*_⚜BY QUEEN MEEMI_*⚜
❣11❣
*JAN 2017*
*Queenmeemi.WordPress.com*
*_Sadaukarwa ce ga basheer usman family's_*
_dole na miki Gaisuwa gunku, *Miss hafcy ,Mamu,Anty Ybk,zahra,mum's gurl,Autarhajiya,Futha besty, chuchu Ammani,waheeda* San nan 'yan group d'in *qasaitattu Mata*_
*Bayan sati daya*
Duniya tayiwa Gwamma zafi sosai abubuwa sunyi Mata yawa ta rasa yarda zatai ga Malam ya kafa mata Doka.Abinci sai Jummai tayi ake yafa Mata ga Malam ya daina kulata baya shiga Dakinta.
Yau ma data Ke kaikawo don neman mufita Abu yaci tura ga d'aci da ranta keyi, sabili da ganin Malam da Jummai a zaune suns Hira.
Malam na bata Labarin wata tafiya daya yi da dad'ewa da irin Gwagwar mayar da suka sha sai dariya take.
Da sauri ta d'au Buta ta shiga band'aki ta fito ta Koma d'aki gashi tana San fita Amma ba dama ta zauna Ke nan taji Malam nace wa:
"Ai Hansai so nake ace ta gama Makaranta. Amma Allah baiyi zata gama ba, tunda bikin saura wata Hudu."
Jummai tace "tabbas haka ne Malam" .
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 8 Chapter of 40