Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 6
akilli kairan minha ke Areej bana son rashin hankali da gaske ne da idon ki kika gani. cewar iya Areej tayi banza da ita Ina meson logo ko invitation card To ga dama ta samu Werleedert graphics design ta zo muku da graphic design na ban mamaki Invatation card VEDIO invatation Logo Banner Poster Menu Acount sticker Graduation stickers Business sticker Save the date Business flayer Birthday flayer Engagement Event program invatatin Walimah invatation Wedding invitation Vedon invatation Zaku neme ta a kan wannan number +234 901 257 6569 Episode 3 ZAHID dauke kan'sa yayi yace '' gaskiya oga bazan boye maka ba bazan iya wannan aiki ba saboda gallazawa al'ummar musulmi ne idan muka mutu mu cewa Ubangiji me da wanne ido zamu kalle sa , ni ko kobo bazan iya ci a ba saboda wannan kudin, kudin haramin ne kuma na zalinci mutane suna ji da yanayin garin nan sannan a ɓullo da wata hanyar cuta su basu sani ba su zo su kawo kudi suna ganin cewa za su samu abin nan ƙarshe kuma ya zo ba riba basu samu ba wallahi Ubangiji ba zai barmu ba zai iya yafe hakkin dake tsakanin mu dashi amma na mutane bazai iya yafewa ba dubban mutane dubu nawa za mu cuta wani kafin lokacin mu yayi shi ya riga mu gidan gaskiya wani har bada baza mu iya sanin inda yake ba balle mu bashi hakuri ya yafe mana, ni ba zan iya cutar rayuwata ba na ginata da haramun ita haramun bin jini take da tsoka nata rusa zuri'a, bazan iya kaiwa iyayena haramun suci ba.., da hallacan da kata min tun kafin a haife ka nasan wannan jabi zo ka fitar min daga shago na zuciyar maza fa takai iya wuya ZAHID be yadda da hulakanci ba bayayi kar amai cikin zafin rai ya dauki laptop din sa yace "' da dai nayi maka wannan aiki gwara na bar gurin nan sannan ina me sheda maka barin gurin nan bawai yana nufin nabar rayuwata bane zan ci gaba da rayuwa ina me baka shawara ka tsabtace zuciyarka dan wata ran zata iya kai ka ga halaka da kake cewa kasan wannan tunkafin a haife ni sanin ka be amfana maka da komai ba , ina darajjaka ina mutunta tsofan ka sai dai kai baka gani, na barka lafiya..." gabaki ɗayan su suka tawo suka dauki kayan su abdulraman yace '' tun da har ka kori ZAHID kamar dukan mu ka kora daga yau mun ajiye maka aikin ka ba me yi sai Allah zamu ci gaba da gwagwarmaya har mu cimma gaci.., sakar baki yayi ya cire hularsa shaf ya manta shegun kaya ne haka suke yawa kashin awakai lokacin da zai dauke su aiki cewa sukai in har ba zai ɗauke su duka ba sun hakura sanadiyar zuwan su CAFÉN sa ya kafa tarihi me girma, saboda kwarewar su gurin aiki kullum kazo a cike yake dam da mutane wani yawu ya hadiya yace '' wallahi kuka sake kuka bishi duk wanda ya dawo bazan amshe shi ba.., dariya Asim yayi yace '' oga kenan kamar baka san suwa ye yan kungiyar aminan juna ba to mu idan muka bar guri mun barsa kenan bama begen sa sai dai shi gurin yayi begen mu.., Tahir yace '' faɗa mai da manyan baki ga tsiyar ka nan mun bar maka ..., ni kuke faɗawa wannan maganar to wallahi kuyi kuka da kanku zaku gani. ZAHID yace ''da addu'ar iyaye muke takama dan haka ba abin da za mu gani sai alkairi.., har ZAHID yaje bakin kofa ya juyo yaga suna binsa girgiza kai yayi zai yi magana Abdul Rahman yace '' karkace komai nasan abin da zaka fadi da mun san da wannan to kamar yadda bamu san da shi ba haka Ubangiji zai budo mana hanyar samu ta inda ba muyi zato ba..., zuciyar sa ce ta karye saboda alkawarin da yayiwa mahaifansa dafa kan'sa yayi yace '' ya Allah ga salihan bayin ka ya Ubangiji kafi mu sanin abin da ke boye Allah ka tallafi rayuwar mu.., amin suka ce suka fita daga wajen baki ɗaya har suka iso hanyar gidan su ba me cewa komai kowa ya kasa magana kowa da abin da yake sakawa aran sa da yake al'adar su ce yau su kwana a dakin wannan gobe gidan su wannan za su wanda a cikin su baya iya wannan ZAHID duk dare zai dawo ya kwanta duk da tsakanin su ba nisa.., yau kwai sai suka yanke shawarar kwana a dakin ZAHID bude musu yayi suka shiga bayan sun ajiye kayan hannun su, suka shiga cikin gidan domin gaishe da su nanne su danyi barkwanci suka dawo dakin sa Tahir jin gina yayi da bango yayin da hasken wutar lantarki ya haske mai fuska da yake kwai wuta Asim ne yace '' guy's ya naga jikin ki duk yayi ba dad'i daman fa ko haka bata faruwa ba ni wallahi ina gab da ajiye wannan aikin wahalar me mutumin nan yake tsinana mana ban da yaron nan da suke hawa sama su doro akan ya daukan hakkin sa.., Dariya Abdul yayi yace '' sai ya duba yanzu yaga ba dari shidda.., da sauri Tahir yace '' gyadar har ta dari shidda kaci...?, gira ya ɗaga musu ba tare da yace komai ba, kai ZAHID ya girgiza yace wallahi na tabbatar wannan mutumin bazai barmu haka ba sai yazo ka bashi kudin sa... be ida rufe bakin sa ba suka ji ana bugu tashi ZAHID yayi ya buɗe turus yayi ganin yan sanda a kofar dakin su suba yan iska ba yace '' barka da dare yallaɓai.., Kai ne ZAHID ABUBAKAR ABDALLAH GALADANCI..? dakyar ya iya daga mai kai dan sandan ya fito da ankwa yace '' your ander arrest.., dakewa yayi yace '' ko zaka iya nuna min ID da dalilin ka mani..?, jin wannan maganar suka taso da sauri domin suka me ke faruwa Asim yace '' ba inda za shi indan kuma kun matsa sai dai a tafi damu gaba ki ɗaya me yayi muku ZAHID bashi da wani abokin faɗa hayaniya bata dame shi ba..., naushi dan sandan nan ya kawowa Asim ya kauce yace '' za kuyi bayani ne wallahi sai na saka ku a matsalar da baku isa ku fita daga cikin ta ba maƙiyin ku ma sai ya tausaya muku.., murmushi ZAHID yayi yace '' rai be isa yayiwa dan uwansa wani abu ba face haka Ubangiji ya tsara dan haka karya kake,kai mana abin da Ubangiji be mana ba muje Ubangiji yana tare da me gaskiyar..., Dariya yan sanda su kayi Tahir yace muje kar wanda ya sanarwa da su nanne za su shiga damuwa be ida ƙarasa wannan maganar ba sai ga Areej ta fito tana cewa yaya galadanci ga kayan ka ka manta da su nanne tace kar mu kwanta bacci ka tashe mu.. da sauri ta juyo leƙowa tayi ta kalli yan sandan da suke tsaye a gurin agigice ta zubar da kayan hannun ta tare da rushe wa da ihu tsawa ya daka mata sai dai bata dena ba ta kamkame shi ya manta yau sharabon da suyi irin wannan kusanci tun bayan fara girmanta da kuma ƙin karatun ta kasa ko da motsi yayi sai kuka take tana cewa yaya kace su tafi bana son ganin su, su suka zo suka tafi da baffa be ƙara dawowa ba..., durkusawa yayi ya tallofo habarta yace '' wayan can daban wayan nan daban kiyi shiru ki dauki kayana ki kai min daki na kar wanda kika faɗawa komai kinji.., Kwantar da kan'ta tayi a kafaɗar sa tace '' yaya ina zaku...?, murmushi yayi yace '' unguwa.., da daren nan ita ba'a bari a tafi da rana eh maza kiyi abin da nace ko kina so na dake ki..?, kai ta girgiza mai ɗauka tayi ta shiga daki su kuma suka fita har sun fara tafiya ta tsaya ta fito bayan ta fito yace '' to matsa kulle gidan ki shiga gida..., Duka dan sandan ya kai mai ya riƙe hannun sa yace '' ban ga dokar da ta baka dama ba ka dake ni batare da an tabbatar da laifina ba duk da baka faɗa min laifin da na aikata..., Tahir yace '' muka dai aikata amma ba mamaki wancan na jadun tsohon ne.., kullewa tayi ta saka musu sakata ta shiga gida, tana shiga ta tarar da nanne ta jiranta faɗawa jikin'ta tayi tai shiru tana tunani tace '' nanne yau naga irin wa'yanda suka zo rugar su baffa suka ɗauke shi..., da sauri ta ɗago tace '' Areej bana son karya a ina kika gansu...?, kwanciyar ta gyara sai kuma hawaye ya fara bin fuskar'ta tace '' wallahi na gansu sun tafi da su yaya galadanci kuma har ƙoƙarin dukan sa suke amma yace nayi shiru zai dake ni idan na faɗa muku dan Allah karki faɗa masa na faɗa miki..., kasa kwakkwaran motsi tayi yayin da areej bata dena kuka ba iya da take ciki daki ta fito kwankwasa musu kofa tayi dakyar nanne ta tafi ta buɗe kofar iya tace '' maryamu lafiya naji yar nan tana kuka.., kafin nanne tayi magana Areej tace '' wa'yanda suka zo suka tafi da baffa ne , suka zo suka tafi da ya galadanci.., La'ilaha'illahu Muhammadun Rasulullahi sallahu alaihi Wasallama Allahumma ajirni fimasiba akilli kairan minha ke Areej bana son rashin hankali da gaske ne da idon ki kika gani. cewar iya Areej tayi banza da ita Ke dan kwal'uban ki, kina ji ina miki magana kin yi shiru...?, cewar inna Areej shiru tayi mata , ta dauke kanta nanne tace '' tashi na duba dakin sa .., kama haɓa iya tayi tace '' ba shakka anya kuwa maryamu kina son ganin annabi salim alim batare da an fara tsoma ki a wuta ba ke da baki je kin gani yana nan, ba, ko baya nan shine kika buge da kwaɗawa mutane salati..?, sauran kadan hawan jini na ya tashi dan ji nayi kirjina kamar ana kidan disko dakyar na iya tashi.., iya kiyi hakuri , ban ɗauka maganar ta , gaskiya bace bara naje na duba.. da sauri iya ta , tashi tace '' maza zauna ke , tun da dai har yanzu ba kisan darajar haihuwa ba da ciwon haihuwa ba , ni na sani joud joud.., zama nanne tayi tana bawa iya hakuri. banza tayi da ita joud da suka fara bacci tasowa tayi tana mustsuka idon ta , tace '' iya gani.., maza dauko fitila mu fita, fitila kuma babu hasken farin wata ne. da sauri inna tace '' ke dan ubanki bukar bawai tsoro nake ji ba ai wallahi ko lokacin da na haifi ubanki bilyaminu banji komai ba ko tsoron haihuwar fari da ake ni ban tsorata ba..,dan haka sha zaman ki, ta faɗa tana fita soro ta nufa tun daga bakin kofar shigowa cikin gidan ta fara cin karo da tashin hankali dakewa tayi ta shiga cikin soron kamar mutum ta gani da babbar riga ya lulluɓe kansa saka kafa tayi domin ta , tabbar wa da idon ta abin da ta gani ji tayi an ya kushi kafar ta , tare da yin haushi ba karamin firgita iya tayi ba Hafizu ne ya tashi yana cewa wanne dan bantan uban ne ya taɓa min ƙare na. Hawani haushi ne ya kama iya cikin masifa tace '' uwar kace Hajara wallahi Allah bara na tashi uban ka idan ni na haife shi to yau dole ka fitar da wannan baƙin karen daga cikin gidan nan, domin ba zaka jan yo min jini na ya hau ba., Hafizu yace '' hattara dai iya billahilazi bakin rijiya ba gurin wasan yaro bane yanzun nan sai na bawa reza naman ki.., innalillahi wa'inna ilaihir raji'un hafizu wallahi ko giwa ta rame tafi ƙarfin rami sani sani sani sani haka ta shigo cikin gida tana kururuwa kiran sani. Kawu sani cikin bacci yaji maganar iya tashi yayi zuciyar sa na bugu ya dubi hajara yace '' innalillahi me kuma ya faru kin ji iya ke kira na.., ina zan sani muje dai mu ji meke faruwa, Allah dai ya saka ba wata matsalar bace. Hajara ta faɗa tana miƙe wa tsaye daukan fitila yayi suka fito a tare wani kallo iya tayiwa iyamu tace '' na kira ki..ne kika dauko ƙafafuwan ki masu kama da kwarashi kika biyo shi..? Iyamu ki, kiyayeni wallahi. ban da tsabagen iyaye na kirawo ɗana kin biyo shi zingwui zingwui ke ga me miji ko..? to koma kina cewa tak zan saka sani ya sake ki, kije gida aci gaba da shan miyar kuka.., wannan cin mutunci da iya tayi mata ba karamin kona mata rai yayi ba dan haka ta , ta fara tafiya a hankali tamkar wacce kwai ya fashewa a ciki.. kai kuma sani na juyo gare ka , kamar ance juya taga tafiyar da iyamu take yi da sauri tace '' wato ban isa ba na kafawa miki sharadi sai kin taga maganar da za muyi shi ne ita kike son ji ko, to dawo kiji..?, Cewar iya. dan Allah kiyi hakuri wallahi cikina ne ke ciwo bawai karya dokar ki nayi ba. Iyamu ta fadi haka idon ta na ƙasa. gudun karta ƙara wani lefin banza iya tayi mata , taci gaba da cewa '' kai sani ga danka can yana cewa zai bawa karen sa nama na ya cinye ka shiga tsakani na dashi kafin na gayyato hukuma cikin wannan zancen.., ran kahu sani ne ya ɓaci yace '' dan girman Allah iya kiyi hakuri zan yiwa tubkar hanci dole yau, ya fitar da wannan karen daga cikin gidan nan.., majina ta fyece tace '' wallahi ban taba zaton hafizu zai iya cewa zai bawa kare nama na ba sani kai na haifa sanin kan kane bana saka damuwa ta a raina balle a je ga na saka damuwar wani amma Ubangiji ya jarabce ni da ciwon hawan jini duk kaffa kaffar da nake da rayuwa ta., jikin sane ya yi sanyi yace '' kiyi hakuri inshallahu ba zai ƙara ba , zan jamai kunne nasan yanzu haka ma , bana cikin hayyacin sa ya faɗa miki wannan maganar iya kiyi hakuri dan Allah ki dena kukan nan..., iya da idon ta , tar yake ba hawaye amma sai aikin fyece majina take tana shashsheƙar kuka tace '' barni nayi kuka sani, yan zun nan yan caji moshin suka kama zahid.. wannan yarinyar areej ce take faɗa min.., Kahu sani yace '' innalillahi wa'inna ilaihir raji'un ba mu ga ta zama ba ,.ina yaya yake yazo mu tafi.., Nanne tace '' yana dakin sa da bari nayi zuwa safiya sai aje aga me yake faruwa..., da sauri iya ta juyo tace '' maryamu kin fara shaye shaye ne bani da labari domin wannan maganar taki kama take da ta yan maye, kuma na gode da laɓen da kike mana, nazo ina meetan (meeting ) da ɗana kina tsaye kina jin mu sarai na ganki tsayawa nayi naga ita gudun ruwan ki Maryamu yanzu da kika ji amfanin me zai miki...?,kuma wallahi ina gab da ɗaukan kyakkyawan mataki akan ki., shiru tayi, tama ƙasa magana. tafiya tayi har dakin bukar ta , taso shi gaban sane ya fadi jin abin da iya take fadi to su yanzu ina za su. Sani yace '' to yanzu idan ma mun fita bamu san wacce police station yake ba amma mu baru zuwa safiya dole a neme mu..., Malam bukar yace '' hakene mu bari zuwa safiya.., Iya ban da aikin fyece majina ba , abin da take. ganin ko wanne yana shiga daki ta buɗe nata dakin ta shiga.. Wannan kenan. Beb wannan banza saurayin nan naki yana fa hannun mu.. da sauri juhud ta kalle sa tana tashi daga jikin sa kamo ta yayi yana ƙoƙarin kissing din ta kau da kan ta , tayi ta ƙara narkewa a jikin sa tana wasa da yan yatsun sa, tace '' Please me yayi kuka kama shi...? ,, hannu ya ɗora a kirjin ta tana messaging din breast din ta , bece komai ba , wata yar ƙaramar kara ta saki tana cewa Please magana nake maka.. Juhud ta faɗa a rarrabe saboda sosai sakon nasa ke gigi ta mata kwanyar kan'ta cikin wani irin nishadi yace '' saboda sun yi faɗa da uban gidan sa, shine ya saka mu, mu nona mai iya kacin sa.., kai ta gyaɗa tana kokarin zura hannu a cikin boxer din sa tace '' Please my love ka sake shi wallahi Zahid ba ruwan sa.., ido ya kura mata yana cewa nima daman da , tamu dashi bana kaunar sa tun da har yake kokarin takara dani... Cewar abdulrazak. tashi tayi tana yi mai kiss a kumatun sa tace '' kai hakuri ka sake shi, shi ƙansa yasan ni nafi karfin sa, wallahi ba son sa nake ba tausayin sa nake ji, ba ƙaramin sona yake ba.., Abdulrazak yace '' daya san ke kunama ce , dame matso inda kike ba.., wasa ta farayi da ramin cibiyar sa tace '' Please kayi abin da ya dace a yau ina so Zahid ya kwana a gida..., Abdulrazak yace '' kudin da aka bani fa..? nayi yaya dasu...?, sauka tayi daga ƙansa tana ƙoƙarin saukowa daga kan gadon ta suke ya riƙe hannun ta yace '' kiyi hakuri zan yi abin da kike so, yau so nake mu kasan ce cikin jin dadi.., abdulrazak ya faɗa yana ɗaga mata gira., juhud tace '' okay to, kira su a yanzu, su sake, shi., daukan waya yayi yana cewa an gama ranki ya dade. dariya tayi tace '' tare da naka..., komawa tayi jikin sa ta kwanta shi kuma a lokacin ya ƙara waya a kunne ya bawa yaren sa umarni su, saki su Zahid. yana gama fadar haka , ya kashe wayar sa,ya ajiye. kansa ya ɗora kan breast din ta, ta saki wani irin nishi. tana zura hannu a cikin gashin kan sa da yaci gyara. cikin so da kauna ta kura mai ido tana cire hannun ta , daga kan sa ta ɗora akan..., iya yawan sharing din ku da reacting din ku iya yawan reading more din ku TSUMMA MAKUNSHI CUTA Ina meson logo ko invitation card To ga dama ta samu Werleedert graphics design ta zo muku da graphic design na ban mamaki Invatation card VEDIO invatation Logo Banner Poster Menu Acount sticker Graduation stickers Business sticker Save the date Business flayer Birthday flayer Engagement Event program invatatin Walimah invatation Wedding invitation Vedon invatation Zaku neme ta a kan wannan number +234 901 257 6569 ________________________________ _________________________________ Episode 4 Wayar tace tayi ringing da sauri ta tashi zaune, ta dauka tana cewa mama ce , taga dare yayi ban dawo gida ba..,, A.S.P Abdulrazak yace '' to kice mata ba yau za ki dawo ba.., da sauri juhud ta kalle sa tace '' maman zan cewa a waje zan kwana ba yau zan dawo ba..?, Juhud ta faɗa tana kafe shi da idanuwanta A.S.P ya shafa sajen'sa yace '' gani nayi duk sana'ar ku ɗaya, dan kin ce mata haka , ba wani abu za tace ba.., Saboda takaicin maganar sa juhud bata ce mai komai ba , ta shiga, haɗa kayan ta , saka rigar ta , tayi ta zuge zip din tana cewa naga alert kar na tafi kace ba zaka , bani kudina ba.. haɗe rai yayi yace '' alert kuma..? har me muka yi, ina cewa ko rage zafi ban yi ba.., ajiye wayar ta , tayi a cikin jakar ta , tace '' kuttumar uban nan kayyasah Abdulrazak saka idon ka cikin nawa, kai min kallon tsaf ban yi kama da , macen da zaka yi wa , haka ba , kasan ni abin kunya baya na bashi wallahi nayi gaba, yan zun nan sai na haɗa maka mutane a cikin hotel din nan , wa ya faɗa maka bariki karya ce..? ko ana zuwa bariki babu kudi, to ko karen sigari zaka siya sai ka , saka kudi balle mace wacce iya kudin ka iya wacce zaka dauka.., cire bleat ɗin'sa yayi yace '' kar ki nemi ki raina min hankali ce miki a kayi sata nake , nake kwaso kudin da , ba abin da nayi dake, ki dinga zancen na baki kuɗi, a'a kuttumar uban kudi zan baki zaki tafi ko sai na saluɓe miki fatar jikin ki..?,, Ihuuuuuuuuuu Abdulrazak kana da hankali kuwa..? to idan ma , kwaya kasha kai saurin dawowa cikin hayyacin ka naji alert wallahi idan ba ka , bani ba zaka gani.. ta faɗa tana barin gurin. dogon tsaki tayi, ya zauna yana dafa ƙansa. besan yarinyar nan yar tasha bace sai yau. ko da yake gado tayi. ya fadi haka a cikin ran sa. daukan waya, yayi, ya soma laluben number laylah abuja yana kyau tata zaton, bata , tafi gida ba , domin jiya sun haɗu a club. danna kira yayi, sai dai har ta , katsai bata, dauka ba , tsaki ya ƙara ja, gaskiya yarinyar nan , ta gama dashi. opay din sa ya shiga, ya tura mata 50k , daman da ace sun kwana tare 200k zai bata, yana gama, tura mata , ya ajiye wayar sa, yana kwanciya akan gadon hotel din. wayar sace tayi ringing da sauri ya dauka ganin, sunan matar sa , yaja dogon tsaki, shi besan ma dalilin da ya saka yake ci gaba da zama da , wannan jakar ba... ɗagawa yayi yana daka mata tsawa tare da cewa lafiya kike kirana ina gurin aiki...? jikin ta ne yayi sanyi cikin raunin murya tace '' abban su amatu, har yanzu fa, bamu ci komai ba , rancen da nake ne ma yau na nema ban samu ba.., tsaki yaja yace '' to nima ba ayi mana albashi ba , tun ruwan shayin da abokina, ya kawo min muka sha ban ƙara saka komai a' ciki na ba,, yana gama fadar haka ya zare wayar daga kunnen sa, ya kashe ajiye ta , yayi akan gado yana jan , dogon tsaki. POLICE STATION. ba ƙaramin mamaki, sukai ba. lokacin da suka ga yan sandan sun ce , su tafi, sun sake su, Tahir yace '' Zahid kaga ikon Allah ko..?,, da yake bamu da hakkin'sa gashi Ubangiji ya saka mana , ita daman rayuwar nan. idan baka da hakkin mutum, to wallahi ba jimawa Ubangiji zai maka sakayya dai-dai, da abin da , ya , aikata maka Allah ya ƙare mu da son annabi Muhammadu Sallallahu alaihi Wasallama., ZAHID da jikin sa yayi sanyi yace '' amin ya Allah.,, Abdulraman yace '' amin ya Allah, amma dai wannan mutumi anyi dan akuya, wallahi, baya ne shi man ta alkairi., Asim yace '' tsayuwar me muke yi anan..? kun san dai ba za mu samu mota ba, tafiya suka fara ba wanda ya cewa, da wani qala har suka isa gida buga kofar gida ZAHID ya fara yana fatan Allah ya saka Nabeel ya zo ya buɗe mai.. Su abdulraman, suna tsaye a bayan sa , sai jin salati sukai, ashe iya ce tazo, ta buɗe kofar, kallon su ta gama yi tana sakin salati tace '' yan nema sun ji addu'a sun sake ku, tun da wannan auta, ta faɗa min abin da yake faruwa na hau kan buzu gashi nan tun kafin aje ko ina sun ga , ba za su iya ba , sun sake ku, yasin na zauna ina yi musu me tsakuwa, wa ya isa ya ja da yar gidan malam jikar malam matar malam., ZAHID takaici ne ya ishe, shi. bece komai ba , ya raba ta , ya wuce su asim biye mata suka yi, har da shewa suna hira. yana shiga dakin sa ya zauna yana cije lips din sa, lallai zai yi maganin yarinyar nan,.wato da yace , kar ta faɗa sai da ta faɗa sai da ta nuna mai ita me kunnan kashi, ce. yana cikin wannan tunanin yaji shigowar su Tahir zama suka yi Tahir yace '' Allah ya shiryi areej, sai da ta faɗa, wallahi daman gudun tashin hankalin , da za su shiga muke yi, shi ya saka muka ce kar ta faɗa.., kwafa Zahid yayi yace '' Allah ya kai mu safiya zan yi maganin ta , yarinya kamar an yi mata wahayin magana, bata taɓa gani tayi shiru, sai ta , tofa, tata..., haba babban yaya ayi mata afuwa cewar abdulraman ya faɗa yana , kwanciya akan katifa. banza yayi mai. wannan kenan. Iya tana shiga

Chapter 4 of 6