Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
tsufa ni banxan auri tsoho ba ta karasa mgnar da dariya ga hawaye a fuska iyya ma murmushi tayi ga hawaye a fuskarta yusra da sauri ta koma dakinta dukda bbu wanda yasan taxo godanta ta fada kuka tasaki me ban tausayi kowa na gidan ne yake bata tausayi dan kamal akwai baikonci gasan bada dariya turo kofa taji anayi yasata saurin goge hawayen nata dan tasan kamal ne a kanta ya kwanta dan yasan yanxu xata turesa wae yafiya nauyi. aiko turesan tayi nifa bantaba ganin matar da take cewa mijinta yana da nauyi ba se ke... xaune ta mike shi kuma yana kwance yada ta rure sa kuma janta yyi ta koma ta kwanta san nn ya matso da ita ya matse washi tace kai komai se kayi mugunta ni bataba jin anyiwa mutum kiss baki ya kumbura ba se a kaina yar rugumar nn ma kulum se gashina yyi kara dariya yyi sosae yadda ta dage da gaske take san nn yace duk da hk kinajin dadi tunda kema kina tayani turesa take sonyi ta kasa Allah kamal baka da kunya nifa yayarka ce kuma Antyn ka.. be bari ta karasa ba ya hade bakinsu hannunsa ya tusa cikin rigarta shagalinsa kurum yake yau kam bata ko musaba sede bata tayasa ba dan ta tsorata ran nn a yunwace yake komai da xafi2 yyi nisa sosae yaji ana buka kofa cikin jarumta yana maida numfashi yace wa..ye.. har yanxu be daga taba yaya kamal dad yace wae ku ake jira yusra ce tayi saurin cewa gamu nan xuwa samira komawa xeyi ya ci gaba da gashi tace su dad fa suna jiranmu muyi brkfs kuma kaga ana gamawa xamu rakaka shareta yyi yaci gaba ka bari mana se sun gane idonsa dasuka kankance ga wani irin ja da sukayi har abin ya bata tsoro ki bari wan nn cefa dama ta karshe dan nasan rabani dake xasuyi kabar kadan xan kara kwata2 baya cikin haiyacin sa dan bema san me yake fada ba to naji kaxo muje in mukayi brkfs kafin su gama shiri se muje dakin ka yasan wayo take sonyi masa sauka yyi daga kan gadon xe futa tayi saurin tsayar dashi hk xaka futa ta ? taso tana gara masa rigar tasa duk ta cukurkude ga botiran duk sun cire lips nata yake kallo ya kama hips nata har ta gama jeka to nikuma xanxo daga baya.. kowa na gidan beyi wani karin jumalo na dadi ba hasali ma abincin cacakala kawai suke jika bbu gwari suka rakayi masa rakiya filin jirgi ko a mota yusra taga ta kanta seda mom ta kwankwasa musu kofa tukun ya bari suka fito yana rige da hannuta kagam jikin kowa ya mutu iyya da samira anata kukan rabo da kamalu karfe 8:30 jirgin su kamal xe daga saura yanxu 15 mns ya keta haxo har amfara cigiyarsu su xama cikin shiri kamal baya ganin kowa a gurin se ita rugomata yyi sosae ya hade hancin su guri daya ya lumshe ido ki kularmin da kanki na baki amar kanki karki dinga yawo ke kadai ko mutum daya kinemi securityn daya karkije ko ina harse kin gayami banda yawo da gyale katon hijjab xakina sawa kiss ya kai mata baki baya tayi da mutane ba a gida mukeba... hawaye ta gani idonsa kukan da take boyewa ne ya botsare kuka suke yana rigume da ita mom mota ta shige dan wani kuka me cinye farin ciki take tunda ta haifi kamal betaba tafiyar sati daya ba dad da abba suma dauriyar suke dan yaran sun basu tausayi sosai samira ta tafi gurinsu da gudu ta anan suka durgushe suka rugumeta suka ci gaba da kuka ( suma yan fasaha wrtrs ba'a barsu a bayaba wajen suburbuda kuka abin tausayi 😭) mamace me karfin halin basu baki ta lallaba kamal ya shiga jirji seda su kamal suka daga tukun kowa ya shiga mota cikin jimami da kadaicin kamal din *kuyi hakuri aikin sauri* *wacen page din ba* *various bane* *virus ( gwayar cuta)* pls a ashare ~various~ by FASAHA WRITERS 🖊🖊 4r cm 08161594233 [1/29, 12:33 PM] ‪+234 812 621 1372‬: [1/13, 10:48 PM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯**DALIBI NA*🕯 71 to 75 by Anty Rukie(mmn Abdljl) & Halima Auwal BAYAN SHEKARA DAYA abubuwa da yawa sun faru ciki kuwa harda karatun kamal ya dage sede xuciyarsa tana cikin radadi, axabar rashin matar tasa yasaba da komai banda rashin nata hkma gidan su kamal bbu wani walwala sosae tunda dama shine walwalar tasu duk wanda ya xauna da kamal baxece ga fushinsa va yusra batasan ta damu dashiba seda baya nn har kuka take wataran na rashinsa ya sangarta ta da natanciyar soyayyarsa ta kan shiga nushadi duk lkcin data tuna bidirin d kamal yyi a jikinta kulum se suyi hirar kamal bbu ranar fashi be barin kunneta ya huta kulum suna waya ko chart inde yana free to ita xe xamar da ita bussy kalaman sa cike da maitar son kasancewa da ita ko nuna tashiga hannu to bbu sassauci tun tana ganin rashin kunyarsa d jin kunyar kalaman nasa har ta saki jiki take dan bashi amsa kadan hk yana yimasa ddi kuwa yusra ce kwance a kan katon gadonta tana waya da dukan alamu wayar nayi mt ddi idanunta lumshe ta daura filo akan cikinta _ina ganin rashinki yanason tabamin kwakwalwata_ _wataran inta surutu ni kadai_ _na kasa sabawa da rashin naki_ kulum xancen ke nn yana gaya mt irin mugun missng dinta da yyi ita kuma tausayi sa takeji sosae _ka kara hakuri mana_ _ai kamar yaune xaka dawo mu dawwama tare_ tanajin sauke numfashinsa da kwafa _hmm ai saura wata 6_ _su dad suxo xan ce kuxo tare_ _ni ba xanxo ba gaskiya_ shagwaba yasa mt shifa se taxo _baxaki kawo wa dalibin naki ziyara ba_ asra! asra!! iyya take fada har ta shugo dakin yau naga duniya inji iyya da take tsaye kan yusra dake waya akan kina waya kika kasa yin karin kumallo dariya kamal yake ta waya dan yaji iyya sarai taji kamal yana cewa _bawa tsohuwar nn waya_ mika mata war tayi batare da tace komai ba kuma ni sunana yusrah ba asra ba ( kamar dole seta kyara mata) kamaluu yaron kiriki ya karatu ko gaisuwar bata bari ya gama amsawa ba ta daura da cewa yamasu jajayen kunnuwa ( turawa) dariya kamal yyi tukun yace yar tsohuwa ai kyabari mu gaisa ko ita de yusra dakin ta bari tayi gun mom cikin kunya ta gaida mom da dad din ta hada brkfs dinta tayi gaba. ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° *U.K* wasu matasa muka gani su uku blck American ne masu ji d kansu dukda suna bakake hk be hana musu kyau ba ( tare muka waro ido nida halima halima tarigani mgn Mmn Abduljalal wan nn basu kamal bane eh sune to inkamal ne biyun fa kamar nasan su a gida nigeria) wasu kyawawan yan mata ne suma su uku sewani karye2 suke suturar jikinsu bbu maraba bbu tun daga nesa kamal ya hangesu fuskar nn ya daure tamau kamar batasa ba. ko kallonsu beyiba yyi gaba suda samarin biyun suka tsaya bayan sun gama suka same shi bakin mota yana jiran sun kamal ka dena abin da kk eulakanci bashi d ddi wani harara kamal din yyi wa me maganar san nn yace to menayi ai kasani kasan Allah bash ( 😳bash kuma) duk macen dana tsaya da ita ninasan yaudarar ta xanyi dan yadda nake ganinka hk nake ganinta bari nayi maka katt! bash wlh mace ko tsirara xatayi a gabana baxanji komai ba mace dayace... be karsaba ya lumshe idonshi shashin jaddawalin jikinta yake yake hagowa san nn ya bude idonun nan fal shauki d ishikin matarsa wani irin kewarta yyi masa xiyara dukda ya saba besa yakijin tausayin kansa ba danfa shi kadai yake shan fama da hrt dinshi kai harma da idanuwansa shi ke nn aboki share kawai muta tafi ^°=^°=^°=^°=^°= aikin ke nn kulum waya yauma kamar kulum wayar suke magiya ya fara yimata kan cewar ta biyo su dad su taho ita kuma tace baxata bisunba _na gode miki da irin wan nn ko inkulan da kuke yimi_ _kowa ya damu da nayi karatu amman bbu me son abinda nake so_ _kina takurani nayi abu inda xakiji dadi xanyi ko xan cutu_ _kintaba bude baki kince kina sona amman banda mu ba_ _kulum kina kirana da dalibinki nayi miki uxri ni meyasa vaxa kiyin ba_ cikin sanyinta tace _kayi hakuri banaki xuwa bane dan bana son ganinka ba_ _nima inason ganinka kawae de banason abinda xe shafi karatunka..._ ya katseta _kina son abinda xe shafi rayuwata ai dan nikece rayuwata_ fir taki amincewa xata xo vistin din nashi wadda saura sati biyu a xuciye ya kashe wayar wan nn yana daga cikin shirin mom yana kashe kiranta ya kira mom yace suyi xanansu base sunxo ba yaxaci xata lallashe shi xe yaji tace yau wlh ka hutashemu Allah de yyi ma albarka xan ko kayawa baban ka ^°=^°^°=^°= yaune ya kama ranar dasu dad duka masa alkawarin xuwa vistin din sa gashi ya fasa shi babban tashin hankalinsa yadda yake kiran ( sexy wife) din tasa ba amman bata pkn cl din gaskiya shifa ya gaji ina sha hakinsa sosae bbu wanda ya damu da damuwar sa bayaso hk ya jure ya jajirce kawae danya faranta musu sukuma sun kasa faranta nasa ran yana kwance kan 3st yyi nisa cikin tunanin sa shi yasan meyake ji na halin kewa knkin yaji akeyi yyi burus kamar beji ba sake bugawa akai kusan sau 5 cen akayi shuru mikewa yyi hada jan karamin tsaki na nuna takurawan nn yana bude kofar abinda ya ganine yyi mugun tsoratashi kuma rufe kofar yyi da garfi seda ya karata Ayatul_kursi da duk adu'ar da taxo masa baki tukun yasake bude kofar aikuwan yasake ganin abun kofar ya sake rufewa ya koma ciki toilet ya shiga ya wanke fuska yana futowa yanemi kwali yasa ya kalli budibi yaga yana kallon komai dede koda xe bude kofar seda ya mitsini kansa yaji xafi yasake karanta bismillah ya bude kofar idonsa a rintse a hankali ya ware idon nasa cikin wani irin yanayi yusra de yasake gani a bakin kofar harda yimasa dariyar nan tata me xubo mata da madarar kyau. kusa da ita ya matsa dan yatsan sa yasa ya dangwalo kuma tunta cike da son tabbatarwa dariya yaji anbushe da ita suwa xe gani su mom nesuke tayi masa dariya da gudu samira taxo yaya kamal nsyi kewarka har yanxu be bar mmkin ba se yanxu ya cure idonsa kan su mom ya mayar kan samira nima hk beautyn mu [1/14, 9:56 AM] Haleema Awwal 👌: iso yyi musu har xuwa falon nasa sede duk hakalin sa naga matar tasa dayakeji kamar ya je yarugumota yyi jarumta wajen boye mafian ( maita) sa akanta sede duk ya diririce burin shi ganinta a jikinsa se yanxu yasan yyi missn dinta sosae dan gaba daya hakalinsa yaki kwsnciya gashi se hira su mom suke bayan ya demo musu drks dasu cake abinka da gidan gauro se sudin duk dagowa seta hada idonta dashi gaskiya taji dadin ganinsa ya kara girma ga kyau da haske shima kallonta yyi tasake xama yar dede se dan kiba datayi kadan da haske duk ya kasa nutsuwa su dad ne da baba suka fara fita xasuje suyi musu buking din dakuna su dad suna fita kamal yyi daki wae yana xuwa yana shiga ya kirata seda ta kalli kowa hirarsa yake san nn ta dauka dan rudewa harda gaisheta be damu da dariyar da take ba yace plss dan Allah kixo mu gaisa kinga bamu gaisa ba wani gaisuwa bayan yanxu ka gama gaeshe ni a irin wann lkc bayason wasa sake ma rairai cewa dan Allah kixo muryarsa har rawa take tsabar fitina ta motsa kayi hakuri mana kasan fa su mom suna gurin taya xan taxo kumafa xasu gani itama ta fada da marairai cewa mikewa yyi daga bakin gadon seda ya naushi iska tukun yace ina umartanki a matsayina na mijinki kixo gareni inkuma ba hk ba ai ke kinsan hukuncin matar da taki bin umarnin mijinta kuma ni bbu abinda xanyi miki kawae de gaisuwace inkuma ba hk ba xanxo agaban su mom din mu gaisa gumine ya keto mata tsaka me wuya ita duk wan nn bbu rashin kunyar da xata iya a ciki dan Allah kabar... ya katseta da duk jiran shara daya da wata shida da nayi ke bakiga kokari na ba yakashe wayar. safa d marwa yake tayi jin shurun yyi yawa ya sake kiranta harta katse bata dauka ba gwafa yyi afili yace xaki shugo hannu ne wayarsa tayi kara yana dubawa yaga mom ce cikin sanyin jiki ya dauka to kafito xamu tafi tafiya kuma mom daga xuwa nifa ko gaisuwa bamuyi ba to ka fito musake gaisuwar... yana kashe wayar ya fara mita ayita dennewa mutum hakinsa ko gausuwar kirki baxakayi da matarka ba fita yyi yanata tura baki su baba har sun dawo shirin tafiya suke yusra ce a gaba duk kuwa da irin magiyan da yake mata da ido ita kuma mom insuka hada ido ya shagwabe fuska alama shifa a barmasa matarsa mama na lura dasu tausayi kamal din ya bata sosae sunxo xasu tafi mama ta maida yusra baya koma base kin rakamu ba haka ma yyi mom xatayi mgn baba ya karba da cire mata kayanta har mom xatayi mgn da taji baba yyi magana tayi shuru wayyo kamal ddi kashe shi. yusra ko gabanta yake dukan 50_50 dan yadda taga kamal din yau bbu sauki (to daman 1yr nd 6 mths wasa ne) kamar xatayi kuka take daga musu hannu har suka gule kamal ne ya kama mata hannu yana kallon lips dinta kamar ya haukace dan shauki da ishki ( ba3 low 3% ) [1/29, 12:03 PM] ‪+234 803 225 4928‬: 🕯🕯 DALIBI NA 🕯 76 to 80 by Anty rukie (mmn Abdljl) & Halima Auwal itama kallonsa take dan ya cenxa mata sosae ya kara kyau ga girma se tsayi damacen ba guntu bane kana kallonsa kasan Allah yyi jarumin maxa... batayi aune ba taji ya rugumota yana neman hade musu baki da sauri cikin shamatarsa tayi baya a wajefa muke shima kallonta yake cikin xaguwa bafa a 9ja kk ba su nn bbu ruwansu d wani bata kulasa ba tayi gaba yana biye da ita sewani juya hip dinta take (anasa ganin) gani yake kamar ba tafiya suke ba saurinsa ya kara batare da ya kalleta ba ya danki hannunta figarta ya shigayi dan shi a ujule yake. daki ya xarce matseta yyi a jikin kofar seda tayi kara dan batsar bana wasa bane kamal din daya xama kurma, beben luv bemasan tayi ba bakinta yake laluba lebenta na kasa ya kamo wani irin sha yake mata hakan yasata lumshe idonta kurnanin kamal ne ya cika dakin se huci yake kamar bakin kumurci ( da alama yau ango yake 😌) cikin shauki itama ta kama lebensa na kasa tana tsotsa al'amarin dayasa kamal suman tsaye xubewa sukayi dan duk wani abu dayake kai kamo a jikin kamal ya tsaya hatta numfashi sa seda ya dauke na wasu scns wuyanta ya mayar d bakunsa kamshinta ya doki hancin sa sake kankameta yyi yana gaya mt yadda yyi missn nata tausayi sosae ya bata yadda taga duk ya diririce mata yadda jikinsa ke rawa yasa jikinta yyi sanyi ( kamal yyi kokari kana ganin sa kasan luv tana wahalar d shi ba kadan ba) xip dinta yake neman xugewa cikin xafi xafi biye masa tayi yyi bidiri, sha'aninsa yana shirin chaxa takun sane ta diga mai a aya da kar da sidin goshi ya barta cewarsa to nyt bbu daga kafa yade rage xafi ( wadda xeje sama ya taka leda ai yarake hanya 😂😂) ^°=^°=^°=^°=^°=^°=^°=^° kwance yake kan katon hamshakin gadonsa hayaki ne ke tashi kamar ana gobara se kayi da gaske xaka gansa dan yada hakin tabar ta lulube sa ( Hamza virus) ke nn kwankwasa kofar akayi ixunin shugiwa ya bayar wani katon mutum basamude ne ya shugo oga kayi hkuri munkusa kamata mikewa vrs yyi ya kali guy din daya shugo fakaki bantaba haduwa da abinda ya wahalar dani irin taba kusan shekara 2 duk tarkon dana dana mata seta tsallake duk ranar da ta shiga hannu seta fanshe kayi hkuri oga komai xexo da sauki nayi maka alkawarin sena kawo maka ita nikuwa inde ka kawomin ita na barma gidan nn da duk abinda ke cikin gidan hahahahhhh ( dariyar yan iska) wada aka kira da fakaki yyi angama ogo ni kuwa cikin satin nn sena kawo maka ita. ^°=^°=^°=^°= a firgice kamal ya mike daga baccin da ya daukesa ( matar tashi ce tayi masa wayo tasa sa bacci ta hanyar yi masa tausa) ido fall hawaye jiki ya jike da gumi yana bude ido yaga tasasa agaba tana kallonsa ya saki ajiyar hrt ya runtse ido yake budewa adu'a da neman tsarin sharin mafarkin yyi san nn ya matso jikinta har yanxu kallonsa take rugumeta yyi menene take tambayarsa ya kara matseta sosae tukun yace nima de baxance miki kome nagani cikin mafarkin ba amman akanki ne de bayanshi ta shafa bakayi adu'a bane kuma la'asar tayi baka tashi ba kayi sallah ba amman insha Allah bbu komae yakuwa ji dadama da kalamanta sede begama samun nutsuwa ba dagowa yyi yana kallon lips dinta basu tayar masa da sha'awarta baya tayi san nn tace kaje kayi sallah yamike be kuma kallonta ba. mom ce ta kirasa wae anjima ya kawo mata yarta to kurum yace mata ya kashe wayar duka ya karbi nata ma ya kashe yusra (asra lol) yau ba tashiga hannun *dalibin* nata oh mijita se yamutsata yake son ransa tunda ya tashi daga baccin da yyi farki jikinsa duk ya mutu sede hakan beta ma masa son abinda ya yyi niya d kuma cimma burinsa ba ( yaxama ango) kota halin kaka yau seya koma mijinta ya bar *dalibin*ta dan Allah ka gyaleni hk nagaji ta fada tana kwatar jikinta kiyi hakuri mana ki barni wlh baxan iya wucewa yauba yaci gaba d aikin kai mata kiss duk sassan jikinta kokarin turesa take kuma danketa yyi yadda baxata iya kawo masa cikass ba bakin su yahade harshenta yake sha kamar bbu gobe kamal baya cikin daidaitonsa numfashi yake cikin ixa da tsantsar sha'awar da ya dade tare da ita kwadayin xuwa karo shekaru da kirma yake rigar ya cire ya wurgar gefe wayyo kamal kamar wani tsohon mahaukacin zaki da ya dau lokaci bbu nama rana tsaka Allah ya kawo mai a kuya. [1/29, 12:03 PM] ‪+234 803 225 4928‬: [1/18, 6:44 PM] Haleema Awwal 👌: [1/17, 10:52 AM] Haleema Awwal 👌: 🕯🕯 DALIBI NA 🕯 81 to 85 by Anty rukie (mmn Abdljl) & Halima Auwal sama2 yakejin muryar ta tana gayamasa wae bata da tsarki ( period) take a hakali ya dago da jajayen, rumannun idanun sa (kamar gautan dayaji rana) tsoro taji ganin idanun nasa cikin murya tana rawa ga rauni yace dan Allah karki min hk nakai matakin da baxan iya jureba kar kimin hk dan xan cutu sosae batayi magana ba dan tasan baya haiyacin sa rugomasa tayi yatsunta biyu tasa tana danna masa gashin bayansa daya hannun kuma tana shafa masa kansa nan da nn yafara ajiyar xuciya kuma rukota yyi gagam!! bacci ya fara dauke sa cike da shauki d jin ddin abinda take masa. cen bacci yayi gaba dashi kara matseta yyi ganin yyi bacci ne yasata tunanin gyara masa kwanciya ya kara matsota murmushi tayi subatarsa tayi a kumatu san nn itama ta sake gyara kwanciya tana fuskantar sa kura masa ido tayi tuna rawuyarsu tayi sanda yana *dalibin*ta yanxu kuwa ya koma miji gareta. a hankali ta furta ina sonka fitinan nn mijina nima mansan yaushe bane kawae de naji ina sonka ne itama hk bacci yyi gaba da ita. da asuba mafarkin nn ne ya tashesa bayan ya idar da sallah ne yyita adu'ar neman tsari daga sharin mutum da aljan adu'a yyi sosae. koda suka gama brkfs daki ya koma ya kwanta cike da tunani biyu na 1 tunanin tafiyarta gobe na 2 so yake yagano wani irin mafarki ne wn nn xaune take a falo gaskiya falon yyi mata

Chapter 10 of 16