Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

*SANADINTA NE*

*Written by Fatima Alaramma Alaramma*

*Sadau karwane ga Sadiq Abubakar*

*Na sadaukar da wannan pege din ne ga mahifiyarta Allah ya kara mata lpy da Nisan kwana mai albarka*

*Bismillahirrahamanurrahi*

*Pg* 39 & 40


Sai misalin sha biyu da hansin da uku suka tashi mutum ne yafara bude idanunsa ya dora idansan kan lafiyayiyar fuskarta sai barcin ta takeyi hankali kwance, ananne yake kara ganin tsantsar kamar ta da Abdallah sak Abdallah itace ba banbance, hannunsa ya dauka yasaka akan bakinta ya fara shafashi ahankali da danya tsan hannunta tare kuma da saka bakinshi yayiwa bakin kiss aikuwa furgigit tatashi ta bude ido tana kallanshi ahankali Muhammad yace noor ta cuno masa baki yace ki tashi jibi yadda rana tayi kuma dad yana jiranmu daga mai kawai kawai tayi yamike yashige toilet dinta baijima ba ya fito ya taddata ainda yabarta yace bazaki tashiba takara shagwabe fuska sai kawai yayi murmushi yace baki kigane take yayo kanta aguje ta miki tace dan Allah kayi hakuri bari inshirya kai Yaya bakai ne ba nayi me ta nunashi yace ban gane ba amma bari inzo ki nunamin yana tahuwa tashige toilet tabarshi yayi murmushi yafita daga dakin ya dauko masu kaya sannan yace azuciyar sa yarasa meyasa yake jin tausayin noor jiyake kamar bazai iya yimata komi ba har saida yardar ta ummm amma yaga lamarinta da abin dariya, komawa yayi yashirya adakin sai gata tafito gatasan yana dakin ba tana ganinshi tajuya yace inakuma zaki tare da hade rai tace wani towel din zan dauko, yace nace aa kizo ki shirya mutafi bako musu tazu tazauna akan diresing mero tafara shafa mai, karasowa yayi ya karbe man yafara shafa mata abaya gaba daya tunda ya fara tarasa hankali ta ko tunaninta takuma rasa aina take gaba daya jikinnata shima sai bada wasu abubuwa yake wannan kenan, ahankali ya dan dawo hayyacinshi ya karbe kum ya tajemata kai ya Gera sannan yace ki sauri ki karasa ragowar ta shafa fauda da kwalli sannan ya mikomata kaya tasa sannan tasaka jaka da takalmi suka fito dunda tafara shiryawa bekalletaba yanata dan na waya, hartagama bece mata kalaba tazo tazauna kusa dashi tare da daukan hanunshi tana wasa dashi takuma dora kanta akan kafadarshi tafara magana a wata irin murya tace farisina nagamafa kuma naga kayishiru har zuciyarsa yaji maganar tata yace to shikenan noor muta nake jira akawo mana sai mufita dan kinsan bazan bari wannan kyaun da kikayiba wani ya ganki gaskiya kinhaska kayan sosai kinyi kyau tayi murmushi tace amma aikai kafini yin kyau yayi murmushi yace wane ni wannan kenan.


Bilal ne ya kawo masu mutar suka gaisa sannan yace ranka yadade na,iya magana yace bakomi bilal ina jinka kunkuwa shiga gidaje makota kungaisa yace aa to anashiga to shikenan ai bamu sa ni ba insha Allah zamu shiga Allah yayar da yaja kai ya tafi.

Ahankali suke tafe cikin nutsuwa ga sababun amare ga sabuwar mota, farisi ne yake tukin a hankali yana yi yana kallanta itakuwa takwanta ajikimshi sosai har mamaki take yadda farisin ta ya iya muta sosai tanason tan bayarsa amma takasa, karar kiran wayarta ne ya tsayar mata da tunaninta dad ne ta kalli farisi tace farisi dad ne yace ki daga mana tace to shikenan ta daga tare da sallamah ya amsa mata yace mamana kuna inane tace gamunan bayan hospital din yace to shikenan ina jiranku to dad ya kashe wayar ta kalli farisi tace dad na jiranmu take ya kara sauri harsuka karasa sukayi farking kusa da mutar dad sannan suka fito harzuwa wata kujera da suke zaune shida su Abdallah gakuma gaba su anzube masu just kalakala sai kuma masu tsaranshi abayanshi gefe wani mutumine yake zaune yake taya dad hira, suka karaso tsugunna harkasa suka gaida dad da bakonshi sannan akanuna masu waje suka zauna dad yace wannan abokina ne shekaru goma kenan rabona dashi sai yau Allah ya hadani dashi masha Allah ya kalli abokin nasa yace wannan yayana ne mamana da mijinta masha Allah muje inraka ku ciki suka tashi suna gaba sukuma suna take masu baya
Sunata hira da Abdallah da Ahmad harsuka karasa bakin dakin nasu wannan ne dakin fa to shikenan muahiga suka sakai shikuwa farisi gaba daya gabansa sai faduwa yake ya kalli noor ta da gamai kai alamar ya shiga ya kuwa sakai da sallah mah tanajin sallah marsa ta dokikunnanta ahankali tafara bude idanu, dad akayimasu iso suka zazzauna tare da gaisawa dakuma yiwa maijiki sannu ta amsa da dagamasu kai, shikuwa farisi tunda ya tsaya ko zama ya kasa yi sai da dad yace mashi ka zauna mana sannan ya zauna ya gaida minister da Maman zulaihat sannan ahankali yakarasa bakin gadon yace yajikin naki cikin jin dadi tace da sauki yace Allah ya kara sauki ameen Allah yasa kaffarah ameen yayi mata adduoi sosai sannan ya koma ya zauna duk abinda akeyi noor batace komiba kawai tazuba masu ido ahankali ta karaso tace yajikin naki Anty zulaihat dayar taiya amsamata da cewa da sauki Tate da dauke kanta, noor ta fahimce ta sosai sai kuma ta koma gefen farisi ta zauna tayi shiru, tabbas tasani zulaihat ba sa,arta bace Dan akalla ita zatayi 28 ita kuwa da take 17 aikuwa akwai banbance na komi da komi wannan kenan.

Sunjiya a hospital din dad yasa akashigo da kayan dubiyar da suka kawo masu, sunsha hira susai amma duk cikin hirar tasu basusako zancan farisi da zulaihat ba saboda sun fahimci yadda shiyaran yake ji da matar tasa ko mutsi kwakwara tayi saiya juyo yace mata mene bedamu da su dad dasuke gefen suba, itakuwa zulaihat ba,a magana wajen bacin rai amma tayi alkawarin zata hakura da shi ko dakuwa hakan zaizama silar ajalinta tashi sukayi dan zuwa masallaci daki ya zama bakowa sai noor da zulaihat mama ma tafita, ahankali zulaihat tace wa noor inasan magana dake idan ba damuwa takuwa taso ta karaso inda take tace nasani Fatima, muhmd yariga yayimin nisa amma dan Allah kikulamin dashi nahakura dashi nabar maki amma kimin wata alfarma guda daya shine kidan hadani dashi inasan zamuyi magana idan ya dawo to shikenan kawai tace mata sannan tamike takoma ta zauna tana kallanta ta gefen ido tanata sharbar kuka wannan kenan.

Bayan an dawo daga masallaci ne suna ta shirin koma wa gida farisi ya shigo dakin yace wa mama Allah ya kara sauki zamu tafi, tace to shikenan ngd sosai yace bakomi mama, ya juyo ga zulaihat yace Allah ya kara sauki, yaja kai zai fita kamar daga sama yaji ance baka jiba kamar bazai juyo ba, amma sai ya juyo kodan mahaifiyar ta.

Dan Allah minute 3 dan Allah to shikenan ya tsaya tare da dawowa gaban ta ya tsaya, mama ce ta tashi tafita yarage daga shi sai ita sai noor ya nemi kujera ya zauna yace ina jinki.

Fatima ta kallah kafin ta fara magana, da Fatima ta fahimce ta sai kawai ta tashi ta fita, ahankali tafara magana Dan Allah inaso kagayamin menene ai bu na a rayuwa ko ina da wani mummunan haline da har kaki kar bata tsawon awanni bece mata kalaba yayi shiru, sai kuma ya fara magana, yace baki da wata matsala zulaihat amma kisani ni din, hada matata da wata babban butulcine a gare ni, shine kawai.

kuma ni bazan taba iyayiwa Fatima butulci ba, bari na baki labarin kalar halaccin da wannan yarinyar noor ta min, ita da yan uwanta baki daya.

nan take ya bata labarin tundaga farkon hadu war su da Abdallah har kawo iyan zun, zulaihat tabbas na jin jinawa Fatima ba ko wacce mace bace zatayi abun da tayi.

in dai Hakane Fatima ta can can ci fin hakan tabbas tayi jahadi ita da iyayen ta na hakura muhmd na hakura da kai har abada Fatima tayi nasara a kaina, Allah ya bani hakuri da kuma juriyar, take wani kuka ya kwace ma ta.

ameen shima yayi mata adduoi sosai tare da nasiyo masu shiga jiki wannan kenan.

Kai tsaye ya fito tare da yimata sallah, tare da addu,ar karin sauki, yace fatan nasara, zulaita, yau ne ranar farko daya fara kiran sunan ta, wannan kenan.

Yana fitowa yasa mesu a waje, ya gansu duk suna jiranshi daga nan dad yace su wuce gida, sannan kuma yace nan da kwana uku zasu wuce ostirelia sugama shirinsu wannan kenan.

Amota ne noor tace wa farisi inasan muje shop to kawai yace mata tare da wace wa zarah shop

Kubiyuni danjin yadda zata kaya ngd





*SANADINTA NE*

*Written by fatimaalaramma ( falaramma)*




*Sadaukar wane ga Sadiq Abubakar CEO Allah ya Kara daukaka Allah yayi jagorah*



Bismillahirrahamanurrahi

Pg 41- 42


Siyayya sikayo sosai ita da farisi, anan ne muta ne fa, keta kallan su sbd bala in burge muta ne da sukayi.

Suna gab da fita ne wata matashir dattijiwa ta karaso in da suke, tace sannun ku 'ya'ya na, yauwa baba, Amma ku Yan uwan juna ne ko, eh kawai suka ce mata,
Amma kudin ga yin addua kunji kafin ku fito, Allah ya yi maku albarka Ameen mun gode baba, sannan suka fito.

Ita kuwa zulaita tun da suka tafi take rab za kuka, dad na rasa muhammad narasa shi dad, dad muhumd yafi karfi na nahakura dashi dad, ubangiji ya bani Wanda yafi shi wannan kenan.


Akofar gdn sukayi farking suna tsayawa musa drive ya shiga masu da kayan sannan ya wuce da mutar gd,


Daki ko wannen su ya fada yayi wanka, Fatima kuwa sallah tayi sannan, tafito zuwa dakin farisi, tayi norking a hankali daga ciki taji ance bismillah, tashigo kai tsaye gefen gadan daya ke kwance ta zauna, tare da fadawa jikinsa ta fashe da kuka, hankalin shi a tashe ya dago ta yace lpy Noor meke damun ki baki fadan ba, kodai baki da lpy, sosai ya rikice Dan ganin matar tasa tana kuka, akir jinshi yasata yafara lalashita wajen mintus 5, lokacin ta tsagaita da kukan, sanan yace yake da munki noor, kukan ki tamkar lumamin wukane a cikina wllh idan baki dena ba zan tsani kai na, kifadan maiya faru, sai a lokacin ta dago tace yaya sonake ka goyani kawai, ta fada tare da kashe mai ido daya, wata nan nawyar ajiyar zuciya yasauke yace to shikenan amma last time kada ki Kara kuku dan kina San hakan dear, tace tom shikenan maza ayimun yanzu inajirah, wannan kenan.


Yau ne takama ranar alhamis, ran da yakama 11 gawa gobe ke nan Friday zasu tafi ostirelia sunga ma Shirin su twaf, sbd gobe da wuri zasu tashi, wannan kenan.


Noor ce kwance jikin mijin nata tana wasa da hannun sa, yayin da shikuma ya zuba mata ido yana kallanta, can kuma ta tashi zau ne tace, farisi na, fuskarshi dauke da murmushin yace na,am Noor dita, kwabe fuska tayi tace na tan bayeka wani abu ina jinki matata, ina San muje mu gaida momy kaji dan Allah kafin mu tafi, yaji abun har ranshi Amma ya dake yace to shikenan Noor dama nima nayi tonanin hakan, yanzu yaushe ya dace muje tace anji ko yanzu ma, to shikenan Noor jeki shirya mu tafi, dagowa tayi ta kalle shi tace fatan bantaku maka ba yace Eh tace da dan sakin murmushin, ya shige dakin shi wannan kenan.




Kaya kawai ta zura sannan ta dan shafa mai kadan ko meke up batayi ba tafi to samun shi tayi a falo, yayi mata matokar kyau farar shadda yasa da bakar hula da takalmi, sosai ta shagala da kallan mijin nata, tare da Kara yiwa Allah gdy, aranta tace bazan kasance cikin farinciki sosai ba har sai randa na sadaka da mahaifan ka mijina, kara sa wa gaban shi tayi tace farisi na harka gama eh kena ke jirah madan ya fada tare da yimata murmushi wannan kenan.


Tare suka fita shida ita dan baya san yakirah yace a kawo masu mota sbd idan dad ya sa ni zai hana su shikuma so yakeyi masu soprasi, kawai wannan kenan, tafiya sukeyi cikin nutsuwa Wanda kowanne ka kallah daga cikinsu kasan tafiya ce ta masu aji da ilimi, daidai bakin titin unguwarsu suka tsaya dan ganin ko zasu samu abun hawa, sun jima sosai Amma shiru sukuwa shirarsu suke ta kwasa da basu fahimci sun dade a wajen haka ba, basu Ankara ba wata mota tayi farking gaban su, tsak suka tsaya suna kallan motar, wazasu gani yaya Habib ne yayi farking yace sannun ku fa, ko zaku shigo na rage maku hanya kamar naga kun dade anan, Noor ce ta kall farisi tace muje yaya, wannan kenan.


Tafiya suke babuwan da yace wa kowa kallah bayan gaisuwa da ta hadasu, a kofar gdn dad yayi farking suka fito tare da yimai gdy, Noor tace kagai da mom zataji kawai yace mata, tare dayin gaba ,abinsa, wannan kenan.



Norking suka shiga yi a kofar gdn, musa ne ya leko kanshi dan ganin wanene da kuwa sauri ya bude yace ranku ya dade sannun ku da zuwa yauwa, mlm musa ya gdn lpy lau alhmdllh, ya kwana biyu mlm musa ya fada, lpy lau sai gdy cewar fatima, agaskiya mun yi kewarki hajiya, ngd mlm musa kawai tace tare da jin gaba abin ta ba tun yauwa mlm musa yake da San hira musamman ma ga hajiyar tasu, sbd akwaita da alheri shiya wani lokacin yake tsare ta da zance, shikuma dan San abun duniya ne 😆😅 wannan kenan.



Kai tsaye falon dad suka nufa sukayi sallah, kafin surufe baki suka ji an run bumesu ta baya, ana dariya, yaya kune a gdn, cewar Abdallah, eh mune abokina ya kake lpy lau alhmdllh Masha Allah yaya kasan wani abun aa sai ka fada kawo kun nan ka kaji, kasa yayi ya tsugun na sannan ya fada masa suka kwashe da dariya, Fatima ce ta dago ta kallesu tace lallai Abdallah yau an nun mun iya kata ana ganin ko a kula dani, kafin yace wani abun dad yafito, yace baki akayi, san nun ku da zuwa nayi faricikin ganinku, Amma ya kuka tsaya anan, kukaraso, yayi masu iso zuwa dakin shi wannan kenan.



Sosai sukayi hira da dad da su Noor dad farisi, da Abdallah, shi kuwa dad da farisi harda tafawa, sbd Fatima suka saka agaba sunata tsokana, dad ne yace Noor bari inje inyiwa momy dinku magana kuje kuyiwa sallah ma dakuma bangajiya to shikenan dad.




Dad ne bakin dakin mamy yayi sallah ma san nan yasa kai ya shiga, zaune take kan kujerah ta zabga uban tagumi, har ya zau na kusa da ita be bata sani ba, ya daura han nun shi kan fuskarta yace lpy kuma habiby, lpy kawai tace tare da hade rai, Amma me yasa ki tagumi bayan ki nada ni a fadin duniya, Kara hade rai tayi tace Wai lpy me ya kawo ka daki na, mijin da matarsa ace sai antan bayeshi, ummmmmm kawai tace, ina jinka Fadi abun da ya kawo ka, Khadija ta dago ta kalleshi, sbd tasan indai ya anbace sunan ta abun babbane, Fatima sun zo ita da mujinta zasu gaida ki dan haka ki basu hadin kai dan Allah kuma ki karbesu da mutum ci na fada maki, ya tashi yafita abun sa wannan kenan.



Yauwa ku tashi muje, suka tashi kuwa suna binshi a baya, har suka dangana da dakin sukayi sallah, shikuwa farisi besan mene dalilin ba amma tunda suka hawo dakin zuciyar shi taku bugawa, tare da saka kai tana zauna ta rufe fuskarta da hijab, a gefe suka zauna sannan suka dago dan gaishe ta mamy ina wuni cewar su Noor da farisi dagowa tayi tace lpy daidai lokacin suka hada ido da muhumd Wanda yau din shine karan farko daya taba ganin ta, take ya meke tsaye!! yace Ammy na Ammy kafin ya karasa ya fadi kasa sumamme, wanda tuni Fatima tayi kansa tare da hiran sunan shi Amma sai dai barai ba dalilin shi wannan kenan.



*Meyasa yake ce mata ammy sa ko yasan tane dama?*

*Mai yasa ya suma, ko tataba yimasa wani mugun anun ne?*



*Kubiyu Ni danjin yadda zata kaya ngd taku har kullum, ( falaramma)*







*SANADINTA NE*


*Takun karshe*



*Written by fatimaalaramma ( falaramma)*




*Sadaukar wane ga Sadiq Abubakar CEO Allah ya Kara daukaka Allah yayi jagorah*



Bismillahirrahamanurrahi

Pg 43-44


💞💞💋💋

Kanshi su kayi cikin tashin kan kali, basu kara gigita ba, sai da sukaji ya zuba wata gigitacciyar Kara wadda duk kansu sai da suka tushe kun nuwan su, cikin tsanan tashin hankali, wannan kenan.



Fatima ce ta fashe da matsanan cin kuka mai ratsa zuciyaj saka makon jin da tai jikin shi ya saki, dad farisi dad kafada masa kada ya tafi ya barni mutuwa zanyi nima dad ka gaya mai bazan iya rayuwa idan babu shi ba, yaya ka tashi katashi cewar Abdallah Wanda tun dazu Shima kukan yake wannan kenan.




Dad gaba daya ya marasa ta ina zai Farah tabbas Shima lamarin ya bashi tsoru, addu,a yashiga tofa masa duk wadda tazo bakin shi, amma azuciyar shi cike yake da bakin cikin Khadija Dan a tunani shi itace tayi wani abun, bai gama wannan tuna nin ba yaji Khadija na fadin kaga yaro mayau dari, kaga yaro makiri, lallai kam ance sai hali yazo daya ake abota, wato shima kalar algungumar yarin yar ne, salan ace wani abun nai mai, dama daga ka ganshi kaga kalar muna fukai, taja tsaki tsuuuuu tare da shigewa dakin ta.








Har ta gama babu Wanda ya kalleta, dan su bata ita suke ba, sosai suke masa adduoi Amma jikake shiru, gashi yanzu wajen minti 20 da afkuwar hakan, can dai Abdallah ya tashi ya dauko ruwa ya fara karato da tofi a cikin shi ya juma yana yi sosai kafin daga bisa Ni, ya meke yace a bashi, akuma shafa mai a fuska zuwa wani lokaci agani, take dad ya karba ya kuwa shafa mai a kuskar, yayin da ya bude ba kin shi yafara zura ramai, cikin karfin jiki ya fara tattaune har shen shi har sai da jini ya fara zuba sosai, yake tauna harshen nasa iya karfin shi dad bai sareba ya cigaba da zuba mai rubutun ahaka, can kuma ya fara dena wa, jikin shi yashiga mutsi da sauri wanna kenan.






Ita kuwa Fatima gefe ta koma take ta gabzar kukanta, sbd gani take tamkar bazai tashi ba, kuma ita babban muradin ta shine tasan suwa ne iyayen mujin nata, bata kuma muradin ya muta batare da, sun same karuwa ba, lallai mutuwa tana kokarin yimasu shigar sauri wannan kenan.





Alhmdllh jikin ya dena rawan ya fara bude idan shi a hankali bai sauke kan kowa ba, sai kan matar sa da taci kuka ta godewa Allah, hannu ya meka mata alamar tazu, bakuwa musu ta karasa jikinshi ya rungume ta, yace mai yasa meke Noor kikayi kuka haka na fada maki duk ranar da kikayi kuka tufa bazan taba yafewa kai na ba, kuma zan tsani kai na, Kara fashewa tayi da kukan akirjin shi, yashiga lallashin ta sosai, sannu ya jikin naka ya tsinkayi muryar dad dake gefen su ya juyo fuskarshi dauke da murmushin yace dad da sauki, Abdallah kuwa dariya ya fashe da ita yace wato dad bama ajin kun yarka kaga Noor fa ya nuna Fatima dake jikin muhammad nata kuka, umm kaji dan saka ido kasan ciwan muji ne cewar Ahmed, sakin shi tayi tace yajin naka yaya da sauki Amma ba sosai ba yafada tare da kashe mata ido daya, Kara rashin samun saukin kuwa shine wannan kukan da kikayi kidena sai na warke gaba daya, tom shikenan na dena, wannan kenan.







Tashin yayi yace dad alhmdllh kiki yayi sauki, kaji ni da yar rigima ko Wai kuka to mene abun kuka kuma, ummm kawai dad yace tare da yin murmushin, sosai yake farinciki da abun da ya gani ya tabbatar yau ko mutuwa yayi to muhumd zai kula da fatima, wannan kenan.






Dad Masha Allah zaka iya tafiya sosai ma kuwa dad tashi muje zuwa falo Amma shaye rubutun da Abdallah yayi maka, tom kawai yace tare da kallan Abdallah yace ngd abokina, sai yanzu zaka kulani, dad yaya Noor ta dena kukan, aa bahaka bane kasan ita din Amana tace ko, eh yayi.





Falon suka koma suka zauna suna dan tattauna wa kadan kadan, duk kan su, dad ne ya kallesu yace yawwa mai babban suna, akwai tafiya data fadu mun yau, nan da saki uku zanje turkiya kuma duk kan mu ne, zanje gidan abokina Yasir daya dawo daga saudiya, shekara goma rabona da shi kuma shidin dan uwar mahaifi fiya tane, ina San kuma duk kan mu muhallarah dan haka sati uku zakuyi a ostirelia, sai mu hadu a turkiya to dad, Allah ya kaimu rai da lpy ameen, Allah ya saka da alheri ya Kara suttura dad Ameen, kuma Allah ya yi maku albarka wannan kenan.







Dad ne ya kaisu har gd

Please Login or Register in order to submit comment