Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
saki aw wajen shi bayan kowa ya shaida yana kaunar ki."Koda ta fahimci kallan da barister ke mata na baki da hankali hakan yasa tadan ja guntun tsoki cikeda kosawa tace."Barister idan zaka taimakeni ka taimakeni na faWama ku ban son mijina kuma ina bukatar ya sauwake mani."Bakaramin faWuwar gaba ta tsinkayi Barister ba yace."Kodan dangan takar dake tsakanin ki da dashi aikin so mijin ki ko."Murmushi mai ciwo tace."Barister kenan kajifa abinda kace, kodan dangantakar mu ya kamata inso Ya Nizam ko?jinjina kai tayi tace."Tabbas hakane bakayi kuskure ba amma kada ka manta saboda dangantakar yasa na tsane shi, na tsane shi saboda DANGINMU!."ta ida maganar tana kokarin hana kanta zubowar kwallar data cika mata ido.ganin ranta ya fara Saci ga tsantar ?iyayar da takema mijinta cike a cikin kwayar idon ta,yasa Barrister mikewa yace."Hajia Nazima zan barki haka,saidai abinda nikeso dake ki tabbtar da kin tanaji kwakkwarar hujjar da zamu ya?i Nizam da ita a Kotu,dan ganin ya sakeki."cikeda gamsuwa tace."Nagode Barrister inada manyan hujjojin da zan gabatar a gaban Alkali."Kallan tsab yayi mata duk da baisan dalilin da yasa Nazima kesan rabuwa da mijin nata ba amman yaga sun dace da junan,saidai zaiyi kokari wajen ganin ya kwato mata ?ancin ta matukar tana da gaskia a cikin lamarin cewa."zan wuce insha Allah nan da sati biyu zan dawo,ana jibi zamu koma gaban Alkali ina son gudanar da bin cike."to Barrister nagode."juyawa yayi har yakai main entrance zai fita sai kuma ya juyo yace."kin ce kaf Estate dinnan duk dangin kune ko.?"Kwarai kuwa Barrister, kaf Maikaba Estate bamunda bare daga kakannin mu sai ya'yan yayye da da kanne."Jinjina kanshi yayi yace."Nagode Nazima sai kin jini."gyada mashi kai tayi.Tafiya yayi wajen fita suka haWe da Salma gaida shi tayi cikeda mamaki, bata jira amsawar shi ba ta shigo ta wuce Wakin ta kamar bata ga Nazima ba, itama Waki ta shiga tanajin waji irin mashahurij dadi a cikin zuciyar ta. Shiko Nizam yana kamfanin shinkafa na mahaifin shi wanda yayi shura a cikin birnin Kaduna,shine CEO na Companyn saidai rabi da kwatar ma'aikatan Companyn,duk yan uwa ne daga ?a?an yayye sai na ?anne,baren dake cikin shi yan kaWan ne.Company shinkafar na mahaifin Nizam ne su biyar Alhaji Abubakar Maikaba ya haifa shida kannen shi mata huWu da Hafsat,Aisha Rukayya sai kuma autar su Salma shiyasa mahaifin sa ya dauki son duniya ya Waura kan Nizam.Zaune yake a saman kujera sai tunanin kalar rayuwar da sukayi da heart beat din shi yakeyi wani yayi murmushi wani kuma yasa shi jin haushi da takaici musamman dataje ikirarin saiya sake ta fesar da iskar bakin shi yayu kamar wanda aka tsikara ya mike tsaye ya Wauki key din motar shi ya fita ko Sectary din shi bai gayama tafiyar shi ba, yana fita daga Companyn ya hau bisa titi yafara kwaWa gudu kamar wanda zaibar gari baki Waya. A wajen Nazima kuwa saukowa tayi falorn dan neman abinda xataci yunwa ke kwakular ta tana saukowa ta isa dining angama hada komai anjere warmers da dishes na abinci budewa tayi taji kamshi ya mamaye ta murmushi tayi dan tasan bai wuce Salma tayi girkin,Flat ta dauka ta zube white rice with sos ta koma falo ta kunna kallo rafaraci a tsakana ke gefen ta kuma ta aje fresh milk dake cikin kofin A gaban ta,hakanan taje cusa a abincin hankalin ta yayi nisa cikin damuwa,Saiga Hafsat da Rukayya sun shigo cikin falorn ko sallama babu taji an fige flat din dake hannun ta da mamaki take kallan su dan batasan ta zuwan su ba kuma batace masu komai ba."Matsiyaciya kinxo kin harde kafa ana kwasar abinci ko?wato gida babu shine kike harWe kafa daya saman daya kinacin dukiyar Ya Nizam ko."?Rausayar da kanta kawai tayi tanajin dacin maganganun da suke yi mata.Dariya suka sheke da shi,Rukayya ta Wauko kofin milk din data aje tafara zuba ma Nazima a saman kayan ta, daidai nan Amina ta shigo falorn,kanwar Nazima ce uwar su Waya uban su Waya,da sauri ta kara so Falorn batai wata eata ba ta zabgama Rukayya mari a kunci take kokowa ta kaure a tsakanin su.jin karar faWa ya fito da Salma dake cikin Waki,da gudu ta iso tafara kiciniyar rabasu tafara yi masu faWa."Baku da hankali miye haka."tace tana duba jikin Nazima taga duk ya Saci da madara hakan ba karamin Sata mata rai yayi ba,ficewa su Hafsat sukayi suna ta masifa suka tafi gida itaki Salma jikinta yai masifar sanyi waya ta Wauko zata faWama Nizam tasan tsab zai huce akanta tuna amanar da yabata tayi.dialing phone number din shi tayi sukaji an buWe kofa,waigowar da zasu yi suka Nizam ya zuba masu manyan idanun shi tsaye yayu yakasa ko motsi ganin yanda Nazima ke kuka ga jikin ta duk madara da kyal yafara jefa kafar shi cikin falorn yakarasa wajen ta,a hankali ya duka ya tallabo fuskar ta dake zirarar da hawaye cikeda damuwa yace."Heart beat what happen."Kur yai mata da manyan idanun sa masu rikitarwa,a hankali ya dago kanshi daya fara sara mashi ya maida duban kan Salma dake tsaye duk ta kama kanta.... __________ *Sdeendtm* I'm sell data to all Nigeria network Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I'm selling MTN data with this cheap price* *MTN DATA PACKAGE* 500MB@===200 1GB@=====300 2GB@=====600 3GB@====900 5GB@====1,500 Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance. *Validity 1 month* *Airtel,9mobile and Glo* *also available.* *Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp 08066268951 &&& _Akwai ingantaccan maganin?p? https://arewabooks.com/book?id=62c8312350d01a38ea3bec0f username Jameey123. Domin magana da writer kai tsaye danna wannan blue link din=?G?

Chapter 2 of 14