hk shine rage masa wata 10 cikin shekaru uku steel degree result xa'a bashi
duka2 saura 7 mnths ya gama
a 9ja kuwa kowa ya kosa yaji albishir bare mom data kasa hakura seda ta tambayi kamal ko yusra nada juna biyu ya tabbatar mata bbu
to Allah ya kawo masu albarka amin yace amin yace
kulum se anyi rigima da lalllashi kafin yatafi scul inkuwa weekend ne suna tare ko su tafi xaga gari ayi drinking air π( shan iska lol)
bajewa tayi akan crpt ledar dasuka dawo da ita ta janyo chocolate tana sha ckin kwanciyar hankali harda lumshe ido yana daga xaune a kujera yake kallon ikon Allah matar da xaki be dameta ba
ga sanyin hali amman yanxu yana magana kota kirkice xata fara hawa kamar kuvubuwa kwata2 cikin sati biyun nn ta chanxa masa gashi bata son ya rabeta ko kadan
bakinta ya dan kalla yaushe rabon su gana
yanxu yyi magana tace ya fiya takura
kwantar da kansa yyi akan kujerar ya lumshe ido shi kadai yasan yadda yakeji ckin sati biyun nn
ya bude jan idonsa a kanta tattara kayanta tayi se daki da kallo ya bita hips din nn sekaduwa yake gani yyi kamar da gangan take ido yasake rufewa dan karamin bayan nata yake kallo a city of hrt din shi
shima mikewa yyi cikin kasala dakin ya nufa
dede tana saka kayan bacci ban daki ya shige
koda ya fito tayi bacci pillow ya dauka ta kafafun ta yasa nasa pillow
se juyi yake yau kam yakai makura a hankali yake kiranta
na'am tace cikin muryar bacci kin fara bacci ne ya tambayeta
eh tace cikin san komawa bacci
bayanta ya koma ya rugumota san nn yace toni na kasa bacci
sabida me tace
ruwa nakeson sha makogarona ya bushe ta gane meyake nufi shiya ta mike ta xauna
idonta harya ciko da hawaye dan Allah ka dinga barina ina hutawa kai ko gajiya bakayi ( maso dan tsuntsu shike binsa da jifa)
kamohannunta yyi ya kwantar da ita nayi miki wani abunne da kikeson hukunta ni ta hanya mai tsauri
ya karasa da muryar tausayi
tausayi ya bata rugomashi tayi kati hkri nima hk na tsinci kaina ina fatan baka fushi dani
gashinta ya cusa kai ya dawo wuyanta lips din da yyi mssn ya kama cikin maita yake komai...
yauma da safe dakyer aka gama shiri dukda dauriya take hk ta rabu dashi yyita bidirinsa
yatafi scul ta kwanta da xaxxabi ta tashi a daddafe tayi musu dinner tayi wanka ta caba ado tayi kyau sosai cikin kananan kaya ta hade
da sallamar sa yashugo danjinshi yake cikin nishadi kwance ya ganta tana bacci da mmki yyi gunta dan betaba dawowa yaganta tana bacci ba kumatunta ya taba
ya salm xxxabi kike kanta ya shafo ido ta bude cike da kasalla mijina ka dawo
bebin takan mgnar ba yace meke damunki yaushe kika fara me yasa baki gayamin ba cikin tashin hakali ya mikar da ita
yana tsareta da ido don son amsar tambayar sa
daxu ne tace masa meyasa baki gayamin ba xansha magini ai ba sosae bane be kuma binta kanta ba yyi daki haryana hadawa da gudu hijjab da xani ya mika mt
ina xamune tace masa kisa hospital xamu akan xxxabine semunje
bebari ta karasa yasa mata hijjab din ya daura mt zani duk ya wani tashi hankalinsa tana tsaye da kallo take bisa hannunta yaja suka fice
bayan ta gayawa doctor abinda yake damunta angama yyi wasu gwaje2 yace su jirasa nan da mitina biyu
sannun da kamal yake jero mata yafi a irga bbude inda yake miki ciwode ko kinajin wani abune bayan xxxabi har ta gaji da cewa ah'ah d bbu
doctor yana murmushi ya mikawa kamal hannu san nn yace.....
π―π―DALIBI NA π―
94
by
Anty Rukie ( mmn Abduljalal)
&
Halima Auwal
_mun gode sosae da jin2narku garemu_
*zaituna ( zeen twny)*
&
*zainab mande y'ar adua ( mmn naanah)*
_Allah yabar luv_
kamar jira ake a kunna wayar Abdul ta gani miko masa wayar tayi a diririce ya dau wayar ya akayine san nn yyi shuru cankuma yace kila gobe to..to xan kiraka anjima wayar ya miko mata yana murxa sumar daya tara
da ido ta kafeshi yaushe xaka scul saura kwana 3 ya kawarda kai kana kallon sa kasan bashi da gaskiya
wayarta ta dauka da sauri ya matso ya karbe wayar me xakiyi mom xan gayawa tunda ni yanxu kaiba *dalibina* bane mijina ne kai kake iko dani a karkashin ka nake
rugumeta yyi to gayamin xanji matata gobe kaje scul seda ya cije lebe tukun yace anything for u dear.
kasan hrt dinsa tuna yadda xe yini batare dayaji duminta ba yake
itama hug dinsa tayi na gode tace san nn ta fara bashi kisses tofa ta tsokano gauron kwana 1π
kuma matseta yyi duk ya rude jikinsa har rawa yake kamar wanda ya shekara beyiba dede kun nenta yake rada mt wasu kalamai tun tana sanin me yake fada harya koma shirme
kanshi ta shafa sosae ya bata tausayi baxata kara hanasa kanta ba Jiyan ma lallamasa tayi yyi bacci
^Β°=^Β°=^Β°=^Β°=^Β°=^Β°=^Β°=^Β°
washa gari
shirya shi take cikin white t_shirt nd blck jens
wasa yake da jikinta tana shiryashi harta gama se tsaki yake bini2 yace xanyi kewarki sosae
kitchen tayi yana biye da ita bayan nn nata ya xubawa ido hips din nn ya kallah dsauri yyi hugin dinta kiss ya sake mata awuya i luv u my wife
ina sonki sosae xan jure komai banda banda nisanta kaina dake
juyo da ita yyi suna kallon juna bakinsa yasa cikin nata kirjinta y shafa ya cire bakinsa cikin nata duk tayi wani haushi
seda ya girgixata tukun ta bude ido cikin santin ta a kansa
murmushi yyi mata dan ya fahimci tana karbar sako yada ya kamata
cikin jin kunya tayi gama shima ya mara mata baya ko wajen brkfs seda ya gama matseta hakade ta jure dan kamar da gayya yake na irin kin takurani nima xan takuraki
hk kurin fita ma dakyer ta lalllamasa ta raba jikinta da nasa seda ya fita harta kulle kofa ya dawo
me kuma yyi mata shuru kayi mantuwane hk yyi mata shuru yanata cona baki ya shagwabe fuska
kana bukatar wani abun ne kallon da yyi matane yasa tagane me yake nufi to jeka inka dawo xan baka
seda ya saka tura baki tukun yace kin dau alkawari kai ta daga masa (eh) kiss me kiss din tayi masa a kumatu kamota yyi seda ta turasa ta rife kofa tukun yatafi
ta gumi ta rafka bbu ddi takeji duk ta kosa ya dawo yasaba mata da jikinsa
wayyo ji tayi kamar ta jawo lkc daga tafiya harta fara kewarsa
aikin dole ta kirkira kayan kitchen tasake
ta dora abinci daki ta koma gyarawa take
bataga lkci yyi sauri ba se gurin karfe biyu yyi free kiranta yyi video call lkcin tana kwance a kan bed tunanisa take tun yana *dalibinta* har xuwa yanxu daya dawo mijinta wani tayi dariya ni kuma ta murmusa
tana dauka yace mata
_hy matata_
_helloo mijina me kikeyi, bbu komai_
tana ganin dalibai suna dan giftawa mata d maxa bbu wani suturar kirki a jikin matan
kishi ya kamata xuciyarta kamar ana antaya mata ruwan xafi a cikinta
_ka kular min da ganinka plss_
wani irin ddi yaji ko bbu komai tanuna kishi a kansa
_ai scul dinmu duk maxa ne bbu mata_
_wanda na gansu yanxu fa_
_ai a guna duk maxa nake kallonsu ko kinsa kece kawae macen da take birkita ni_
ddi taji sekuma kalmar karshe ta bata dariya tayi murmushi
_alkawarin mu yana nn ko_
_da wasa fa nake_
_to ni da gaske nake wallahi garama ki kasance cikin shiri dan ina dawowa kinsan sauran_
su Bash ya hango suna tahowa
_se anjima bye luv u & kiss me_
_muahh muahh_ tayi masa harda lumshe ido kamar wanda akayi mai da gaske
kashe wayar yyi
Su Bashi ne suka karaso uncle na antyn mu dariya yyi musu kawae
baka kyautawa tun yaushe ka dawo se yau xakaxo scul inji Abdul Bash ya karbe da ango nefa barshi kaji
haka suke tayi ta xolayarsa shide murmushi ne nasa kawae..
whasApp dinta tahau dan rake kewar mijin nata se FASAHA WRITERS
hira ta tarar sunayi itama akayi da ita topic tasamu wata tayi a kan iri matsalar ta da kamaluun ta sosae abin yyi mata ddi dan ta karu sunata bada shawar wari shiyasa take son grp din baka shiga baka karuba...
mikewa tayi fruit ta wanke ta yayanka san nn tayi blandin dinsu duk yana sha warwarin da suka bayar ta kara nata akai wajen sa masa milk da honey frg tasa bayan ta idar da sallar axahar ne tasha abinta se xaman jiran ango
am bck hm!! tana daki takejin muryarsa
ddi itama ji sosae seda tayi dan tsale akan gado amman taki futowa yi masa wlcm
kitchen ya leka be ganta daki ya nufa kamar ya tashi sama
turus yyi dan ganin bata fakin toilet ya bude hankalinsa ya tashi da sauri ya ajiyr laptop din nasa a kan mirror
hankalinsa a tashe yyi hanyar waje yaji anyi hug dinsa ta baya kanshinta ya shaka ya juyo da sauri idonsa har sunyi jawur don tashin hankali
ajiyar zuciya yaketasaki san nn ya dagota karki karamin wasar buya bana so dan na kusa mutuwa kin tashi hankalina..
be karasa ba dan ta hade bakinsu be direta a ko ina ba se bed bakaci abinci bafa
kuma a gajiye kake nasani wuyanta ya shaka ganinki ma ya kosar dani kanshinki ya kore duk wata gajiya yaci gaba da gashi
kusan haukacewa kamal yyi surutai da albarka tasha shi
bayan sunyi wanka ne tana shiryasa suna hada ido ta kwashe da dariya harda rike ciki da kallo yake binta dan intana dariya ba karamin kyau takeyi ba
wai menene kinsani a gaba kinata dariya
wata dariar ta sake tukun tace bbu komai
aiko sekin gayamin baya tayi shima biyota yyi ganin riketa xeyi tayi fallo tana dariya bayanta yabi tsakiyar fallo ya sameta kinsan Allah ko kigayamin me kikewa dariya ko kisha mmki dan xan sake
dariyar da takema tsayawa tayi kasan meto sekin fada kaine daxu wai kace...
takasa control din dariyar
shima yanxu ta soma bashi dariya dariyar yyi ki gayamin seda ta kwanta a kan carpet
tukun tace alkawari kayimin na jirgi uku daxu takuma dariya kansa ya daura a kirjinta
hmm baxaki gane bane lkcin ko sunana ban iya gaya miki nifama yunwa nakeji..
haka rawuya take tafiyar musu cikin kwanciyar hankali so da kaunar juna kulawa da juna yau kusan watansu biyu da xuwa kamal ya
matsanta ya karawa kansa lkutan lacture da sau uku yake xuwa a sati yanxu kuws sau biyar hikimar hk shine rage masa wata 10 cikin shekaru uku steel degree result xa'a bashi
duka2 saura 7 mnths ya gama
a 9ja kuwa kowa ya kosa yaji albishir bare mom data kasa hakura seda ta tambayi kamal ko yusra nada juna biyu ya tabbatar mata bbu
to Allah ya kawo masu albarka amin yace amin yace
kulum se anyi rigima da lalllashi kafin yatafi scul inkuwa weekend ne suna tare ko su tafi xaga gari ayi drinking air π( shan iska lol)
bajewa tayi akan crpt ledar dasuka dawo da ita ta janyo chocolate tana sha ckin kwanciyar hankali harda lumshe ido yana daga xaune a kujera yake kallon ikon Allah matar da xaki be dameta ba
ga sanyin hali amman yanxu yana magana kota kirkice xata fara hawa kamar kuvubuwa kwata2 cikin sati biyun nn ta chanxa masa gashi bata son ya rabeta ko kadan
bakinta ya dan kalla yaushe rabon su gana
yanxu yyi magana tace ya fiya takura
kwantar da kansa yyi akan kujerar ya lumshe ido shi kadai yasan yadda yakeji ckin sati biyun nn
ya bude jan idonsa a kanta tattara kayanta tayi se daki da kallo ya bita hips din nn sekaduwa yake gani yyi kamar da gangan take ido yasake rufewa dan karamin bayan nata yake kallo a city of hrt din shi
shima mikewa yyi cikin kasala dakin ya nufa
dede tana saka kayan bacci ban daki ya shige
koda ya fito tayi bacci pillow ya dauka ta kafafun ta yasa nasa pillow
se juyi yake yau kam yakai makura a hankali yake kiranta
na'am tace cikin muryar bacci kin fara bacci ne ya tambayeta
eh tace cikin san komawa bacci
bayanta ya koma ya rugumota san nn yace toni na kasa bacci
sabida me tace
ruwa nakeson sha makogarona ya bushe ta gane meyake nufi shiya ta mike ta xauna
idonta harya ciko da hawaye dan Allah ka dinga barina ina hutawa kai ko gajiya bakayi ( maso dan tsuntsu shike binsa da jifa)
kamohannunta yyi ya kwantar da ita nayi miki wani abunne da kikeson hukunta ni ta hanya mai tsauri
ya karasa da muryar tausayi
tausayi ya bata rugomashi tayi kati hkri nima hk na tsinci kaina ina fatan baka fushi dani
gashinta ya cusa kai ya dawo wuyanta lips din da yyi mssn ya kama cikin maita yake komai...
yauma da safe dakyer aka gama shiri dukda dauriya take hk ta rabu dashi yyita bidirinsa
yatafi scul ta kwanta da xaxxabi ta tashi a daddafe tayi musu dinner tayi wanka ta caba ado tayi kyau sosai cikin kananan kaya ta hade
da sallamar sa yashugo danjinshi yake cikin nishadi kwance ya ganta tana bacci da mmki yyi gunta dan betaba dawowa yaganta tana bacci ba kumatunta ya taba
ya salm xxxabi kike kanta ya shafo ido ta bude cike da kasalla mijina ka dawo
bebin takan mgnar ba yace meke damunki yaushe kika fara me yasa baki gayamin ba cikin tashin hakali ya mikar da ita
yana tsareta da ido don son amsar tambayar sa
daxu ne tace masa meyasa baki gayamin ba xansha magini ai ba sosae bane be kuma binta kanta ba yyi daki haryana hadawa da gudu hijjab da xani ya mika mt
ina xamune tace masa kisa hospital xamu akan xxxabine semunje
bebari ta karasa yasa mata hijjab din ya daura mt zani duk ya wani tashi hankalinsa tana tsaye da kallo take bisa hannunta yaja suka fice
bayan ta gayawa doctor abinda yake damunta angama yyi wasu gwaje2 yace su jirasa nan da mitina biyu
sannun da kamal yake jero mata yafi a irga bbude inda yake miki ciwode ko kinajin wani abune bayan xxxabi har ta gaji da cewa ah'ah d bbu
doctor yana murmushi ya mikawa kamal hannu san nn yace.....
π―π― DALIBI NAπ―
98
parts ne a gidan har guda uku manyan gaske biyu kusan bbu nisa tsaka ni se daya a can nesa dasu
kai tsaye prt din mom suka nufa masha Allah dan yafi wancen girma da kayan more rayuwa da gyale2
daga hannun hagun ka kitchen ne dayasha electronic din kayan girki dana sarrafa abubuwan xamani kusa dashi dan nesa wani dakine single room se toilet manne dashi wani dakin ne irin shi chan hannun hagunka up stairs ne me katon palow se bedroom da toilet
bedroom din tsakiya a ka kai yusra se tattalinta su mama suke xakici kaxa ko a dafa miki kaxa iyya ma hk bini2 ta shugo asra sannu koda samira ta dawo daga makaranta murna tayi sosae ta makale dakin yusra taki tafiya
se dare ta kiran kamal ya shigo yadda yyi mss nata yake gaya mt itama hk sosae su kasha hirar luv dinsu seda taga dare yyi sosae ta lallabi kamal sukayi sallama wae acewa bbyn sa yana kewarsa sosae
komai da komai na prt din mom shine a prt din mama sede iyya da aka cire nata prt din a jikin nasu mama itama falo ne da bedrum se toilet daya prt din kuma nasu kamal ne shi kam ya gaji da haduwa dan harda wajen wasan yara dade sauran su
cikin yusra nada wata tara su kamal suka fara fnl exam duk baya samun lkc se dare shima hira kadan suke tabawa saboda karatu duk ya kagu ya dawo gida dan yana kewar bbynsa da matar sa
ranar da xe dawo dan doki ko bacci beyi ba badan karya ta kura yusra ba da kwana xasuyi yanajin wan nn muryar tata me sanyin ta nan
5pm tayi masa a 9ja kamar ya tashi sama ya gansa jikinta hk yakeji se tsaki yake gani wae baya sauri beyi mmkin gidan da aka kawosa ba daman yusra ta gaya masa a waya bankaran mom aka kashi kusa da dakin yusra mom ta kai shi gida ya kaceme da murna kowa baki dauke da murmushi banda madugun ( uban tafiya) a daddafe yyi wanka ya fito falow se rarraba ido yake ko xe ganta ya kasa kunne ko xa a gaya masa inda take
wayarta tana shiga amman bata pkn abinci da mom ta basa ji yyi duk ya ishe shi yar murnar da yake ta koma ciki mom ina samira seda ta murmusa tukun tace me xakayi mata shuru yyi
ganin yayi da gaske su mom baxasu gaya masa inda matarsa take bane yasa mikewa gun iya ya nufa bata falo yasa shiga dakin yana ke tsohuwa ina kke.... mgnar ta tsaya saka makon hango yusra da yyi a tana kwance tana bacci hankalinta kwance cikin baci taji kamar ana shafa mata ciki
mikewa tayi cikin nutsuwa se kuma ta ware ido kanshi laah yaushe kaxo
fuskarta ya shafa tun daxu tu tsetsan cikinta yake kallo ta kara kiba da fari bakinsa yake neman kaiwa nata taja baya dakin iyya ne fa mikewa yyi beyi mata magana ba wardrobe dinta ya nufa kaya ya daukar mt da ido take binsa hannu ya mika mata alamar taxo
haka ta mike da katon cikinta ta basa tausayi sosae sede shima abin tausayin ne hannunta ya kama cikin nan se rinjayar ta yake ga kafar nn dakyar take dagayawa dab xasu fita iyya ta shigo ahh yaron kirki kamaluu ansha turai kaga yadda ka kara girma kaxama magidan ci kuwa
to asra ina xuwa hk keda kikace ciwon baya kike iyya nifa suna na yusra ba asra ba daxuma naji kince kamaluu
iyya daki tayi tana cewa ance kamaluu da asra din in mutu yagaji da gyarawa ya amsa
dariya yusra da kamal sukayi a falo ya xaunar da ita ya koma dikin ya mayar da kayan san nn ya dawo da nayi niyar mu gaisa da bby ne amman na fasa naji baki da lafiya
kwana biyu da xuwan kamal nakuda ya kama yusra 12pm hankalin su mom a tashe akayi hsptl da ita ai kuwa tasha wuya bbu wanda ya gayawa kamal su dad ma suna gurin ba ita ta haihu ba se 4am yara biyu kyawawa mace d namiji wayyo mom da dad mama d baba kamar suyi rawa dan murna karfe 4:30 aka sallamo su bayan an tabbatar me jego da yaranta suna cikin koshin lafiya
bayan sun dawo masalaci ne da asuba albishir ya karaso sa a sukwane yyi dakin su kamal harda kukan dfi yau shine da har yara biyu kuma duk daga Anty kuma yayar tasa
huduba yyi musu san nn ya tauna da bino ya basu ruwan
daker mom ta koresa..
by
FASAHA WRTRS ππ
08161594233
4rcmt
08161594233
4rcmt
08161594233
[2/5, 12:29 PM] Haleema Awwal π: π―π― DALIBI NA π―
99
by
Anty Rukie (maman Abduljalal)
&
Halima Auwal
yana fita yakira yusra a waya shifa kada wanda ya kama masa yarinya yace xe bula mata kunne to kawae tace masa
mutane suka cika yan uwa da abokan arxiki se xuwa barka akeyi macen yusra sak na mijin kuma kamal
bayan nutane sun watse da daddare yaje ya xauna se kallon yaransa d matarsa yake mamace ta mikawa mom dan kunne nn kamal na xaune duk da hararar da yake sha gurin mom ina ko ajikin sa
kamal bani yarinyar nan na bula mata kunne a xubure ya kali mom haba mom yaushe aka haifeta har xa a fara gana mata axaba bakin mom ta sake
to xakabani ko kuwa kara rike abarsa yyi gashi bata son ta kai gobe dan karta san dadin jikinta
shi kan nn Allah ya kaimu ta kirma amman jeka dakin babanka ka dauko musu wani magani su na mantashi a can jin ance na yarane ya mike da sauri ya ajiye ta
bbu abinda ya gani a dakin dad din yana shirin fitowa yaji kukan bbyn sa ta canyara da karfi har yana hadawa da gudu dan sauri
yasa mu har mom ta bula kunnen bbyn tasa shima kamar xeyi kuka yace wlh anci a manarmu nida yarinyar nn seda nace kar a setayi wayo hk ya karaci mitarsa ta futa
yau dad da baba suka kira kamal suka nuna masa jin ddinsu na sakama kon daya fito dashi kuma sukayi masa barkan karuwar da akayi masa ko kunya bbu ance Allah raya yace amin
wani suna kayi musu dashi macen safiya ( maman yusra) na mijin kuma abubakar ( suman dad)
sunji ddin sunan san nn baba ya daura da cewa dama tun lkcin da ka tafi karatu muka bude maka company nin seda kayan masa rufi tare da hadin gwiwar daga daga cikin masana antar mu kuma Alhamdulillah ansamu riba na muliyo yin kudi
yau ba gobe ba xaka karbi company ninka tunda ka dawo hkan akayi yau din yafara aiki a katon masana'
atarsa bewani sha wuya ba dan da business din shiya karanta se yamma ya dawo gida gun mom ya fara shiga kan tataya sa godiya gunsu baba san nn maganar
lefe ko dubai xasu mom tace wlh katin kwari ma yyi menene bbu a kwari ko bbu sekasa saro ai ( da arxiki a garin wadu gara a gidan ku )
washe gari hk mom da mama suka kwaso lefe san nn sukaje sabon gari siyo kanyan jarirai
sosae mom taga baikon masu kudin da suke fita waje siyayya dan ita bataga abin fita ba dan suyo sutura tunda suma daga can suke suyowa
ranar suna anyi warka jami da abinci nera tayi kuwa dan anyi rabon kayayyaki na kece raini
dangin yusra na kaduna suma sunxo ga yan uwan baba na cikin gari suma sunxo dan baba akwai temako yakan temaka wa danginsa dana maman su yusra
yara sukaci sunan safiya ( haneefah) namijin kuma Abubakar ( haneef)
ba karamin mmki yusra tasha ba ganin uwar akwati guda 24 ita da yaranta ita 12 sukuma kowa 6-6 kowane akwati shake yake da kaya ita da haneefa sunsha gold
bayan angama shagalin suna anga kaya masu cewa dama nasune da masu fatan alheri kowa ya tafi se yan kaduna da suma gobe xasu tafi
ta shirya tsaf d ita kamar bame jego ba dakin mijinta tayi
tana shiga ta gansa xe shiga wanka daga shi se towel hannunsa ya ware alamun ta karaso garesa cikin tafiyarta me sanyi ta fada girjinsa atare suka sauke ajiyar hrt se kuma ta rushe d kuka da sauri ya dagota shhh!! yace yana girgixa mata kai ( bana s0) kayan fa sunyi yawa kuma.. kuma.. be bari ta karasa ba ya xaunar da ita a bakin gadon baxan iya biyan ki ba kece kika nunan hanyar rayuwa duk wani matsayi daxan taka dasa hannunki kece kika nusar dani rawuya kika daurani a hanya kirki..
ya kuma rugumota yanajin kaunarta kamar xata ilata shi xatayi magana ya hanata bana son ki kuma yimin godiya
nagaji daman muje kiyimin wanka to tace kamar gaske tana
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 15 Chapter of 16