Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
wani iri a zuciyar ta zuwa sassan jikin ra yanayin voice dinsa kadai da taji tasan yana cikin damuwa duk da batasan meke damun shi ba,amma saita samu kanta da son zuwa wajen dan taga lafiyar shi saidai shirun ta ya nuna kamar ba zataje ba,maganar shi ta ta dawo da ita duniyar tunanin."Heart beat yanaji kinyi shiru?kizo gareni ban lafiya i need ur help please my dear."A hankali ya kumarufe idanun ta,na few seconds kafin ta buWe su a slow sannan tace "Ok am coming,promise bazan jima ba bcs inada abinda zanyi bansan nai wasting time dina dayawa."?Saida yaji maganar ta har cikin ranshi musamman da tace ba zata iya Sata lokacin ta,duk da yasan ba lokacin dayakai nashi mahimmanci a wajen ta! Koda yake ba zaiyi mamakin jin haka ba daga bakinta duba da yanda ta tsane shi har take mashi bara zanar neman takardar saki....hot breathing yaja yace."hank you my life am waiting for you."a nutse ya kashe wayar yana sakin kayataccen Murmushin sa mai tsada ji yake kamar an mashi albishiri da aljanna samun macen ta gari yana cikin rahamar da Allah kema bayinsa ta zama aljannar su wajen hutawar su."Alhamdulilah."ya furta yana jin daWi Nazimar shi zata shigo Wakin shi sai kallan agogo yakeyi wajen 30 mint bata shigo ba,ji yake kamar ya bita.Itako koda suka gama waya daman wanka zatayi,tashi tayi daga gadon ta nufa bathroom ta watsa ruwa tana fitowa ta shirya cikin night gownt mai armless sannan ta feshe jikin ta da turaruka sannan ta shafa humra mai tsananin kamshi,ta yafa belt a kanta yafa sannan ta tafi a hankali take taku harta isa bakin kofa saidai ta gaza kama handle din kofan bare ta bude ta shiga yana jin kamshinta daya daki hancin shi yai saurin bakin kofar da yake tsaye yana dakon yaji isowar,jin alamamun zata shigo ta yasa shi saurin koma saman gado yaja lallausan eskimoh ya kwanta yana dan jan nishi like wanda yake cwo da sallama dauke a bakin ta, ta shigo a hankali ya amsa ta da murya ?asa ?asa, kallan Wakin takeyi raban da ta shiga cikin sa harta manta danma Nizam baisan ?azan ta tabbata da dakin yayi datti sosai danma Salma na kulawa da komai amman ita bata cikin shirgin shi,so take ta ?untata mashi koya saketa saidai abin na bata mamaki ko ajikin shi duk irin abinda zatayi mashi bai damuwa ya dauketa like small beb da ake tattashin rayuwarta a sannu take tako harta isa bakin bed din saidai takasa zama tsaye tayi kamar wata marar gaskia jitayi ya rike mata hannu cikin lallausan tafin hannun sa,yana kallan kwayar idanin ta cikin idanunsa da suka koma jajja alamun sun sauya kala"Heart beat kinyi kyau sosai."yana ya kira sunan ta da yanda yayi maganar cikin sweet voice dinsa saida yanayin jikinta ya sauya Wan murmushi tayi mashi tace."Abban Sadiq sannu ya jikin."LangyaSar kai yayi kamar karamin yaro yace."Da sauki dear but am feeling hungry."Suna haWa ido ya kashe mata ido Waya saita samu kanta da saurin sunkuyar da kanta ?asa ga wani irin ?warjini da yai mata."Ya Nizam almost 10pm,mikake so."ta samu kanta da tambayar shi.still idanun sa akanta tace."kodai intafi...."saurin rufe mata baki yayi da tafin hannun shi yana sake langaSe mata yace."Haba heart beat kina man horo mai tsanani kiji tausayina mana ko abinci ki dafamin i missing ur falatable cook more pls and pls help me haba tawan."lokaci guda suka saki ajiyar zuciya."nasan nayi dacen miji mai sona saidai bazan iya daukar cuzgunawar Danginmu ba amma kai rahama ne a gareni Ya Nizam."maganar da tayi ta karshe ce ta fita afili. cikin sanyin jiki ya sauko daga bed din ya du?a gaban ta,a hankali ya sake rike hannayen ta yace."Heart beat kiji tausayina dan Allah kada kice bazaki iya zama dani ba,i can do anything without you Nazma i love u more and more hayati."wani irin son shi da kaunar shi ya dawo a cikin ranta gamida tsantsar tausayinta ya lullubeta saidai mamaki yake bata idan yana fadan abinda yasan ya rigada ya wuce bata zatan zasu maimaita kwatankwacin so da kaunar da sukayi abaya saboda komai ya lalace kallan shi kawai takeyi shima hakan kunya ta kamata ganin Hajia duk sakar zucin da tayi a zuciya amman sai ta basar tace."Forget about this issue yanzun dai mi kake so in dafa maka."? A bazata Nizam yaji maganar ta daki dodon kunnan shi zuwa ?o?on zuciyar shi.wai yau shine zaici girkin Nazima kuma take tambayar shi choice dinshi kodai a mafarki yakeyi.... ita kanta ta fahimci tunanin da yake yi mikewa tayi tace."am going naga baka bukata may be."Baisan sadda ya rike taba kam kamar wanda za'a kwace ta." No i like it,but indomi is ok."gyaWa mashi kai tayi alamar to a hankali ta jiya zata fita harta rike handle taji muryar sa ta doki kunnen ta kamar kamar litle boy yace."Baby zan tayaki cooking din."kallan mamaki tai mashi dama tana shakkar rashin lafiyar Ya Nizam,kodai yayi ne dan tazo wajen shi ganin tanasan halbo jirgin shi yai sauri yace. "I mean mudafa tare kuma ina son in mike kafata ko Ummin Sadiq." ? Yansa ya ida maganar a dan daburce yasata yin murmushi bata ce komai ba sai nudding kai da tayi alamar gamsuwa,har sauri yakeyi suka sauka saman bene atare sukayi kitchen sai nan da nan yakeyi da ita har mamakin shi takeyi,da haka suka fara Waura indomi sannan ta fara yanka plantain dan tasan yana son ta sosai,shi kuma ya tayata yanka albasa,sai aikin kwalla yakeyi ga dariya na cinta amman ta dake tana basarwa hannu yasa yanadan yarfarwa hawaye na zubowa itadai banda dariyar kasa zuciya ba abinda takeyi ganin itama ta fara damun ta yasa ta zuba mashi ruwa a cikin bowl din,cikeda zolaya yace. "Madam shine kika barni inata kukan wahala bayan kinsan maganin zafin albasa ko?bakomai zamu gauraya ne." ji tayi gabanta ya faWi a ranta tace."mi Ya Nizam ke nufi?am scared ban yarda da yanayin shiba koda yake miya haWa biri da ga'da nida zai saka ma tsoron me zanji....tafin da yayi da hannun sa kusa fuskar yasata kirkiramurmushin karfin hali. Matsanancin kishi ya tada Salma daga baccin da takeyi a hankali ta sakko daga gado ta duba fridge din dakin ta ba ruwa ciki sai lemuna Wan ya mutsa fuska tayi ta dauki scape din ta gyala akanta badan taso ba hakanan ta fito,tana ganin kitchen da haske saida taji faduqar gaba kamar ta koma dakin ta sai kuma tayo hanyar kitchen din da sanWa ta iso kamar mai tsoron wani abu tadan leka kitchen din turus tayi ganin Ya Nizam ne da Nazim suma ita suke kallo hakan yasa ta kirkiro murmushi a saman fuskarta tace."Anty cooking akeyi."? Amsa ta tayi da "Eh Antyn Sadiq, zakici in girka dake."?Da sauri tace."Aaa kishi nikeji."Waukar ruwan gora tayi sannan tace."Yaya aci daWi lfy saida safen ku."da ido ya bita baice komai ba,aran shi ko yana ayyana inda wani ya gansu ba Salma ba da abin ya zama tsegumi dan dai yasan haln Salma bata da saka ido da su Hafsat ne da sai yayi masu concret warning,itako Nazima aikinta taci gaba dayi ta har ta kammala sannan ta dauka ta juye a flat,ta soya kwai da plantain ta saka awani spare din plat harta gama kammala komai ,shiko sai kallan ta yakeyi kamar wata bakuwa haka yake kewar komai nata ,Wauko mashi holandia tayi da cup ta mika mashi saman tray sannan ta dauki indomin suka koma Wakin shi,saman kafat suka zauna."Ya Nizam."da sanyayyar muryarta ta kira shi,banda aikin kallan ta ba abinda yakeyi ko amsawa yagazayi."kaci abincin mana."takara kashe murya tana langabar dakai gefe kamar zatayi mashi kuka wani irin tashi tsikar jikin shi tafara yi yarrr haka take zubawa kamar mai tsoron magana yace."kibani da kanki."shima kanshi baisan sanda ya furta kalamar ba,Kallan mamaki tayi mashi kamar bataji abinda yace ba tace."Dama ba yunwar kake jiba kenan?ka tisa abinci gaba,kodai bai maka ba."? Baice mata komai ba,sai ya dauki fork spoon ya Wauko plantain yakai mata a bakin ta,kallan shi kawai takeyi yanda taga cikin kankanin lokaci yan miskilancin sun motsa, girgiza kai tayi tace. "Am satisfied."yunkurawa tayi zata mike ya riketa kam da Wayan hannun shi."kika tafi bazan iya ciba,ki zauna muci tare,I need ur help please heart beat."ya ida maganar yana mika mata a baki kamar bazata ?arba ganin yanda yake jin yunwa kuma tasan halin shi sarai zai iya kin cin abincin,shiyasa ta ?arSa itama tafara bashi a baki wani irin jin daWi yakeyi raban da yaci abinci da matar shi kamar haka har ya manta rana, ji yake kamar an mashi babban albishir sai godema Allah yakeyi,sake bata yayi ta kauda kai."Nakoshi." bai wani matsa mata ba ya aje spoon,cigaba da bashi tayi sai santi yakeyi mata duk da bata son shi amman taji dadin yabawar da yake mata haka tagama bashi har ya ?oshi sai zuba yake mata, itako saidai tayi murmushi suna gamawa kwashe flat din tayi shima ya Wauki kwallin holandia suka nufi kitchen suka aje,atare suka fito har wajen Wakin shi,tayi mashi sallama zata shiga Wakin ta yace. "Heart beat ni kaWai zaki bari in kwana kinsan fa bani lafiya ina bu?atar tai makon ki pls."a hankali ta juyo ta kalleshi ta rasa me zata ce mashi yanda taga duk ya marairai ce,cikeda so ya rike hannun yana binta kwayar idonta da wani irin narkakken kallo mai kashe duk wani kuzarin jikin wanda ake kallo ahankali ya buWe bakin shi yace."Ki kasan..... *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951 _____________ _Akwai ingantaccan maganin

Chapter 4 of 14