Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
da abinda yake damuna, NABEELAH feelings yana neman kasheni ,,,,...... "yaya AH..."in bai Bari ta k'arasa faɗar Abin da take son faɗa ba, ya hade bakinsu guri guda, a matuƙar haukace ya Bakinsa ya ɗora saman Nata cikin wani yanayi mai wuyar ganewa ya cafki lallausar harshenta ya Fara kissing d'inta da salonsa me rikitar lafiyyayen mace, aikuwa ya rikita lissafin NABEELAH gashi ita bakuwa ce a harkar bataba Samun irin wannan kusancin da ɗa namiji ba balle har ya Kai ga tsotsa lallausar harshen juna, duk sai ta daburce ta rasa mema zata yi masa,ya jima yana kissing d'inta batare da gajiyawa ba zuwa can Kuma ya Fara balle maballin rigarsa , ya zame duk wani kayan jikinsa ,yayinda ita mata ya cire mata duk wani kaya jikinta ya cire su tare da jifa dasu ƙasa,Ahankali ya dauke ta cak ya kwantar da ita a Samar bed d'insa, boob's d'inta ya damka da hannunsa tare da Dora bakinsa akai,a tare suka sauke ajiyar zuciya Ahankali ya Fara tsotsar boob's d'inta yana mai lumshe idanuwansa ,yau dukansu sun shiga sabuwar duniya ,Wanda da ko a mafarki ba su taba tunanin zuwanta nan kusaba, ..._*IDAN banga RUWAN COMMENTS NAKU BA ZAKU JINI SHIRU KUMA bansan guntun comment dogon sharhi nakeso*_ *_ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI_* #COMMENT'S DOMIN ALLAH ! #SHARE FISABILLAH!! #THANKS FAN'S !!! *Nice dai TAKU HAR KULLUM B'INGEL FULBE INA MATUƘAR ALFAHARI da ku MASOYANA ALLAH YA BAR KAUNA* *AISHA FULANI GAL CE* [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL* *🌺 CHAPTER 9-10🌺* *DEDICATED TO :-MY LOVELY FRIEND XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA* *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = N300. 1GB = N300 2GB = N600. 2GB = N600 3GB = N900. 3GB = N900 4GB = N1200. 4GB = N1200 5GB = N1500. 5GB = N1500 *GLO* . *9MOBILE* 1.5GB = N500. 2.9GB = N1200. 1.5GB = N1100 4.1GB = N1600. 2.9GB = N1400 5.8GB = N2100. 3GB = N1650 7.7GB = N2700. 4GB = N2100 *VALIDITY: 30DAYS/1MONTH* For cable subscription or sell recharge card For more information call or whatsapp me 👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 🪀08066268951 *🌺 CHAPTER 9-10🌺* ....tureshi ta farayi tana dukan bayansa Tana faɗin "wayyo zafi AHMED kabari Haka karka shiga! idan ka cigaba da matsala dan mutuwa zanyi ni dai zafi nake ji na kuma gaji .....ka ...ka barni Haka haɗe bakinsu yayi waje guda yana tsotsa da salonsa na janye zuciya kana kuma yana cigaba da kokarin zura gugarsa arijiya gabadaya baya cikin hayyacinsa, sai wani gurnani yake kamar mayunwacin matashin ZAKI , ita kuma sai kokarin tureshi takeyi tana masa magiya, amma abinka ga wanda yayi nisa bazaiji kiraba , haka kuma kokarin tureshi datake yacitura domin kokusa karfinsu ba dayaba hakadai har AHMED yayi galaba akanta yasamu nasarar jefa kwallo araga duk da ba wani dadewa yayi ba amma tajishi kwance sharaf a jikinta, kafin yayi release, yana sharce gumi Ahankali tunanin abunda suka aikata ya darsu a zuciyarsa take yaji wani tsoro ya ratsashi, ya janye jikinsa daga nata Ahankali ya koma gefe ya juya mata baya zuciyarsa. najin babu daɗi, baitaba tunanin wannan lokcin zaizo masa a de-de wannan gabar ba tabbas akwai gundumemiyar matsala haduwar farko wannan gingimemen abun da ya shiga tsakanin su gaba Kuma sai ALLAH wasu hawaye ne masu dumi suka zubo masa yaja zuciya de-de lokacin da ta matso ta hade kirjinta da bayansa Tana mai shafa masa boob's d'inta Cikin nutsuwa ta buɗe bakinta tace "Meye kakewa kuka Ahmed? Kana nadama ne na kasancewar mu tare a wannan lokaci, ni kam bantaba nadama ba kuma ba zanyi ba indai da Kai ne please karka ji komai muna tare kaji ko!tayi furucin Nata na karshe da sigar rarrashi haɗe da shashafa masa bayan sa, Haka yasashi juyowa yana mai haurawa samanta ya Kama boob's ɗin ta da hannunsa cikin sanyin Muryar ya bude baƙinsa yace "NABEELAH zaki aureni ? naji daɗin gurin nan bazan iya hakura dashi ba,kuma banason nisanmu yayi yawan da idan munzo tuba zamu samu matsala ,bantaba aikata wannan abin ba,please zaki aureni? "maimakon yaga ta dauki maganarsa seriouse sai yaji tayi smillig sannan ta Mike tsaye ta dubesa kafin cikin kulawa tace "AHMED kenan karfa ka manta kaifa da bakinka kace aikin Dana Fara ne, shine kai kuma kake son k'arasawa,ai bai Kamata ace tun ba muje ko Ina ba ace har ka karaya, haba mana tun yanzu ace har ka karaya tun bamu je ko ina ba haba mana Malam Umaru kar ka bada maza mana, saboda Haka indai wasa ne dani da kai yaya AHMED yanzu muka soma,Yanzu labarin Asalin zai fara ,Yanzu za'a fara wasan , yaƙin Yanzu zai soma , Labarin bai ƙare ba yaya AHMED so idan zaka iya tafiya dani kazo mu tafi muyi rayuwar mu, dan ni nan da ka ganni ban tashi yin aure yanzu ba karatu na zan cigaba da yi,tana kaiwa nan tayi shigewarta bathroom ta Fara tsabtace jikinta, cike da shaukinsa Dan bakaramin dad'insa ta jiba, smillig ta rika sakewa harta Gama gasa jikinta da ruwan zafi, sannan ta fito daure da towel d'insa, ta kwanta a gefensa, Dan kafin ta fito daga cikin bathroom, ta samu har ya sake wani sabon zanin gado, inda shi Kuma har yanzu yake bin ta da kallo yana cewa acikin ransa KADAFA YARINYAR NAN TAIMIN INGIZA MAI KANTU RUWA, sannan ya mik'e kai tsaye yawuce ya shiga toilet. WASHE GARI da misalin ƙarfe goma na safe *SULEIMAN SALIHU COMPANY NIGERIA LIMITED,* wata MA'AIKACIYAR NABEEL ne na hango tana tsaye agabon Office ɗin NABEEL kafin daga bisani Kuma Neesah ta shiga zagaye gaban Office dinsa cikin fad'uwar gaba sabida tsabar tsayuwar kafanta har ciwo yake mata cikin tashin hankali ta cigaba da safa da marwa agabon Office ɗin NABEEL kana tana mai kallon Kofar Office ɗin... Alhaji MALEEK ne ya nufo inda Neesah take tsaye,ganin Alhajin ne yasa NEESAH tayi sauri ta k'arasowa garesa,tun kan ta gama k'arasowa Alhajin ya kalleta Tare faɗin "Neesah lafiya?,......lafiya. NEESAH ya na gan ki kamar hankalinki duk atashe ?...... "Cikin tashin hankali itama NEESAH ɗin ta kallesa kafin ta buɗe bakinta tace" wallah lafiya dai .ba lafiya ba". Meya faru?? inji cewar Alhajin yana mai tambayarta "Wallahi NABEEL ne kwana nan duk bakin da suke ta zuwa wajen sa, bai ma sake ba ballantana yaje ya gansu, gashi wayan nan bakin na yau dasu kazo important ne agare shi , amma har yanzu bai samu ma zuwa ya gansu ba... banSan me ke damun Shi ba,ta ƙarasa maganar ta Cikin zubar da hawaye. "Yana ciki? "Inji Alhaji Malik "Eh yana cikin . inji cewar NEESAH "To barin in shiga in gan shi "Okay " Alhaji Malik direct office ɗin NABEEL ya nufa Alhaji sallama ɗauke a bakinsa ya tura kofar office din NABEEL Tare Da shiga cikin office ɗin inda Ya tadda NABEEL Yana zaune a saman kujerah kana kuma ya zabga wata uwar tagumi sai famar aikin tunani yake daga ganin alamu yana cikin tsananin tashin hankali da tsantsan damuwa mai tarin yawa 'NABEEL ko yana ganin shigowar Alhaji cikin office D'insa, yayi saurin M'ikewa tsaye kallon Alhaji Malik NABEEL yayi kafin cikin sanyin Muryar NABEEL ya buɗe bakinsa yace "Good morning Alhaji... "Morning too my son Inji cewar Alhajin Kafin ya cigaba da cewar "NABEEL!" "Na'am NABEEL ya amsa "Me ya faru na ganka a cikin damuwa , ance mutane sun zo ganinka ma kaki yarda su gan ka "Cikin sanyin Murya NABEEL Ya buɗe bakinsa yace" wallah Alhaji Mommah ce Duk ta takura min wai lalle-lalle sai na saki FAREEDAH ,Kuma sati Uku ta bani gashi yau saura kwana ɗaya, Kuma tace lalle sai na sake ta na sake aure, na auri Azmerh yarinyar da kwata kwata bata da kamun Kai, ...Narasa Irin wannan dalilin me Mommah take nufi yakarasa magana cikin tsananin damuwa. "Cikin kulawa Alhaji Malik yace"Wai meyasa mahaifiyar ku take yin Haka ne ne , ,kwana da kwanaki ta matsu akan magana rashin haifuwan nan ya kamata tayi hakuri ta daina d'aukan irin wannan kudiri cikin zuciyarta, ka bari zan gan ta ,domin kuwa yakamata dai in yi magana da ita yau ɗin nan ,ka kwantar da hankalin ka kadaina saka damuwa acikin zuciyarka ,'. *GIDAN HAJIA NAFISA* Mommah ne Zaune a cikin parlour Samar two-seater, tare da NABEELAH da Ahmed suna hiran su cikin nishadi yayinda AHMED d'in yake ba su labarin school d'insu, kallon sa Mommah tayi kafin cikin smillig Mommah tace "Auta nerh kai dai tunda ka dawo Nigeria aikin kenan kullum ciki bamu labari school d'inku Kake,baka gajiya suna cikin hiransu sukaji slm... Alhaji Malik ne ya shigo tare da furta" Assalamu alaikum "Mommah tace ta Daga kai takallesa Tare Da amsa masa "Ameen Wlkslm inji cewar Mommah sannan Cikin fara'a ta cigaba da cewar"aaa Alhaji Malik sannu da zuwa "Alhaji Malik ne ya ƙaraso inda da suke zauna sannan Cikin kulawa ya buɗe bakin sa yace "yawwa" AHMED budesa Kafin cikin kulawa ya buɗe baƙin sa yace"sannu da zuwa Alhaji "Cikin kulawa shima Alhaji ɗin Yace "AHMED NABEELAH sannunku !"yawwa Alhaji Good morning da fatan ka tashi'lafiya ? "Alhamdu'lillahy my children "Hajiya! Cikin kuwala Alhaji Malik ya kira sunan Mommah" Cikin nutsuwa ta amsa da "na'am tana mai kallon sa sannan ta cigaba da cewar" bismillah zauna mana sannu da zuwa Alhaji "zama Alhaji Malik yayi asaman kujera Yana Mai kallon ta Kafin Cikin fara'a yace "yawwa Hajiya Nafisat Barka da safiya !"da fatan ka tashi'lafiya! ya aiki? ya office?. "Alhamdu'lillahy,............ Sannan ya cigaba da cewar" Hajiya abunda ke tafe da ni dama nace bari inyi takakkiya inzo in same ki Mommah tadago kai tadubeshi sannan tace "eh Ina jinka "Ah akan maganar wannan yaron ne NABEEL da iyalinsa, kawai Haƙa dai ana zaman.lami'lafiya ba a san Hawa ba bare sauka kawai ... Haƙa abu ya zo ya yamutse ya lalace , sai naga ya kamata inzo in same ki saboda wancen Kudirin da kike bukata acikin zuciyarki ba halattace bane kumayin hakan bakaramin shishshigi bane cikin lamarin ubangiji, yakamata ki janye kibar ma wannan yaro uzurinsa, ya ƙarasa maganar sa Cikin bada umarni "Girgiza kai MOM tayi Tare Da furta"Malik kenan Alhaji yadago kai cike da mamaki sannan yadubeta yace "ah Hajiya Malik ma kawai Haka gatsau ? "To dan nace Malik meye ? Inji cewar Mommah Cikin haɗe rai "cikin sanyin Muryar Alhaji Malik ya bude baƙinsa yace"amma Hajiya Nafisat ni mafa gani nake acikin Gidan nan fa kamar nima ina da abunda zan iya faɗi wanda ya kamata asaurare ni saboda ni ma wani Abu ne acikin Gidan nan ...''Mik'ewa tsaye Mommah tayi Kafin cikin daka masa tsawa MOM ta buɗe baƙin ta tace" "Bari in gaya maka NABEEL dai Ɗana ne. nina haifeshi duk abunda nake so shi zanyi da Shi saboda nina Haife Shi, ko so kuke abar shi da wannan mata yar iska ?Wanda bata tsinana mana komai ba, bata da abunda take Sai Dai ta Ci tayi kashi ,to ba zai yuwuba ,yanda na haifi NABEEL Haka nake so NABEEL Shima ya Haifa domin in gani inyi Alfahari da Shi sannan kuma inagargadinka akan shiga sabgar dabatakaba. ta ƙarasa maganar ta Cikin tsantsan bacin rai "Shima Mik'ewa tsaye yayi Kafin cikin fusata yace"amma duk da Haka Hajiya Nafisat karki mance ni ma fa NABEEL d'in Ɗana ne , saboda haka wannan yaron yana da kyau ki bashi Dama ,a bashi uzuri ,amma bai kamata Kai tsaye Haka kawai ki ɗinga wannan.ki ɗinga yanke hukunci da wuri ba ,"""""' Cikin fusata Mommah tace" Malik Ai ni naga ya kamata ka tsaya harkokin Ka na office ne, kawai ba Wai sai ka shiga Cikin hurumim Gidana ba ,Saboda haƙa Ina san kasan wani Abu cewa Abokin miji ba fa miji bane. "Shikenan.naji inji cewar Alhajin Kafin ya cigaba da cewar" amma ya kamata yaron nan aba shi uzuri Hajiya Nafisat bai kamata kawai ki yanke ma kanki hukunci da abunda ba zai yuwuba , yaron suna zaman lamin lafiya da iyalinshi ,aa shikenan Kuma kawai dandai wannan Abu yakawo matsala ace ba zaki tsaya kibashi uzuri ba ?. "To duk maganar ka Malik ko FAREEDAH ɗin ta zauna ko tatafi Saboda haka kaje ka faɗa ma NABEEL kace nace na bashi daga Yanzu zuwa yamma ta tattara tsummo-karanta da tasan tazo dashi ta tafi, cikin cikin daka masa tsawa MOM ta cigaba da cewar"nariga na yanke hukunci Kuma babu wanda ya isa ya hanani yin abun da nayi niyya Sai ALLAH ,Haka. Kawai Kazo ka kawo min wata magana ,maganar banza magana wofi ,Tana gama maganar ta Tare Da galla masa hara sannan ta shige ciki kitchen Tana mita "Cikin daka Mata tsawa Alhaji yace......"shin bakya tunanin kiyi hakuri Kila ita FAREEDAH kwana nan kiga Allah ya bata haifuwa *GIDAN YAYA NABEEL* Da misalin karfe takwas na dare in the evening at 8:pm,su FAREEDAH da NABEEL ne, na hango,acikin hamshakin parlourn su, Zaune FAREEDAH take asaman 2-seater a cikin Parlourn ta ,da ita da NABEEL yayin da NABEEL yake a agefen FAREEDAH ,, daga ganin Alamun hiran suke cikin nishadi had'i da farinciki, kallon ta yayi kafin CIKIN. SMILING NABEEL YACE "Wato idan na Kalle ki sai inga duk kinfi min matan kasa nan kyau, Sai in ganki kamar wata azurfa ce cikin hannuna "haha haha haha FAREEDAH ta fashe da dariya tana mai kallon sa sannan Cikin dariya ta buɗe bakinta tace "kaga baka gayamin ya kukayi da Mommah ba naji kace ita ce takira Ka dazun da safe "bar wannan magana jeki kawo min abinci dare yunwa nike ji "cikin smiling Nabeelah ta mik'e tsaye Tare Da shigewa cikin kitchen Hajiya Nafisat ce ta shigo cikin falon TARE da furta" Assalamu alaikum "Cikin sauri NABEEL ya mike tsaye Yana Mai kallon ta kafin Daga bisani Cikin fara'a Had'i da tsananin kulawa NABEEL ya bude baƙinsa yace"AMIN Wlkslm , oyoyo dear Mom sannu da zuwa Mommah "cikin fusata! Mommah ta katse sa ta hanyar faɗin "ai ba Kai ya kamata kayi min Oyoyo ba ,ya kamata ace yaranka sunzo da gudu sun tare ni cikin murna da farinciki ,Ina matar Gidan take?...... Cikin dak'a masa tsawa Mommah ta cigaba da cewar "nace maka ina matar Gidan take ?...''''Nabeelah ce ta fito daga cikin kitchen ɗauke da kulan abincin a hannunta, fitowar ta yayi de-de da Kai dubanta izuwa gurin Mommah a inda take tsaye tana ta famar surfawa NABEEL masifa,.. MOMMAH!!!" FAREEDAH Ta FAƊA cikin yanayin kid'ima da rudewa, tare kuma da tsananin tashin hankalin daya bayyana akan fuskarta,Wanda har haƙan yajawo faduwar kular abinci ɗin dake hannunta.murfin kular ya buɗe abincin ciki ya watsa,cikin fad'uwar gaba, da tsananin tashin hankali FAREEDAH Ta cigaba da cewar" Inna illahi wa inna illaihim rajiun yau nashiga uku ni FAREEDAH NABEEL "Kallon ta MOMMAH tayi tana Mai nuna ta kafin cikin tsananin masifa da bala'i MOM tace "Ka gani batasan darajan Shi ba, Saboda bata da maigado ,inda tana da maigado da bazata walakanta wayan-nan abubuwan da take walakantawa ba,"""cikin rawan jiki FAREEDAH Ta ƙaraso Gurin MOM a inda MOM take tsaye Cikin tsananin tashin hankali FAREEDAH ta durkusa har kasa tace"sannu da zuwa Mommah "cikin dak'a mata tsawa Mommah tace"FAREEDAH idan kogi ya kafe asirin kifi ya tonu ,yau kogi yakafe asirin kifi ya tonu, Dan Haƙa yau dole ki zaki bar Gidan nan yau zaki bar Gidan nan zaki rabu da ɗana """”"""cikin sheshekar kuka FAREEDAH tace "Mommah Dan Allah kiyi hakuri , ki taimaka min aikata yin Hakan zai iya jefa ni cikin wani Hali "Cikin faɗa da tsantsan bacin rai MOM ta buɗe bakinta tace"FAREEDAH ai NABEEL ya kamata ya auri Amina yau ga Amina ƴaƴanta uku,......Azmerh Kuma kin shiga kinfita kin Hana Shi NABEEL ɗin ya aure ta ,ya tsani ganin ta aduk duniya bai kaunar ganin Azmerh ta ,yau aurenki shekara biyar kenan da wasu yan watanni .. baki anfane Shi da komai ba ,saboda Haƙa yau makircin ki yaKare .zaki bar Gidan nan ,zaki rabu da ɗana ko kina so ko bakya so ,Kai NABEEL ka sake ta "Cikin zubar da hawaye NABEEL yace"Mommah Gaskiya hannuna bazai iya rubuta saki inbawa Matata FAREEDAH ba, "badamuwa inji cewar Mommah sannan ta cigaba da cewar" nayi maka uzuri ka faɗi mata da baki "cikin sauri NABEEL ya katseta ta hanyar faɗin"Haka wannan kalmar bakina ba zai iya furta taba... """"Kallon NABEEL FAREEDAH tayi kafin Cikin sheshekar kuka FAREEDAH tace "NABEEL kabi umarni mahaifiyar ka ,kayi mata duk abunda take so Ka bani takadda ta , kuma yau zan bar Gidan ka. ba Sai gobe ba "cikin mamaki NABEEL ya kalli FAREEDAH Tare Da faɗin" FAREEDAH da bakin ki kike fad'a na rubuta takaddanki na saki in baki ,!... Cikin sheshekar kuka ya cigaba da cewar" ke yau kike umartata na in sake ki ? "cikin daka Masu tsawa MOM buɗe bakinta tace" ya isa nace ya isa (ran maza ya ɓace) Cikin tsananin ɓacin rai MOM ta cigaba da cewar" tabjam! ni in maka magana baka saurare ni ba sai da matar ka tai maka magana Sannan zaka saurare ta , to yau dole Sai ka saketa ko kana so ko baka so, maza. Maza ka sake ta, domikuwa ko tare aka Haife ku yau Sai ka sake ta kuma Sai ta bar Gidan nan, sannan yau inasan Inga ni da ke waye yafi mahimmanci a gareshi,inason Ka babban ta min tsakanin aya da tsakuwa yau ɗinga inajira ta ƙarasa maganar ta Tare Da Ajiye masa farar takadda Samar center table "Hannunsa dake tsakanin rawa ya kai Bude farar takardan yayi ya ɗauki alkalami ya fara rubutu.. "Cikin sheshekar kuka da tsananin tashin hankali FAREEDAH tace "NABEEL sakina Wai zaka yi?wani sabon kukane yasake subce mata "cikin masifa da daga murya Mommah tace " bazai sake kiba tare aka haife ku? Ai ko tare aka haife ku, yau Sai kin bar Gidan nan Kuma Sai ya sake ki, rubuta mata saki Uku in ma ana ɗari kamaka mata maza-maza rubuta mata saki tatashi Ta ba mutane gurin "NABEEL ko Yana gamawa ya mikawa FAREEDAH farar takaddan NABEEL yayi "Mommahce ta kalleta ganin taki amsa takaddan sakin Haƙan yasa Mommah ta daka Mata tsawa tace" amsa amsa ɗauka ɗauka ,oya tashi kije ki dauko jakar ki ......... LAFANI ORGANIC SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar?,farin fata ko laushin fata Babu riba ga macen da ta Maida kanta sauran mata?,kazamar gida Shin har yanzu labarin LAFANI ORGANIC SKINCARE Kike ji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada har kin sare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle garin ya waye ? Inbakida labarin LAFANI ORGANIC SKINCARE wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munkullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun kara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsefe,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, In har bleaching ya Bata miki fuska ko ya maida miki jiki aunty rambow ki garzayo ki sai man gyara na LAFANI ORGANIC SKINCARE,kuraje ne ya Bata miki fuska ko stretch marks ne ya Bata miki jiki?,muna da lafiyayyaun mayuka da sabulan gyaran fata da Zaki nemesu ki rasa InshaAllahu hajjaju makkatun Ga products din kamar Sabulun amare 5000 Dilka 5000 Tumeric vasiline 5000 Coconut milk cream 3000 Glow oil 2000 Etc Akwai kananun packaging da manya akwai na matsakaicin kudi iya kudin ki iya shagalin ki Domin Karin bayani. Contact:- call or WhatsApp 08167151175 *_ALLAH YA GAFARTA MANA KURA KURAN MU YAKUMA SA MUCIKA DA KYAU DA IMANI_* #COMMENT'S DOMIN ALLAH ! #SHARE FISABILLAH!! #THANKS FAN'S ! *AISHA FULANI GAL CE* [7/4, 4:42 PM] Fulani Gal✍🏻: 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 *FAREEDAH NABEEL* 🌹 💖💖💖💖💖💖💖💖 💗💗💗💗 💖💖 🌹 By *A'ISHA FULANI GAL* Alhamdu'lillahy I'm back again lovers *FAREEDAH NABEEL IT'S FREE BOOK, YOUR COMMENTS AND SHARE KAWAI NAKE BUƘATA, SHAKKA BABU IDAN HAR KUKAJINI SHURU TO RASHIN ZAZZAFAR COMMENT ƊIN KU NE YA JANYO HAƘAN* *🌺 CHAPTER 11-12🌺* *DEDICATED TO :-XAYYNEB💤💤💤(XEXEN FASAHA* ) *🤝 SDEENDTM DATA SERVICES🤝* *MTN* . *Airtel* 1GB = N300. 1GB = N300 2GB = N600. 2GB = N600 3GB = N900. 3GB = N900 4GB = N1200. 4GB = N1200 5GB = N1500. 5GB = N1500 *GLO* . *9MOBILE* 1.5GB = N500. 2.9GB = N1200. 1.5GB = N1100 4.1GB = N1600. 2.9GB = N1400 5.8GB = N2100.

Chapter 5 of 14