Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sannan ya sauke su da yimasu tafan sauka lpy, idan sun tashi gobe, Dan bazai samu damatr zuwa airport din ba wannan kenan, sosai yayi masu addu,a, sannan ya tafi har sai da sukaga ya dauke wa ganinsu da motar shi sannan suka shiga gidan ku wannen su cike da farin cikin wannan kenan.






Karfe 11:12 am, Bilal ne ke waje yana jiran su fito zasu tafi, zuwa airport, suka fito suka tafi, acikin mutar tashin karatun alkur ani ne kadai yake tashi sai wani sihirtaccen kamshi mai narkar da zuciya wannan kenan.





Farking yayi a inda akeyi tare da daukar masu box dinsu zuwa ciki, take suka shiga, ba,awani juma ba akakirawo su, sukayiwa Bilal sallah ma, shikuma yayi masu fatan nasarah, suka shiga, bajima wa jirgi ya tashi bayan kammala komi, wannan kenan.





*Ostirelia*



Kwance take kan cin yar shi, jikin ta dauke da duguwar riga mara hauyi wadd bata karasa gwiwar taba ta kwanta a jikin ta sosai, wadda babu abun da take boyewa na jikin ta yayin da shimaku ya ke shafa mata gashin kanta a hankali, dago da fuskarta yayi, har suna iya jiyo nunfashin junan su yace Noor ina Sanki sosai, ina muradin inga Allah ya bani yaya kalarki, masu kyau da kyan zuciya, dariya tayi tare da cewa, ai yaya zagina kake yi kai kasan idan aka haifi masu kamata sai dai a kai su gdn zoo, muna karbar kudin, kai ma tsokana kake, kuma ni bazan iya haihuwa ba naka ga nayi yarin ta da yawa ba, hade rai yayi yace kin taba ji na maki wasa, aa tace, to wllh kin hadu ta ko ina kedin macen aure ce kin gane, Kar insake jin haka daga gareki, kinji tom insha Allah.








Yawwa kin ce bazaki iya haihuwa ba ko, eh to bari mugani ko haka ne ya fada yana kashe mata ido daya, tare da meke wa ya dauke ta zuwa gan dake gaban su, kuka ta fashe mashi dashi yaya wllh da wasa nake, aa, ni kinga ban sani ba sonake na gani yaya dan Allah, tare da sake fashewa da wani kukan, kokiyi shiru ko in can za akalata zuwa abun alherin da zan maki, mai ne kuma abun kuka daga abun alheri, ni bana so yaya na yafe, sai da ya dan gana ta da gadon sannan ya kwantar da ita, ya lullube ta yace dare yayi kiyi barci sbd gobe zamu fita kinga yau satin mu daya a garin nan, wannan kenan.





Washe gari sosai suka yawata gari, Fatima har mamakin guraren da farisi yasa Ni take, idan kuma ta tan bayeshi sai yace shima besan ya akayi yasani ba, Amma tabbas kasar ostirelia tayiwa Noor dadi musan ma Yan da kwanin nata yake kula da ita, a yau ne kuma da suka koma gd nan mafa jikin ta ya fada mata hannun farisi, wanda shi a fadarshi dole so yake saiya tafarwa da dad labari mai dadi, ita kuwa banza tayi masa taci gaba da kukan ta, na sha gwaba wannan kenan.







Yaya na tan bayeka mana ina jinki Noor maman beby, ya fada yana dariya, hade rai tayi tace na fasa ma, noooo Dan Allah ki fadan, Wai mai yasa duk inda mukaje siyan kaya, idan kabasu e t m din ka suka ce kasa tumpiret dinka ba,a Kar bar kudin ka, sai kuma inga anata girmama ka, sosa keya yayi yace Nima ban sani ba Noor, amma mai yasa baka tan baye suba eh sbd ban san yawan tan baya, watakil ina masu kamane da wani mutumin da suka sani Allah Noor tace mashi eh mana ya fada, azahirin gaskiya ba dan tayar da dahakan bane, kawai dai ta barshi ne, tunda da hakan yazo mata, wanna kenan.







A gobe ne jirginsu zai tashi zuwa turkiya, sosai Noor ke farin cikin Kara haduwa da Yan uwan ta sbd daga turkiya ba gd zasu koma ba, a yayin kuwa dashi muhumd yake wasu irin mafarkai wanda shi kansa ya kasa gane kanshi, ita kuwa a kullum idan suka kwanta shida ita, sai ta dinga ganin wani bakin hayaki dayake fita daga jikin shi, Wanda da tagayawa dad sai ya babbatar mata da cewa sihirin jikin shine ke fita a duk tsokacin da suka kasance a guri daya, da kuma wadan nan addu,oin da take mashi a wuk wani abu ya zai ci ko sha, batare da yasani ba, kunji fa mace ta gari, wannan kenan.






* Garin kano*


Dun da fatima ta saka kafa tabar gdn ranan da wannan abun ya faru mom gaba daya ta canza, a yanzu ba mujin ta ba kadai hatta masu aiki sun san sunga canji, dad kuwa da kanta take mashi girki ton yana mamaki harya dena, sosai take bashi kulawa gakuma wata matsa nan ciyar soyayya da take nuna mai wanna kenan.







Su dad ne a airport shida matarsa da kuma yayan shi guda biyu Ahmed da Abdallah, dad ya bar komi han nun Bilal a min taccen su, sallah yayi masu tare da fatan alheri sanna ya tace ya barsu yayi da sukuma suka shige jirgi abun su, zuwa turkiya wannan kenan.







*Ostirelia*


Noor da farisi ne ke kwance kan lallausar gado wanda ya jawo matar shi jikin shi yana jin dumin jikin ta na ratsa shi, beby kin san me? aa sai ka fada, han nun sa ya dora kan cikin ta, yace ina tuna nin akwai jikan dad anan, ya kare maganar yana murmushin harara ta watsa mai nifa bazan iya haihuwa ba, yaya na fada maka ai ko, lahhhh kika kara maimai tawa ko, sorry ta fada da sauri tana dariya Dan Allah kayi hakuri zan iya wllh, naman ta ne, aa baki daddara bane, shiya sa dan Kinga ina tausa yinki ne, pls yaya wllh na dena sbd ta tuno da yadda su kayi shekaran jiya, takuwa ji jiki a hannun sa sosai wanna kenan.




*Turkiya*


Dad ne ya kalli Ahmad yace Ahmed yau gaka a turkiya ohhh dad amma kasar nan da kyau take, gaskiya. Dad zamu shakata a wannan kasar kallan mom dinsu yayi yace Wai haka shiru tayi masu matsawa yaya dak da ita yace, Wai da gaskene zamu shakata, kallan shi tayi tana murmushin sbd ta fahimci inda ya dosa, ummm kawai tace mashi, Masha Allah kinga sai ayyiwa Abdallah kan wa ya fada yana daga mata girah, wannan kenan.




Basu wani jima sosai ba wani tsadaddiyar mota ta shaya bagan su, suka shiga ciki ta, dad ne a gaba sukuma suna bayawa, alhaji Yasir ne ya juwo yace sannu ku da zuwa, amarya mu, dariya tayi tace, wato Yasir har yanzu hanlinka yanan to mai za,a fasa ya fada yana dariya, su Ahmed suka gaida shi ya ,amsa, sannan ya maida kallanshi ga dad yace, lalllai qwani kana shaka tawa, haka ka koma, dariya yayi yace kaji ka, Ni bance kana shaka tawa ba sai kai ne zakace ina shakatawa, ina yar tamu, wllh suna tare da mujim ta a Ostirelia, aaa Masha Allah, ai baka gayamaun bikim ba sai gani nayi a news pepar, kayi hakuri bukin ne ya zo a wani juye, tom shikenan ai zasu zo su gaida mu ko eh mana, suna tafiya ne daidai zasu shiga wata unguwa wani katan pic na wani matashin yaro yayi masu wellcom, wanana kenan.






Yasir, qwani kasan wancan yaran da muka wuce kuwa aa wllh dan gidan, Tabzir wariz ne fa sarkin garin nan mai kuma fada aji aduk fadin turkiya, kaddai kace abokin dad dina tabbas shine, to ya za,ayi ai kayar da zumunci, cewar yasir, kasan shi gaba daya yanzu ya zama sorry, dun da dan shi guda daya da ya haifa ya bata shikenan aka kasa gane kanshi, kai haba dai, cewar dad, Allah ya bayyana masa shi dad ya fada, ameen suka amsa dashi duk kan nin su wannan kenan.





Daidai lokacin suka shiga cikin makekiyar harabar gidan wadda tagaji da kyau da tsaruwa, gakuma wasu ko rayen ganye masu ban sha,awa, gakuma wani katon gaidin wanda suke hango kofar shi, wannan kenan.





Kai tsaye ban garen da mahaifiyar shi da mahaifin shi suke sauk Yasir yayi dasu, oredy anriga da angama gyerashi, katan fat ne guda, Yasir yace kushiga ku huta kafin akawo maku abinci kuci ku huta kafin zuwa anjima sai muje ku gaisa da mutan gdn, to shikenan dad yace, ngd sosai, sukayi sallah, wannan kenan.





Mom bakara min dadi hakan yayi mata ba dan dama gaba daya ta gaji sosai sukuwa su Ahmed da Abdallah tuni sun shige dakin gaban su, sbd sunyi muguwar gajiya, wanda gaba daya yin warba basa jinta baki daya, wannan kenan.





Wanka suka shiga yi bayan bayan sunyi sallay azahat sun kammalah suka canza kayan dake akwatin su sannan suka kwanta a makeken gadan dakin, take barci mai dadi ya dauke su, batare da sun shiryawa hakan ba wannan kenan.






*Ostirelia*

Sun gama kammala Shirin su tsaf dan gone jirgin asuba zasu bi zuwa Turkiya, garin da ko fadar sunan gashin ke tayarwa da muhumd rashin nutsuwa, to Fatima ta fahimci ko zancen Turkiya tayi sai yana yinshi ya canza shiyasa ma tadena yimashi, ita kuwa tana farinciki da hakan, tana kuma adduar Allah yasa shine garin da tsohuwa tace indai akajeshi zai zama warakar shi, wannan kenann.




Fituwa tayi daga toilet, jikin ta dauke da tawel karami, dan kuma hannun rike da wanda be kai shi girma ba tana goge kan ta, yaya ya kamata ka tashi haka wllh kallan ta yake sosai, sbd sosai ta canza ta Kara fresh takuma yi kiba ba laifi, dago da kanshi yayi ya kalleta yace ki zo na fada maki wata magana, gaskiya yaya na gaji kagafa yamzu karfe 3:40 hudu saurah kasan kuma time tafiya yake, kice kawai baza ki zoba kawai, yakuwa kara koma wa ya zauna, Ashe zamu fasa tafiya yau kuwa, yafada Yan kashe mata ido daya, wannan kenan.





Ta kawa tashiga yi a hankali har ta karasa tace to yaya gani, ta fada tana turu baki, ya bude bargo daya rufe kansa dashi ya miko hannunsa, yayi mata alamar ta tahu, ta mika mashi hannun ya jawo ta jikin shi tare da rufe su, wannan kenan.




Yaya Dan Allah ka barni haka kasan fa yau na jigata sosai wllh gaba daya marata ciwo take mun ta fada cikin muryar kuka, tashi yayi zaune yace da gaske kike beby daga mashi kai tayi alamar eh, yace sannu ai ban sani ba Amma mai yasa baki fadan ba, shiru tayi masa, dago ta yayi daga gadon yace kina jina ko, ko dai firiaut zakiyi ne, girgiza mashi kai tayi alamar aa, baza kiyi magana ba wai, kina jina, Nima ban sani ba Amma ba lokacin shi bane tafada a kinyace, auuu Wai nan kun yata kike ji, ya dago kanta yana tan bayar ta, shiru takuma yi, kima saki jikin ki dan wane dare ne jemage bai gani ba eh ye, yafada yana dariya, ita dai Kara kasa tayi da kan ta, tace kayi da wani, wanan kenan.





Sai misalin karfe hudu da wani abu suka tashi Wanda a lokacin tuni an idar da sallah la,asar, dad ne ya jasu sallah bayan sun idan sukaci abunci, sannan dad yayiwa Yasir magana, suzo su wuce cikin gdn su gaisa da Yan uwan nasu wannan kenan.





Wanene Yasir a wajen dad, yasir Dane ga yayar mahaifiyar dad, Wanda shi kadai itama ta haifa ta koma ga Allah ton Yan yaro, Yasir yanzu yayi aure matarshi hajiya zainab, dakuma yayan shi guda biyu mata duka, shidin gana yake da dad, Amma idan ka ganshi zaka dauka dad ne wanshi, sbd shi dad akwai jazaba ta alqurani, duk da shima yana da elimi daidai misali, wannan shine alakarshi da dad wanna kuma gdn family House dinsu ne, wanda shi Yasir aciki yake rayuwar shi shida iya lanshi wannan kenan.



*Ostirelia*

Sun shirya kwaf zuf fito bakin dakin nasu dan tafi Yan zun muma mota suke jirah ta karaso a dauke su, basu kuwa jima ba sai gata, kai tsaye suka shiga sai airport, basu wani bata lokaci ba suka shiga girgi sai Turkiya, basu wani juma sosai ba jirgi ya sauka sakama kon barcin daya dauke so su duk, sbd daren jiya basu samu sunyi barci ba, wanna kenan.




Dun da suka sauka a girgin da suka fito zuwa harabar aketa kallan muhumd, shikuwa gaba daya yana yinshi ya canza, idan shi kuwa tamkar an kunna wuta gakuwa wasu jijiyoyi da suka taso a kansa, gaba daya Noor bata cikin nutsuwa ta sbd ganin yanayin mijin nata, wani mai mutane yazu wuce wa, harya wuce ya dawo ya Kara kallan muhumd sosai tabbas shine ya fada cikin rashin nutsuwa, wannan kenan.





Itakuwa Noor baga daya hankalin ta ya tashi, ganin yadda ake tayiwa mujin nata, dad ta Kara kirah tace dad befa zuba, kiyi hakuri gashinan fa, dad wllh Farisi bashi da lpy gaba dayama ya dena magana yanzu, subahanallah dad ya fada, gashi nan insha Allah ngd dad wanna kenan.




Wata lafiyayiyar muta ce ta tsaya a gansu sau da mai mutar ya sauke gilass din mutar sannan ya kalli wayar shi wannan ya karaso inda suke tare da gaida su, bude mutar yayi, yafito yasa kayan su a boot sannan suma suka shiga, motar su bata kai ga tashi ba motar Yan sanda ta sauka a wanjen muta tafi ashirin wannan kenan.






Tafiya yake cikin nutsuwa har ya karaso ga, wannan babban pic din daya ke ma mutane wellcom to Turkiya, take hankalin Noor ya tashi ganin wani mai fuffar mijinta kallan pic din take sosai, hankali tashe, shikuwa dai dai wannan waje yasaki wata atishawar da motar sai da sukayi tuna nin juyawa zatayi ta kife, baki daya suka dau salati, da addua, Amma ban da shi, sai da suka daidai tu sannan suka cigaba da tafi, nan ne fa hankali ya dawo daidai, sbd a nan ne komi ya kare, kuma anan ne komi ya Farah wannan kenan.




😆😆
Nima anan ne na diga aya ba barku lpy


Ina alfahari daku, bye







*SANADINTA NE*

*Written by fatimaalaramma ( falaramma)*




*Sadaukar wane ga Sadiq Abubakar CEO Allah ya Kara daukaka Allah yayi jagorah*




Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/IDSWDCGFR3ELCVV79Mzwiq




Bismillahirrahamanurrahi

Pg 45-46



Tafiya suka cigaba da yi a hankali har suka karaso ga wannan kayataccen gidan, har kuma lokacin farisi bai Kara cewa komi ba, sai idan shi daya ke a lumshe, wannan kenan.





Parking sukayi a hara bar gdn yayin da yace ance na nuna maku masaukin ku, to kawai fatima tace mashi tare da binshi zuwa inda ya nufa.
kai tsaye wani ma dai dai cin fart ya kaisu ya kuma nuna masu dakin, sannan yayi gaba a binshi, har lokacin hannun farisi, yana rike da nata, tashi ga dakin sannan tane mi kujerah mai cin mutum biyu ta zaunar dashi sbd har lokacin idan shi a rufe yake wanna kenan.




🥰🥰🥰💋


Yaya mai mene yake damun ka ne, gaba daya na rasa gane kan ka wllh, tunda muka shigo garin nan, yaya kayi magana mana, har lokacin shiru dai baice komi ba, Fashe wa tayi da wani irin matsa nan cin kuka, tare da fadawa jikinsa, sosai takeyin kukan iya karfin ta, tafi mintina 10 tanayi Amma shiru kakeji ita kuma takan Kara sautin kukan nata, kamar daga sama taji ya dagota ya hade bakin ta da nashi yana mashi wani irin missing kamar Wanda ya samu alewa, ita kuwa gaba daya jikin ta rawa yake yi sosai yayin da shima ta bangaren nashi haka abun yake, cikin Yan sakanni kadan ya gama fiddata hayyacin ta, banyi aune ba naga ya bude man Yan idan nun sa Wanda suka Kara wani haske da kwarjini, ya sunkuce ta bai dire ta ko ina ba, sai kan yalwa taccen gadan dake dakin, tuni ya fara aika mata da sakon ni masu Kara riki tar da ita, nidai tun ina iya kallah nace aa abun yafi karfina na basu waje tare da jamasu kofa zuwa waje, wannan kenan.



🤣🤣🤣Ni kuma nace dama abun da yake damun ka, kenan har da saka yar mutane kuka, ai da kayi bayani tun da wuri 🤪🤪🤣🤣







🥰🥰✍️



Su dad na gani a wani katan falo sai zuba hira sukeyi, cikin nutsuwa da farinciki, gefe na hango mom zaune kusa da dad tana ta yimasu dariya sbd, labarin da wata tsohuwa ke bayar wa, akan shi, Wanda mamaki ya cika ni sbd ganin mom tamkar ba macen da saitayi sati bata saka mijin a idon taba alhalin suna gd daya, wannan kenan.






Yauwa ina yar tamu ne, har yanzu basu Kara so bane, cewar tsohuwar, aa ta karaso Amma suna wancan fart din idan suka gama shiryawa zasu fito a gaisa, tom shikenan, Allah ya fito dasu lpy ameen, sosai suka cigaba da zancen su har wasu lokuta masu yawa, sukuwa su Ahmed da Abdallah duni sunbi yayan yasir anguwa, wanna kenan.






Dakin na koma na zauna dan ganin meke faruwa, Noor ce kwance kan gadan kana kallanta kasan wanka tayi, yayin da gogan ke gaba mirrow yana shiryawa, bayan ya gama tsaf, ya bude akwa tin su ya fito mata da kaya, doguwar rigar atamface da mayafin ta da takalli, sannan ya koma kan mirrow na debo mayika ya zauna kan gadan sannan ya jawo ta jikin shi yashiga shafa mata, ya shirya ta tsaf, sannan yayi murmushin yace kinyi kyau Noor, banza tayi mashi, sbd gaba daya haushin shi take ji, tashi yayi ya fita zuwa falon, nan fa yaga an ajemasu kululi ya kuwa debo yashi dasu dakin, wannan kenan.
Zubawa yayi a fulet sanna ya karsa kan gadan ya kuma jawo ta jikin shi yayi mata, alama da ta bude bakin ta, tasuwa bude ya shiga bata ba musu, har sai da tace ta koshi nan ya rabu da ita shima ya ci ya koshi ya sha ruwa da jus, itafa tun lokacin kallanshi takeyi sbd gani takeyi gaba daya ya canza mata, wani abu yake anutse tamkar ba sarake ko sarkin kanshi, bata kara mamaki ba sai da ya dawo kan gadan ya kuma jawo ta jikin shi yace Noor kiyi hakuri nasan na bata maki rai ko, sorry my wife wllh nima ba,asan raina haka ta faru ba, sbd nasan a gajiye kike, kallanshi tayi tare da kama kun nan shi tana murmushin tace dan ka karbe hakkin ka, a wajen matar ka laifine, besan sanda murmushin ya kwace mashi ba yace aa, tom shikenan mubar wannan maganar, wannan kenan









Zuba mata ido yayi sosai yana kallan ta yace, in tan bayeki mana, ina jinka farisi na, mainene babban nurin ki a yanzu, kwanciya ta karayi sosai a jikin shi sannan tace babban burina shine na ga iyayenka farisi, ina san naga ahalinka kafin nakoma ga mahallicci na, wannan ne eh, sai kuma wanne sai kuma inga na haifi 'ya'ya masu kama da kai, ta karasa maganar tana shafa kanshi wanna kenan.





💋💋💋


Kin same taji kallaman shi daga, samma, daga yau zuwa yaushe kike san ganin, ahalin na, dago wa tayi da mamaki ya daga mata kai, tace yau aa Banda yau bebyn Farisi, tom gobe, na amince, beby kuma yanzu ma haka akwaishi a nan ya nuna cikinta, suakyi dariya baki dayansu ya kamata muje wajen su dad yanzu ina fatan kin huta, tom shikenan Amma sai dai idan zaka dauke ni, har zuwa fart din nasu, bece mata kallaba kawai sai jinta tayi a sama suka fice a dakin zuwa bangaran su dad, dama ready tasan a bangaran da suke, sbd ba wannan ne zuwan ta na farko Turkiya ba wannan kenan.







Tafi suke tana mashi hir har sukazu bakin fart din tace tom farisi sauke ni, aa har gaban dad zan kaiki sannan in shaida mashi, kalar rigimar da kike mun, dan Allah farisi ka ajeni kar wani ya ganmu, au haramci muka aikata, aa, dayar ta lallabashi ya ajeta, sbd ta fahimci da gaske yake kaita har gaba dad zaiyi wannan kenan.





Sallamarsu ce ta katse hirar da mom keyi da matar yasir, yayin da su dad basu masan me ake ba, da sallah ma suka karayi tare da Kara sawa cikin falon, dad duk suka juyo suna kallansu yayin da shi, farisi gabanshi ke cigaba da faduwa sbd ganin mom, ayanzu ya fahimci inda yasan wannan halitta irrin ta mom sak, gaida kowa na dakin sukayi sannan suka nemi waje suka zauna, yasir kuwa gaba daya ya zuba mashi ido, tabbas shine, wata zuciyar ke fada, wata kuma zuciyar na karya tashi, yayin da ya saita nutsuwar shi yace dad wanne ne sirikin namu eh dad ya fada yana murmushin adalin yaro ba, nagari, fari mai farar aniya, nagode sirriki na gari, matar yasir ta fada tana dariya, abban Abdallah irrin wannan yabo haka, to ai gaskiya ce maman kausar, yayin da ita kuma mom gaba daya ta can za ya nayi, tun daga shigo warsu dan gaisuwar tasu ma bata amsa ba wannan kenan.






💋💋💋

Maman kausar ce ta kallesu tace Allah ubangiji ya dauwa marda farinciki a tsakanin su, Ameen dad ya amsa dashi,
Yayin da suka shiga wata hirar, hirabsukeyi sosai yayin da hankali Yasir gaba daya ba,akan su ya keba, ya kasa furtawa amma abun yana mashi yawo, tsohuwa nan ce ta shigo falon tace, aa mamana da mijin ta, ina ban daki naji shigo warku, sannun ku da zuwa nayi faricikin ganinku, ita ma fatima rungume ta tayi suna farinciki sosai, yayan da farisi ya gaida ta, sosai ta tsaya tana kallan farisi tace Allah mai hikima jiwani yaro mai kama da wazir, na,am hajiya mai ki ka ce cewar fatima, aa ba magana tayi ba, Masha Allah Allah yayi maku albarka Ameen sukafada a tare wannan kenan.







Karar motocin da suke shigowa ne ya katse masu karasan zan cen su, dad ne yayi murmushin yace kutaso mu taru, suka kalleshi yace eh mana, ai baki mukayi, suka fice dan taru bakin, basu daya ko ina ba sai bakin motocin yayin da su Ahmad da Abdallah suka fito daga daya daga cikin motocin, Abdallah ya kwaso da gudu ya rungume muhumd cikin farinciki, yayin da na saki Abdallah batare da na sani ba na karasa wajen da wani mugun sauri ina Kara murje ido na, tabbas itace ba Wai gizu take mun ba, yayin da ita kuma take Kara yalwata murmushin ta a kan fuskarta, take na karaso gaban ta na rungumeta tare da jin wata kwallah na neman zubo mun, wannan kenan.





Wacce wannan kuma ?


💋💋💋


Meyasa meyasa!! ki ka bace wa ganina meyasa!! kika yimun haka kin san irrin hallin da na shiga sbd rashin ki, yar tsohuwa!, ita yar tsohuwar tace nayi kewar ka sosai mai babban suna, ita ma fatima take ta karaso wajen ta rungume ta, ka kwan tar da

Please Login or Register in order to submit comment