musu hukunci batare da kin zauna da su ba har yanzu da mahaifinsa baya shi da ana yabon sa ya hidimtawa wannan kasar tamu da al'ummar mu, ya riƙe mukamai da dama , ya mutu yana da muƙamin ministan tsaro yayi ambassador a kasashe da dama yana cikin salla a masallaci da yake wajen gidan sa aka kawo mai hari tun da yayi sujja be ɗago ba wallahi idan kin ga video sai kin yi kuka har aka gama haɗa shi jinin sa be dena zuba ba, lilƙafanin da aka rufe shi jiƙewa yayi sharkaf..''
Mardiyya tace '' Allah sarki Ubangiji ya jikan sa ya gafarta masa..''
suhaila tace '' amin ya Allah kingan har an fara yayyafi mu tashi..''
da sauri ta tashi ji tayi an buge ta da sauri ta juyo zeeajeboo ce sai tangadi take innalillahi wa'inna ilaihir raji'un wannan kalmar mardiyya take fadi nucy kawar zeetace '' Kinga mardiyya ku yi yafiyar ku idan ruwa ya dake ta , ta dawo cikin hayyacinta ta daga taga saurayin'ta da wata ballagazar yarinya shi ne taje ta sha abin da yafi karfin kan'ta.''
cikin tausayawa tace '' a'a barta zan temaka mata ,ba room 8 C bane dakin ku?.''
uhmm cewar nucy ta bar gurin tana sanye da gajeran wando da riga ko cibiyar ta bata rufe mata ba..
suhaila tace '' mardiyya bar kallon ta mu kamata mu kaita dakin nasu ko?.''
to tace ta kamata suka fara tafiya tana turjewa tana maganganu tamkar wata mahaukaciya , dakyar take iya tafiya musamman ma da suka zo hawa bene haka ta dinga buge musu hannu tana wasu irin zantuttuka dakin su, suka buɗe kan gadon ta suka ajiye ta mardiyya ta matsar da tukunyar shisha ..''
suhaila ce ta fita mardiyya zata fita zeeta riko hannun ta , cikin maye tace '' ni nasir zai ce ba zai iya aurata ba mardiyya shi ne ya fara lalata min rayuwata yau na gansa da wata sabuwar daliba..''
cikin kokonto mardiyya tace '' dr Nasir ?.''
ba ƙaramin kamalar mutumin nan take gani ba ashe shima irin su ne.
XEEY tace '' hmmmm shifa shifa mardiyya ya cuce ni wallahi na zubar da ciki yafi sau biyar..''
hawaye mardiyya ta share Allah sarki kowa da irin kaddarar sa itama gashi nan ta faɗa katon rami auren contract ajiyar zuciya ta sauke tace '' kiyi hakuri komai yana da lokaci Ubangiji ya baki wanda ya fi shi.. ''
tana kai wa nan ta juya ta bar dakin jikin ta na rawa.
tana fita ta dinga sauri, tana zuwa dakin su ' ta tura ta shiga jikin ta na rawa ta rungumi SUHAILA tace '' suhaila anya kuwa zanci gaba da zama a cikin makarantar nan komai nata lalatacce ne...''
Suhaila tace '' da wanda ya saka son duniya da som zuciya ba mutane da yawa suna karatu suna fita lafiya saboda daman karatun suka zo yi amma wallahi duj wanda ki kaga ya lalace daman can ba karatu ya zo ba akwai wani abu bayan karatu a cikin zuciyar'sa , idan ya zo ba idon iyayen to sai wannan bakin halin nan ya danne burin karatun da ya zo yi saboda daman a gida idon iyaye yake danne sa baya aikatawa bawai tsoron Ubangiji yake ba kar wannan maganar ta rusa miki burin ki na yin karatu me zurfi ke har kin manta wacce zee ni wallahi na