Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
Ahmad ce Eh ita burin Ahmad ce Amman kuma zabin iyayenmu ne da suka zaba maka ita Cikin takaici yace Anuty hardake bakya tuna makomarmu ba komai Yusuf insha Allahu ba wani Abu Hmmm Anuty ba haka naso ji daga garekiba Amman naga kema layinki daya da tsofaffinan Cikin sanyi ta rinqa mai nasihar da shidai lebenta kawai yake ganin yana motsawa alamar mgn take Can dai yace ni zan tafi har baking gate ta rakashi yaja mota ya tafi Allah sarki yau kusan duk ba wanda yayi bacci Abba gaba daya ya karaya Nenne kuma kan sallahya ta kwana tanayiwa gudan jinin nata addu,a Yusuf kam abin ba,a cewa komai a jikin shi yakejin alamun ciwon zuciyarsa ke shirin dawowa Adam shima cikin tunani ya kwana shiko Ahmad ciwon da yakeji a zuciyarsa ne ke qaruwa kullum dare Anuty Sadiya kam kusan kuka ta kwana yiwa Dr Bashir mijinta kenan Dr Umar ma lamarin ya dameshi Ummi kuma tabbas tanaga an cutar da Ahmad haka dai kowa ya kwana zuciya a quntace *************"*"""****** Yau Monday bayan maqqariba duk suna tare a parlor kowa da abinda yakeyi su Abba ma duk suna nan lami mai aikice keta kacaniyar ta a kitchen Abba ne ya kalli Usman yace je ka kiramin Ahmad toh yace gamida miqewa ya fita,,,,,,,, Tare suka shigo kai tsaye gaban Abba yaje ya zauna baba bello Na cemai Ahmad Yusuf fa ? Yana wonka ne baba. toh yayi kyau Cikin gyaran murya Abba ya kalli duk kan mutanen parlor ya zaro wasu document dinsa daga cikin jakarsa Ahmad ya miqawa yace ingo duk inda kaga za,asa hannu ka saka cikin mmk ya kalli abban yace toh Abba bari Na jira biyayena Ido ya Dan qura mai gami da cewa kai nasaka ba shiba Ahmad bai iya musuba ko da abokaima bare da iyaye Duk ya shiga budewa yanasa hanu daya bayan daya ya gamasu tas ya dagasu ya hada ya miqawa Abba Cikin tsantsar qaunar Dan Dan uwan nashi yace toh mutanen parlon nan ku zama shaida bayan shaidawar Allah ☝🏻ni Aliyu Muhammad Aliyu Na baiwa Dana Ahmad company Na dake birnin Abuja Na bashi halak malak Na kuma malla kamai gidana da yake anquwar fada nanan cikin taraba Gaba dayansu farincikine ya cika fuskokinsu ba abin da suke fadi sai Masha Allah kai Abu yayi kyau Abba Allah ya qara budi Nenne kam kukan farinciki takeyi sosai baba bello kuma fada ya kama haba Ali kasan abinda kakeyi kuwa ? Da Saudi Abba ya katseshi da cewa Dan nayiwa danka kyauta shine laifin Cikin jin kunya baba bello yace a a wlh ba haka bane Ali Ahmad ai dankane Aliyu . Toh inko kasan da haka barunka kasa albarka kawai haka kuwa akayi Ahmad kam da ya zama mutum mutumi sai yanxu yaji bakinsa Na furta Jzkllahu bil jannahπŸ‘πŸ» Abba ubangiji ya jibanci lamuranka gamida yin sujjadah yayiwa rabbi godiya murya Na rawa ya miqa mahaifinshi yace baba ganifa kyautat da Abba yamin Abba Na ya gamamin komai a duniya gaban Abubakar yaje yana kalli Sadip Na gani ya fada gamida cewa ya Ahmad ka wuce haka a gun abbanka runqumarsa yayi sukayi ta farin ciki kowa yaji dadin wannan kyautar Usman kuma cewa yayi ya Ahmad tukuicina mata nakeso Ka samu Usman key din motarsa ya cilla mai gamida cewa ga tukui cinka Wow Rabi,u da Abdul ke fadi usmanko rawar choki ya kama harda juyi Dai2 lkcin Yusuf ya shigo da Sauri Ahmad ya runqumasa gamida nunamai kyautar da ya samu gsky farin cikin Yusuf tamkar yamafi Na Ahmad Adam kuma cewa yayi dole ayi walima a gongoje Wunin ranar dai farin ciki ya dawo cikin family din saka makon farin cikin Ahmad din sun shirya kan cewa ran jumma zasuyi waliman shiri sukeyi sosai sun gayato manya manyan mlmanmu Dr Ibrahim jalo jaligo dasu alaramma malam Sulaiman gasu shehk Kabir Gombe su isa Aliyu fantami duk dai anata shiri Gaba daya shirin walimar yadan kauda damuwarsu kasan su Bappa Yaya tuni anxo Dr Umar ma da iyalansa abokan Abba Dana baba bello da dai dukkan yan uwa musulmai Qaqa qara qaqa Taro yayi taro gaba daya duk girma irin Na farfajiyar qofar gidan kamanni family ya kasa daukar jama,ar dole wasu har bakin laying anquwar 2:12 pm kowa dake cikin anquwar ya shaida daurin Auren Maryam Umar ardo da Ahmad Muhammad Aliyu saikuma Adam Umar ardo da Amira Ahmad Muhammad Aliyu 😳😳wasu fuskarsu mmk yake nunawa wasu kuma figicine sosai aurenda ansa sai nan gaba 1 month shine yanxu lkci daya a hargitse Abu cikin tsananin firgita Yusuf ya nufi gun Ahmad Cak ya tsaya jin ana cewa ayi addu,a ga ma auratan asaka da Aysha Aliyu Muhammad Aliyu da kuma Yusuf Aliyu Muhammad Aliyu Toh fa gaba daya kowa da abinda take fadi Wanda bai sansu bama jin sunan su ya kansa mutum πŸ€” Bugawan πŸ’—qirjin Ahmad kuma da Yusuf ba,a magana dukkansu ko qwaqwaran motsi sun kasa A cikin gida kuma jin wannan lbrin yasa Aysha dake shirin Shan ruwan ta qware takoyi muguwar gwara a take a gun ta fadi ba.. 😍😘ina alfahati daku matan group din DABITAL FALAKU soyeyyarku sadidan zee Abba gaisuwa gareki da fatan masu son a saka fillanci suna ganewa Kowa tamba Yaya wai zan kashe wani daga cikin star dinko toh nima INA nasani kuma banceba πŸ˜„ Dan Allah Ku rinqa haquri da typings errors da muke samu By Garkuwan FulaniπŸ„πŸͺ [4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ MI,WASMITI..page 3⃣1⃣to3⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Jiki Ba Qwari ta zame ta zube kan gado ta fara rera Kuka mai tsuma ran mai sauraro Su Nenne dasu Ummi da mama matar baba Ahmadu mahaifiyar Amira kenan dasu kaka da wasu qannen Ummi cikin su ko harda innah mahaifiyar lamido on top Dan Baban lamidon yayane ga Ummi mahaifiyar su Yusuf din Gaba daya lallashinta sukayi Nenne ce ta jawota kan cinyarta tana shafa kanta Aysha ki bar kukan nan haka dan Allah ko so kike muma ki samu kukan kinga Ummin ki kam tunda gari ya waye kukan itama take ki daure Aysha am kowa inya yaga kin sake muma duk zamuji dama dama 2 Sheshsheqa takeyi har kamar zata shide ganin haka yasa Ummi kam juyawa ta fita tana cige lebenta da zubda qollah😭 a ido Cikin hatsala kaka tace Ke πŸ‘ˆπŸ»Aysha zakici kanki nace wlh kanki zakici (Minin kam ha alari amin do ha doddo a accata amin) Mukam inda kika ganmunnan an an zaki barmu ehe 😑😏 (anon bikkoi jotta saro enmon be fotai bemon ) ku yaran zamani wai iyayenku basu isa dakuba) Wlh ina gaya miki matuqar dai baki gyara halin kin nan Na taurin kaiba toh wlh zakisa baqin ciki cikin rayuwarki. Bayan hannuta tasa ta goge gwallar dake bin fuskarta cikin rawan murya da disashewar voice dinta tace kaka ni kuma wanne farin cikene ya regemin a rayuwata ai bani da wani sauran haske sai duhu ta dago ta kalli Nenne tace Nenne insha Allahu bazan sake saku kukaba kuyi tamin addu,a Allah ya dauki raina kowa ya huta da sauri Innah tace kulπŸ‘ˆπŸ» Aysha kar ki kuma irin wannan furucin Anuty Sadiya Ce ta zauna gefensu taci gaba da bata baki a haka dai suka samu ta Dan tsagaita kukan πŸ”†πŸ”†πŸ”† Bayan an gama daurin Auren Sai akaci gaba da gudanar da liyafar da aka shirya Daga nan kuma akayi sallan LA,asar Sannan manyan malamai suka rinqa bada tasu gudumowar a inda suka rinqa bada shawar wari ga angwayen da amaren Sune ba ,a tashi a walimarba sai goshin maqqariba nan kuma akayi sallah akaci abinci aka kumayo ishaa daga bisani Fagan ya zama Na alaramma malam Sulaiman ne ya hau ya rinqa rera karatun alqura,ani mai girma inda sautinshi mai dadin sauraro ya rinqa rasa cikin anguwar tako ina 9:25 pm Yusuf Na kwance a parlon shi kadai abin duniya duk ya isheshi Amman kuma yana qoqarin nemawa kanshi da biyayenshi mafita ne kuma a tsarinshi ya samo musu ma fitan Adam da Ahmad kuma suna can suna fama da abokansu da suka samu hallaruwa wajen bikin Daga nesa yakejin surutunsu alamar nan part din shi suke zuwa Dan gajeren tsaki ya ja gamida juya kanshi ya lumshe idansa kamar maiyin bacci Iska ya Dan furzar cikin ransa yake cewa Ko waye ya gayyato min wadannan parrots din mutane bakinsu baya iya shiru nasan kuma ba aikin kowa bane sai Adam duk Yanxu zasuzo su matsawa rayuwata Ya kuma Jan tsaki dai2 lkcin suka is a tsakiyar parlon Mmk nayi sosai ganin wadanda suka zo din Su LAmido on top ne Na ruwan kashe gobara Gefen shi kuma kamal ne anqon yusra Dalibina Daga daya gefen kuma Modibbo ne angon Bilkisu meke faruwa Bayan shi kuma Yaya habeeb ne nida Yaya habeeb can kuma gefen jalal ne Na jalaluddin Abin mmk sai ga wasu masu kama sak πŸ€”lah Na gane su ase Hassan da Hussain ne na littafin yar Fulani Na Aysha Ali Garkuwa Cikin gajiya suka zazzauna lamido ne ya zauna gefen Yusuf ya Dan harareshi yana wlh kadai ji jiki mutum sai baqin halin.... Kai kuma sai shegen surutun siya eh anyi din bakinka ko nawa Nan kuma ya juya gun kamal ya Dan yi daryar tsokana yace kai kamaluuuuu dama ase kana iya barin asran taka kazo wani woje 😜 Kai dai lamido Dan duniya ne toh duk nacina Na kaiku ne kai da modibbo cewar kamal kenan gaba daya sukayi dry Cikin qasaita modibbo ya hararesu wlh kundai kunji jiki yara qanana daku sai baqin jaraba hararanshi lamido yayi yana Nikam nafi qarfin yaro sai dai ko en kamal ne yaran Dan wlh ni kam Na wuce yaro Hussain ne ya karbe zancen da cewa ai wlh kamal kam da lamido da modibbo layinku daya Habeeb ne yace kamal ai shi ba daga qafa Harara kamal din ya watsa masa yana aiko wlh ni kam Na daqa qafa kusan shekarun biyu ina haquri lamido ne yace toh shiyasa kaso ka cinye baking yar mutane tsabar kiss ne harda kumbura mata lips πŸ˜€yoh da an barka cinye bakin zakayi ko kamaluuu πŸ˜πŸ˜€ Adam ne yace kaifa on top layinku daya da kamal Dan wlh Baku da sauqi Yusuf ne ya kalli hasaan yace yane sarki hasaan kayi shiru ko daya ke nasan kai ba irinsu akukkuturunan bane iyayen jaraba basu da aiki sai Na zance mata lamido ne ya watsa mai harara yanxu kai kuma Yusuf har kana da bakin mgn ne duk jara barmu mun kaima ne dry sosai sukayi kamal yace har kai da modibbo bai kai kuba jalal ne yace ji Dan iska kamal kai ware kanka kake a cikin jara babbun ai Ku duk mota data CE ta deboku Lamido ne yace kunsan Allah mu ture batu zoleya kawai dai mu jarabarmu ake gani da yake mu bama iya boyewa ko daurewa ya Nuna hassan da Yusuf yace wlh kunga wadannan muna fukan masu qiffqifta idanu sun fimu Yusuf ya kai mai bugu ya kauce da sauri Jalal Na kai lamido abin kuma harda yar Sherri ne Da sauri ya kalli Yusuf yana nuna lips enshi yace ka Ganshi ko wlh zabar fitinarsa CE tasa baya taba bude idansa ya woresu ya kalli gari dan da zaran yaga mace yake daburcewa yai ta rawan sanyi Cikin dry Habeeb yace kai lamido dama rawan sanyi da Yusuf ke yawan yi lkuta da dama ase abin ne ke motsowa? Sosaima kuwa kaga yan qananan inda nunshin nan da baya budewa ya ga gari ko toh wlh Sha,awarsa Na tashi zakaga sun fiffito sunyi woye a take zakaga idan yayi jazawur leben bakinsa jajayennan sai kaga suna ta rawa kamar mai jin sanyi sai ya wani kamo lebenshi Na qasan ya rinqa tsotsa sai sunyi fari tas ya wani Sa hannushi ya damqe mararsa ya rinqa mammatse cinya yana hanata tasowaπŸ˜πŸ™ˆya rinqa rawar sanyi gaba dayansa ya rinka yiwa mutane barin baki sai kaji shi yana wani shiiiiiiiiiiii hahhhsh Jara bebbe kawai wai a hakan kuke cewa Yusuf Nada dauriya Duka Yusuf din ya kai mai tare da miqewa yana qoqarin shiga bedroom yana miqa yana mammah Mujahedin da yanxu ya shigo yace wlh zancen ka gsky ne Dan yanxu miqar nan da yake abinne yake motsawa Dan an kira sunan mata kawai yanxu haka mgni zaije ya Sha. Duk sukayi dry suna tafawa Ido lamido ya kashewa Yusuf yana kadai San ba qariya muke makaba koπŸ˜‰ Hassan ne yace komai dai menene ai muna iya control din Sha awarmu bama danne yayana mutane kam 😑 Kamal ne yace aiko kwa kashe kanku wataran Habeeb yace bar yan rainin wayo ai shikam Hassan yasan azabar daya Sha da yar Fulani ta qauracemai Jalal yayi dry yace kasan wai su sun iya fulaku Kamal yace wayace ma ana fulaku kan abinnanπŸ˜‰ Hussain ya kalli Ahmad yace wannan kuma da ya wani tsamure zai iya tsinana wani abin kirkin ko dai sai mun kawo kafi doki mun baka kasha duk suka kece da dry Cikin sanyin yanayinshi yace kai dai Mayya kawo idanka kaina ni ko Na gazama qanwatace zatayi haquri dani kamal yace ka banu gwara ka miqe Dan wlh mata basa son lusarin namiji😝 Yusuf ne ya katse musu dry da suke tayi Dan ceqiyanci Kai biyaye INA mgnina ? Adam yace tab yoh ni nasan inda ka ajiye abinka cikin hada fuska yace ka Sani kam kasani sarai ai dama Kaine kullum kake kwashemin abinna kana zubar Dry sosai modibbo yakeyi yana nuna idan Yusuf da suka firfito sai zaresu yakeyi sai wani sheqi sukeyi da qwalla tab aciki kamar mai shirin yin kuka Kamal yace Abun ya motso kenan Lamido yace in ka masu in dauki maka amariyar ka dan mu kam baqin sauqine zamu Baku filiπŸ˜œπŸ˜€πŸ˜€πŸ˜‰haka dai sukayi ta yiwa juna Tsiya Bayan an gama biki duk baqi sun kokkoma sai yan kadan da suka rege GIDAJEN AMARE Masoyana masu kira da masu gaisuwa ta chart INA godiya da kulawarku kuma INA jin dadin yadda kuke ban qarfin guiwaπŸ˜πŸ˜˜πŸ‘πŸ» By garkuwan Fulani [4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ NAYI NADAMA Mi,WASMITI page 3⃣6⃣to4⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Gidan Adam A hankali yayi SLM tare da shiga cikin bedroom din nasu Cikin nishadi yayi ajiyar hrt Dan wani sanyi da qamshi da yaji yana ratsa gabban jikinsa Daki kam ya hadu iya haduwa Amariya Amira ce ke zaune kan gadon tana sanye da kaya Na alfarma sai qelli goshi takeyi cikin takun shauqi Ya isa gareta Hannu ya miqa mata alamar ta kamashi zai jawota ta sauqo Cikin jin kunyar da bata tabajin tana yiwa Dan uwannata ba yayanta kuma mijinta a yau Cikin Yanayin mmk yace meerah yau kuma kunyata kikeji ya Dan ronqofo ya jawota tsaye suna fuskantar juna ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta ya Dan zuba mata ido cikin wata iriyar muryan da bata tabajin ya Adam din nata dashi ba sai yau Yace Plx meerah kar kibari wata baquwar kunya ta cutadar damu Shiru dai tayi Dan haka kawai ta sinci kanta da jin kunyarshi Kinji ko meerah ? Kai ta gyada alamar eh Hannuta ya jaa ya kaita bakin qofar toilet Yace shiga kiyi alwala Toh tacemai gamida shigewa ciki Shima alwalan yaje yayi a gefenshi Yana shiga Ya sameta a zaune Darduwa ya shimfi da musu Sukayi nafila raka,a 2 Bayan yayita jero musu addu,oi Suka shafa Zata tashi ya jawota ta zauna lader da ya shigo da ita ya bude Gaseshiyar kazace mai Dan romo 2 sai juice kala 2 masu sanyi kai tsaye shi ya rinqa bata a baki cikin kuya take karba haka dai sukaci sukasha 11:15 pm Adam ya jawo amariyarsa cikinsa gami da kashe hasken dakin Cikin Dan jin tsoro ta fara Dan tureshi A hankali ya kai bakinshi dai 2 kan kunneta Yana furta mata zantuka masu kama da darasi mai wuyar fahimta nan Kuma hannushi ya fara isar da saqonshi gareta Sosai ta tsorita jin yadda yayan nata ya rikice mata a yau din Hannushi ya zira cikin rigar jikinta har ixuwa qirjinta Firgita tayi sosai jin yada yake sarrafata Cikin muryar tsoro da qoqarin yin kuka ta kamo hannushi tana kayi haquri Wlh tsoro nakeji ya Adam Na tuba Kai ya rinqa girgiza mata yana mgn cikin wuya da tsananin buqatuwa Kiyi haquri meerah bazan iyaba Wlh bazan iya jure wannan Daren ya kau cemin ba a haka dai cikin hikima ya rabata da budurcinta Garfe 3 dai 2 Adam ya samu nitsuwa yayinda itako Amira tasha Kukanta shiko yayi ta faman lallashi da gyar ya samu Ya lallabata tayi wonka bayan ya Dan gasa mata jikin ta Anan suka samu sukayi bacci mai dadi da nishadi Gidan Ahmad Tinda ya shigo gidan ya wuce dakinshi Kan gado ya fada cikin Kunci zuciya da zafin Rayuwa A hankali yake furta Ase dama haka rayuwa zata kasan cemin ase wannan Daren da nake tayiwa tanadi da shiryawa da burin Mallakar Aysha ase hakan bazai kasan cemin ba Sannan qaddara ta hadani da Maryam yar uwata a matsayin mata Wani daci yaji yana tuqarsa daga cikin maqoshinsa Cikin murya mai rauni yace Am so sorry My Aysha Ki gafarceni qanwata Dana San bazan aurekiba da bazan dasa miki sona a ziciyarki ba Wlh da nasani da nabar abin a zuciyata ni Kadai Da ko ba komai ban cutar da keba Cikin zafin rayuwa Da tajuya mai baya Yake ta fadin Wlh da inada yadda zanyi In sawa biyaye Na sonki a ranshi da Na saka mishi Dan da koba komai zai kulammin dake Amman ban da damar Sa so ko qiyeyyah a zuciyar Dan Adam Zogi sosai zuciyarsa ke yi hannushi ya saka ya danni kan qahon zuciyarsa Yadda gaba daya jikin shi ya dauki bari ga wani zufa da yake ta keto mai tako ina Sosai yake jin azabar ciwon zuciya cikin rawan baki ya rinqa surutai masu ban tausayi kusan a haka ya kwana sai sunan Aysha da yaketa kira yana ki gafarceni Amariya Maryam kuma dama tayi zaton haka Dan tunda aka hadata da ya Ahmad Wanda tasan ba itace burin ranshiba tabbas ta sawa ranta wannan Abu zai iya faruwa Shiyasa tunda taga 12 yayi bata ganshiba ga soron da takeji gida shiru sai ita kafai a haka ta fito parlor cak ta tsaya Jin sautin kukan da Ahmad din keyi da sabbatun da yakeyi cikin raunin murya da halin quncin rayuwa A hankali ta qarisa baking qofar Lkci daya kuma tausayin Dan uwan NATA kuma mijinta ya rinqa ratsa qahon zuciryata Nan ta zame a wurin ta rinqa kuka mai tsuma rai a haka suka kwana shi yana ciki yana nashi kukan itako tana baqin qofarsa A haka kuma rayuwa taci gaba da Tafiya agaresu Yau kwana 7 kenan da yin bikin Kuma lamido shi basu komaba Shiyasa Yusuf ke Dan jin dama2 tabbas yaji kewar yam uwana Amman lamido Na debe mai kewa sosai Suma kuma su Ahmad sukan xo suyita hira Adam ne ma bai cika zuwaba da yake shi rayuwar aurenshi dadine ke tafiya Yau asabar kuma yau su lamido zasu komai Yola shi da innarshi Tafiyar yamma zasuyi Shiyasa basu tfi ba har yanzu Bayan sunyi sallan azafarne suna dawowa gida Lamido ya kalli Yusuf yace kai bazanfa koma banje gidan su Ahmad ba Toh me nawa da kake gaya min zan hanaka zuwa ne ? Banson iskancifa Yusuf ai dai ka Sani tare zamuje kam ko A a ni kam bazaniba Haba Yusuf gidan su Ahmad din kake cewa bazaka jeba ka tunafa kasan ko suwaye Ahmad dinka nefa biyayenka da Adam dinka yan uwanka abokanka aminan ka shin ko ka manta matsayinsune a gareka Yusuf ko zarginsu Ahmad kake da laifin da ba nasu ba Hannun shi ya kamo cikin tuna sarwa yace Yusuf ka dawo cikin hayyacinka .. Kai ya jinjina gami da cije lips enshi ya kalli lamidon yace Hakalina tashi yakeyi ako da yaushe in naga halin da Ahmad ke ciki kaga fa lkci daya yadda biyayena ya fita hayyacinsa gaba daya ya birkice farin ciki ya bar rayuwarsa Toh in banda abinda Yusuf ai yanxu ya kamata ka nunawa Dan uwanka kulawa Kai ya dan jinjina yace Toh shi kenan mutafi Gidan Adam suka fara zuwa A parlo suka samesu Adam Na zaune kan 3str Amira ko Na konce tayi pillow da cinyarsa suna hira jin SLM marsu yasa Adam miqewa Da sauri ya bude musu qofa suna ganin juna Adam ya miqawa Lamidi hannu cikin wasa suka tafa lamido ya kalleshi da kyau yace kaji Dan duniya kana Sha,aninka shiyasa ka wani sheremu yau kwana nawa bakaje gidaba Kai on top banson Sherri shekaran jiyan cammafa naje ko biyaye ai ka tuna ya fada yana kallon fuskar Yusuf din harara Yusuf din ya watsa masa gamida cewa toh ni dai ka kama kanka Dan wlh naga alama zaka jamana raini gun yarinyar nan Yoh raini kuma Na nawa tunda ta ga gadon baccinsa ta kuma yiwa mararsa kallon tsaf ai raini ya qare anan cewar lamido Kenan Adam yace bar Dan iska shima zai worene wannan wuri in kasan dadin da ya qunsa ai bakayi taurin kaiba dry sosai lamido yayi Shi kuma cikin ta kaici yace wallah tallahi kunji Na muku rantsuwar musulmi ko toh wlh ni kam har a bad a bani ba Aysha kam kodako mata sun qare a duniya koda zan rasa rai nane Adam ya kalleshi cikin mmk yace ni kuma Na tabbatar kana tare da wahala wotarana Dai2 lkcin suka zazzauna kan kujera cikin jin kunya Amira ta kawo musu dirings masu sanyi ta gaidasu ganin yadda hamma Yusuf din ya murtuqe fuska yasa ta wuce kitchen dinta taci gaba da aikinta Basu dade ba Yusuf ya miqe yace su tafi gidan Ahmad A baking gate sukayi qaro dashi yana kokarin shiga mota cikin tsoro da firgici da tsananin kaduwa suka isa gun shi da sauri Yusuf ya kamo hannushi....... FAHIMTARWA Da yawa suna min qorafin basa fahimtar me sunan littafinnan yake nufi sabida ganin sunan da yaren fullancine ana yawan cemin menene ma,anar MI,WASMITI toh Manar mi wasmiti dai yana nufin NAYI NADAMA Fatan masu karatu kun gane sunan novel din nayi Nadama Kuma insha Allahu zanci gaba da hada sunan da hausan Ina godiya da kulawarku KINA RAINA UMMI Garkuwa marubuciyar Jennifer fatan alkhairi a gareni Gaisuwa ga dukkan marubutanmu inai mana fatan alkhairi By garkuwan Fulani [4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ NAYI NADANA MI,WASMITI page 4⃣1⃣to4⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡ Hannunsa Ya riqe cikin mmk da kdma da tsabar firgici cikin kaduwa yace Biyaye meke damunka ? Baka da lfy ko? Shiyasa yau kwana 2 bakaje gidaba ko ? Shiru dai baiyi mgn ba Cikin damuwa yace Haba Ahmad ya ina mgn kayi shiru Ji yadda gaba daya ka rame Ase dama shiyasa kake yawan Sa manyan kaya Dan ka boye yadda ka sauyane ? Cikin yanayin shi Na sanyin hali da kawaici da haquri yayi murmushi Garfin hali da qoqarin boye halin da yake ciki Yace Ni wlh matsala ta da kai kenan saurin rudewa jifa yadda ka wani gigice kana ta jeromin Tabbayoyi Toh wacce tabbaya daya nasan Zan amsa maka Adam ne yace ka gaya mana gsky ya fada cikin son gane me Ahmad din ke son boyewa musu Dry yayi cikin qarfin hali yace Bani da wata matsala ni kam Cikin kura masa ido Yusuf yace ka tabbata? Yes bani da matsala ya fada yana kamo hannun lamido Yace on top mu isa kunzo kun tsaidashi a woje Yusuf ne ya kirashe biyaye Na,am ya amsa masa Yace juyo ka kalleni Cikin dryar tausayawa Kansu da Kansu yace anqi juyo wan Da sauri Yusuf ya Sha gaban shi yace nace ka kalli qoyar idana ka cemin baka da matsala Cikin sauri yayi gasa da kanshi

Chapter 6 of 25