lalace
Kururuwar *hatsabibin boka* sukaji yana magiya akan karsu kasheshi wlh yatuba
Tunyanayi dakarfi haryadaina Kukar takone kurmus saiga kasa tasoma darewa aljanunda suke kasan wajen sarkokinda akadauresu dasu suka zama darma suka xube akasa tuni kowa yafito Yakama gabanshi
Aljana murjanatu tana fitowa agalabaice maimunatu ta dauketa tareda su hassan sukabace
Gabadaya dajin Yakama dawuta karshen zalunci kenan karshen makaryaci kenan"" tashi takare damugayen aljanunsa duk wacce take da madubin tsafinsa agidanta ko inane saidai sukaji kara maikarfi koda sukaduba madubi yafashe
Sanadin haka wasu suka haukace wasu sukakamu daciwo
Washe gari dadare khadija tana bawa yan biyunta abinci danbayan ta yaye bilal batasake haihuwaba sai bayan shekara uku sannan tahaifi yan biyu hasana da Husaina yanxu yayanta takwas kenan
Kaleed yaransa biyu bayan anyaye khaleefa anyi ameenatu suna kiranta ihsan muktar shikuma yayi nana fateema anacemata nana sauran lubabatu😝
Suma matansu sulaiman Duk sunsake haihuwar anyiwa Yar kubra aure hartahaihu daya"" yanzun Abdul majeed yazama saurayi yaro maikyau mai ilimi kuma maifarinjini kamar wata"
Sallama taji tadago kai tareda amsawa dasauri tamike tace Anty kece??
Dagudu tafada jikinta saikuma tafashe dakuka aljana maimunatu tace menene nakuka khadija aimurna zakiyi gayaranki sundawo maki nacika alkawari gayar uwar tawa tajuya bayanta
Murja natuce takaraso tayimata godiya khadija tace bakomai maimunatu tasake yimata godiya tayi sallama dayan biyu sukawuce suna daga masu hannu
Amman tayi mamaki dataji sunajin Hausa "" kenan aljana maimunatu tana masu magana dahausa dankarsu dawo cikin ahalinsu taga garesu Amman duk dahaka sunfijin larabci
Khadija taja hannunsu suka karasa falon suka zauna kozamansu Na musammanne ilimi kenan
Mai Ilimi komai zaiyi saikaga yabanbanta dawanda baida ilimi" basujima dazamaba Usman yadawo tareda kaleed tunda yayi tozaki da larabawa yasaki baki khadija tace kuje wajen babanku
Suka tashi dasauri sukaje suka rungumeshi Usman yarasa ina zaisa kansa Dan murna
Ranar basuyI barciba washe gari labari yagama game gari gabadaya akacika gidan dayan uwa harda yan Niger akazo ganinsu Abdul majeed saiyawo yakedasu
Saiga shugaban kasa dakansa yazo hargidan Usman ganin yan baiwa"" akashirya masu walima aranar sukai karatu cikin zazzakan harshe tareda nasiha maishiga jiki akan illolan zuwa wajen boka Dan masuzuwa wajen boka mafi akasari hausawane
Dan su larabawa basuyiwa addini rikon sakainar kashiba
Ranar wadanda basuyi kukaba kadanne haka akayita watsa labaransu gidan kafafen yada labarai
Dayawa mata sunzubarda makaman yakinsu Dan ganiga wane ya ishi wane tsoron Allah su khadija sunyi alfahari dawan nan baiwarda Allah yayimasu kuma kullum suna godemasa
TAMMAT BIHAMDILLAH
ANAN NAKAWO KARSHEN WANNAN LABARIN MAISUNA *HATSABIBIN BOKA* abunda nafadi daidai Allah yabani ladarsa Wanda nayi kuskure Allah kayafemun
Idan akwai wanda nabatawa rai tunfarkon fara wannan labarin yayafemun banaso nakuntatawa kowa karwani yarikeni axuciyarsa nibakowa bace hakazalika banfi kowaba dani daku duk dayane
Inayiwa kowa fatan alkhairi Allah yasa mufi karfin zukatanmu Allah yabamu ilimi mai amfaninmu duniya da lahirah
Sakon gaisuta agareku dukkanin mutanenda suka karanta wannan novel nasanka koban sankaba ako ina kake inaimaka fatan alkhairi bissalam
Taku harkullum Aisha Ibraheem
Aisha ✍🏼
Complied by Princess Aysha Muhammad (Humaira)
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels