Hansai kuwa soyayyar su ta dad'a ninkuwa itada muntari domin bala'in son Junan su, suke d'aya baya son rabuwa da d'aya ,arana sai muntari yazo gun Hansai so uku ga Shi komi yagani sayya sayo mata ,duk da shima ba sana 'a yake ba. Amma yana zuwa gona,tun Bayan gama Secondary d'in sa yana son cigaba .Amma tunda baiji Maigari yayi magana ba shiisa yayi shiru .
Hansai kuwa ta b'angaren iLimi sai nace Masha Allah ,duk k'auyen ayaran Mata,domin ta dage kullum Malam na k'arfafa Mata Gwiwa Musamman na Addini sai san barka.
Sam bazaka ce Hansai daga K'auye take ba,tun Bayan da malam ya dakatar da Gwamma sai ya ce Dije ta Koma gun Jummai haka Dije ta fara nutsuwa ,gashi Hansai Ke koya Mata karatu Sun saba sosai ,sab'anin da sai de ta tsaya k'ofar d'akin su tana hararar Hansai duk da yarinya ce mai Shekara Hudu.
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 11 Chapter of 40