Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 12
sannu ya aikin lafiya lau sannan ta shiga dakin da sallahma waalaikassalam ginbiya sannu da karasowa zama tayi tace ya hanya alhmdllh Masha Allah ya mom da dad lpy lau, gimbiya dafatan dai bantakuramikiba eh badamuwa su isan na gaidaki kai ina amsawa amma meyasa bakazumin da suba umm yayi dayake maganar su isan ce gashi harda ganin far,arki dan kasatai dakanta to hayi hakuri Yaya Habib aa nibazan hakuraba sai andan kirani da wani sunan irin na masoya kai Yaya Habib Allah kasan nifaban sansuba kawai dai bazaki fadan bane to dama isan taban sako nakawomaki amma to da abinhakane nafasa sainamayar mata da abunta dan Allah Yaya Habib kabani kaji aa naki saikin fada hakatadingayimai magiya shiba magiyar yake soba shagwaba ta itatakeburgeshi yashagala sosai wajen kallinta adduarsa Allah Yasa Fatima mallakinsace aduniya yanasan kuruciyarta sosai tanaburgeshi datafahimce hakan sai tayishiru kallanta yayi sannan yace kicigaba mana shiru tasakeyimai niyaya Allah barcinakejima to shikenan zanbarki kibarci amma nima saikingayamin abinda zaisani farinciki todai farabani sabona kafinyayi zuciya dashi to amma fadamin Yaya Habib dan soyayya dariya yayi sosai sannan yace to naji my Teema gaskiya wannan kalma tayimin dadi sosai to kawai tace mai ,yauwa ginbiyata yabatun karatunnaki naji dad yamin magana umm Yaya Habib nifa bayan zuba sbd inada haddar mai yan littatafai gaskiya bazan iya hadasu da komiba amma gimbiyata nasan zaki iya kawaidai kicebazaki koma karatun yanzuba murmushi tayi sannan tace hakane Yaya Habib aidamanasan halin kayata ,karamar jaka yamika mata sannan yace wannanne sakon tace karnabude kumabanbuduba to kebude gabana aa Yaya Habib sirrine ok naji yau ina Abdallah baibiyokiba eh yanagun dad sunakarato to kings dakin yadda kinfara karatun kina gamawa zasubaki malama ajami a ta Islamic, to Yaya ayinangaba idan kikajegidana ko haderai tayi sannan tace Allah gimbiya zanyi maganinki wataran to Yaya Habib nimai nayi gaahinan kina toran baki nifa ahakabakinayake dariya yayi sannan yace are you sure take tace no dan tasan wani muguntar zaimata ,taresuka fito harbakin gidan inda drive sakejiransa maza shiga gidanagani aa kaikatafi no kezakifara to tafiya tashigayi harsaida takai bakin kofatabude zatashiga taji yace Arammiyata tajuyo takalleshi I love you kada kaitayi tashige gida dad nazaune sannu da hutawa dad yawwa mamana kindawo eh to masha Allah kije kikwanta kinji nima yanzun zandau su Abdallah mujemu kwanta to dad bye . Gefeguda kuwa Muhmd ne aban tsohu sai hira sukeyi yake bashi labarin abinda yafaru yake garin jijar ne sbd ancemai angano labarin kanwarsa shine yaje kuma bawani labari gashi yasai da wayarshi dan shiba wani maikudi bane agidan babarsa yake zama shida matarsa yanzun gashi wannan abudayafaru da badan katai makaminba Aida saidai wani labarin bawannanba amma dan Allah kozan kwatantama gidan kaje kafadamasu gahalin daakeciki to badamuwa Allah ya kaimu goben da raida lafiya dayake asubitin baabarin yan jinya haka sukatafi sukayi sallahma . washe gari kuwa dawuri ya shirya dan zuwa gidan tsohu yaje kunguwar bai sha wahalar gano inda yasa gababa ya tsaya daga bakin kofa yatura yaro dan kiran wani agidan kaka Barirace tace kace ganinan zuwa aikuwa bata jimaba sai gata tafito a yau naji ikon Allah jibi wani saban salo hammata a diraya wane da wannan fiilin bazai shigoba takaraso kaine wanda akace kananemana eh nine kaka harkasa ya tsuguna yagaidata sannan yace dama maganace takawoni sai yayi shiru ,umm kaji yaro dakitifi kafandanmana inaji kocema akayi kurmaceni to kaka dama baba Adamune bashida lpy shine nazo ingayama aha kodai mutuwa yayi aa kaka to yayi tabarkama,ai dabamutuwa yayiba aisaida nagayamai yayimin muso yanzu kaka yanakwance a hospital din dake bayanku to zangani zuwa anjima inbanida aiki sai inleka wanne start dinne kuma number din dakin duk yagayamata sannan yayimata sallama tare damamaki Mara misaltuwa kaji tsohuwa darashin imani Allah kasa mudace kawai yafada yatafi wajen sana arsa daganan itakuwa yar gidan minister Ashe tadauki hotansa awaya takuma baza wamutane duk wanda yagan shiyakawo matashi ga kyautamai tsoka hakakuwa gari yadauka dabatun dan tondataje gida takasabarci maganganunsane suke dawo mata azuciya tabbas saita mallakeshi koda boka koda malam, shikuwa yadawo daga sanarsa yayi cefanen abunda yakamata yakaiwa tsohuwa sannan ya tafi zaitafi hospital din haryakai bakin kofa tsohuwa tace Muhammadu tsayani mutafi to hijjab tasa sukatafi har sunkai hospital din sun shiga hardakin sannan suka gaisa yagayamai zasuzu amma baicemai gadaddasukai da kakaba shikuwa sai dayata addua Allah yasa bataimai rashin mutumciba duk dayasan bafada zaiba Muhmd yatan bayeshi yayakeji yace da sauki sosai tashiyayi dan fitasoyumai wani abu mezaa suyoma cewar Muhmd aa dan albarka banasan komi to fitayayi sbd ya fahimci yadda yakeson kayan fruit yake sha sosai yafita dan siyumasa. gefe guda kuwa dad ne da abdallah da fatima da ahmad amota zasuzo duba mama Abdallah ne kebawa dad labarin abokinsa muhmd dad yace Abdallh me Abokai da yawa shiyasa wataran intagani anagaidani saina tanbaya ace abokin Abdallh ne dad Allah zanbawa Anty shi amma wallh tamai wulakanci maina kwace abokina sai da yasa kowa dariya daidai nan sukayi parking shikuwa daidai lokacin yasiyu yadawo zaishiga cikin kenan yaji anacewa dad wllh dagaskenake sai yaji kamar Abdallah amma saiyabasar yawuce Ashe anata bibiyarsa wata Budurwa da tagashigewarsa kai tsaye yaje yakaiwa tsohu sakon yayitaimai godiya sannan yace bari yadawo gefen dakin yazauna kankujera daidai lokacin zasuwoce wani kanshine ya dakeshi maisanutsuwa yana gabda juyuwa yaji ance Muhmd tashi yayi yayiwajen dan kamar muryar yara yaji yana giftawa sukuma sukawuce Fatima jitay gabanta ya tsananta da faduwa amma saita dake gakuma wani kamshi datakeji wadda yaahiga ranta sosai shikuwa dayaje begakomiba yakuwa dawo yazauna shikuwa Abdallah sunayiwa mama sannu yafito aikuwa dasauri yabibayansa yarufemai ido Abdallah cewar Muhmd no bakacankaba aikuwa nacanka yajuyo yarun gumeshi yace Yaya yanzun mukawuce nidasu dad amma ban gankaba eh nadan matsane kawai saiyaji bakinsa yace yajikin Anty tamu dasauki sosai yauma taremukazu harma da dad to bani labari kaji to tsohuwa ce suketa hirada tsohu tumudai bari mutafi dan banana n dadi to Allah yabaki lpy ameen Allah yakarasauki ameen tafito Muhammadu zomutafi kaji banjin dadi wllh to tsohuwa dama tsohu aisaidai hakuri dariya sukai gaba daya tsohuwa inawuni lpy kaima abinda yakecewa zakace kaji minyara da shakiyance dariya sukayi to tsohuwa bye Abdallah yafada tunda kinkwacemin abokina to kajimin shakiyin yaro angayama bammashi zanyiko to bazan iyaba aikuwa saikin barminshi yama zamanawa dan Anty nama zanbaahi yawwa dan albarka zamudaidaita tunda zakanemomai mata ammafa muzamudinga rakashizancen eh hakane tsohuwa yasunanka Abdallah kai ashema kaine tsohu mazayafi kaji kagaidamin da dad bansamu damar zuwa mugaisaba to saida yagashigewarshi daki sannan yace mutafi duk abinda akeyi aban iron wannan budurwa da matashi datakira harsunkai bakin get saurayin yace jeki rungumeshi king a jikinsa zaiyi sanyiko yadda zamufisamun nasara aikuwa hakance tafaru tatafi dagudu amma saika kasa takara tafiya Allah yabata saa tabangajeshi sosai aikuwa take yafadi warwas barai babu dalilinsa bakuma inda yakemutsi jikinsa tsohuwa tatabashi shikenan ankuma Tome akakuma jin yadda zata kas•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·• *_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️ ─────────────────────── ```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.``` ```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️ ____________(✪)______________ https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980 •·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·• SANADIN YAR ALARAMMA written by FATIMA ALARAMMA (F.M.Y.) Sadau karwa ga mahaifina da maifiyata da Anty tagari Allah yasaka masu da alkairi yakuma biyasu da aljanna Dan Allah duk Wanda ya karanta yayimasu addua nagode Pg 7 & 8 Ankuma abinda bakin tsohuwa ke iya ambata kenan nanfa mutane suka tarukansa amma shiru kakeji bawani canji wani dagacikinsune yace ayi sauri kiran masu taimakon gaggawa akawo gado aikuwa haka akayi tsohuwa taki daina maimaita ankuma ita tasan abinda akenufi sosai akegudu dashi zuwa cin hospital din daidai lokacin su Abdallah nafituwa amma ankare gadan bakaganin kuma sbd saurin dasukeyi Ahmad ne yace lpy kuwa dad kalli abinda yake faruwa eh wllh Ahmed Allah Dan kabamu lpy amin sukace tare dayin gaba itakuwa jitayi jikinta yakara sanyi sosai saitaji tanasan ganin fuskar maralafiyar nan Abdallah kuwa yarasa mekemai dadi arayuwarsa sai muzurai yakeyi anzo tasaitinsu zasu wucekenan tajiwani sanyi yaratsata take tadago aikuwa karaf kan fuskar Muhmd dayake kwance lahauwa walakuwata abida taiya anbata kenan har akawuce dashi takasa motsawa sbd tarasa tunaninta zuciyarta tadena aiki lokaci daya mekefaruwane harsunyi nisa Ahmed yace Anty kitahu mana lokacin tana daidai bakin kufar tsohu ganinan Ahmed amma saina huta dad ne yajuwo yace mamana ya akayine dad banajin dadi bari inhuta to mamana zauna anan bari inzu insa doctor yadubanke amma dad zanwar ware insha Allah to shikuwa tsohu wato adamu tasowa yayi dangani abinda yakeji yabede kofar ahankali sannan yafito lokacin takifa kanta lah uncle Ahmed neyafada naam Ahmed tadago da kanta takalleshi uncle ina wuni lpy lau meyakawoku asibiti munzu dubiyane amma had da dad Anty ce batajin dadi shine yatafi kiramata doctor cewar Abdallah to kushigo nan Abdallah Anty kushiga nibara ingayawa dad gaku to kawai tacemasu sannan sukashiga itada Ahmed Abdallah kuwa yazauna dan ganin ta inda dad dinsu zai baiyana . Itakuwa tsohiwa wata nurse ce talallabata tashiga da itadakin datake taketa batahakuri shikenan mebabban suna shikenan Mahmuduna dan Allah karka karayi inkayi yazanyi da raina wllh bazanyardaba ina yarinyar take wllh idan Muhmduna bai farfadoba wllh saina mata abinda batayi tunaniba dan Allah kukaini gurin Muhmdu yazanyi infa kuma Shiva wannan halin dan Allah katashi sosai suke tausayamata sbd sunfahimci irin halin da takeciki wata doctor ce tafito daga office dinta tazutace dan Allah kaka kiyi hakuri kinji bari inje indubamakishi babu abinda zaisameshi insha Allah kinji kaka kikwantar da hankalinki duk munfahimci hakinda kikeciki anfa akasamu tsohuwa tayi shiru sannan tace kununa bantaki nayi alwala nayiwa Muhmduna addua to kaka nunamata akayi sannan tafito tafara sallah wadda kanagani kasan bata nutsuwabace sukuwa nurse ce wasukayi kaka Allah dai yabawa jikannan naki lpy ameen yar albarka kutashi kutayani sallah kunji dariya sukayi sannan sukaceto . Bayan sunshiga sunzauna Fatima ta kalleshi tace uncle bakada lpy ne amma bamusaniba umm wllh assident nayi bayan nadawo daga nijar yaune dajiyama nasamu sauki harna farfado akafara ganina amma uncle su kaka basu fadaba suma sai dazun suka sani daidai wannan su Abdallah sukashigo dauke da sallamah sukazauna sannan dad yagaidashi ya jikin da sauki to Allah kara sauki ameen amma bamusaniba wajen su kaka basu gayamanaba eh wllh suma yausuka sanni nasauka daga mota nijar kenan natahu gida akafa sbd rashin kudin abin hawa amma said wannan kaddarar ta afku dan bansanma zanrayuba wani bawan Allah shine yataimaka yakawoni abisitin nan sannan yabiyamin kudun aiki kuma yakezuwa kallum yadubani danma baazama ayi jiya amma shida kakarsa kullum saisunzu, to yanzun ina shiyaran cewar dad, yau kakarsace batajin dadi shine sukatafi amma shiyace zaidawo dan kullum yanazuwa bayan isha to amma mekajeyi a nijar kuma baka gayanba eh dama naji labarin anga yar uwata maimunatu shine nace bari injeko zaadace kai uncle dakagayan aida sainasa adubama umm Allah ya taimakeka aiganinayi abin yayi yawa shiyasa amma kuma yanzun dakagayan aikaga komi yazu dasaukiba danma wannan dan nawa dan Albarka yace toka Allah ya karakiyayiwa ameen mamana tashikije office dincan nabaya mainanba 2 to dad Abdallah tasomuje aa Anty kawai kije to ita kwata kwata batasan takurawa Abdallah itama tafahimci irin yanayi da yakekici narashin jindadi hartakai bakin kofa tadawo uncle nakejin wani kamshi a dakonnan murmishi kukayi sannan dad yace mamana uwarsan turare uncle kuwa cemata yayi namai babban sunane aiko abuyataba irin kanshin dayake kenan kingama Apple din dayakawon saikanshin take uncle tana ina kinganta yamikamata takarba sannan tafita dad yace gaskiya wannan takwarannawa nadabanne harnaji insanganinshi . Fatima kaitsaye office din tanufa amma wani bangare na zuciyarta tana sanganin wannan mutumin wanda take kirada "farisi" watu Muhmd tamurda handle tare da sallahma Akaamsamata sannan yanuna mata gunzama bayan tagaidaahi yace kece arammiyako yar gidan gwani aa wannan dalibace Fatima murmushi yayi sannan yace to yajikin dasauki to Allah kara sauki ameen na gode bakomi anatare ai aha to yanzun mekemakiciwo matar dagowa tayi takalleshi suka hada ido yadaga mata gira sannan yace to Allah yabani Fatima matsayin mata ,kasatayi da kanta sannan tace zan iyatafiya bakigayan abinda kedaminnakiba nake duba matan wasu amma nakasa duba tawa matar kara hade raitayi duk datasan doctor din duk macan datasameshi tadace gakyau ganutsuwa dagani batan bayadan manyane inajinki Allah nibabu abinda kemin ciwo , haryanzu kanshin turaren takeji sosai barema datazauna kankujerarnan tadan daure sannan tace dan Allah kona iyatan bayarka gaskiya zakagayamin pls ok inaji dan Allah wannan kanshin turaten nadakinka nawani ,wllh nawani abokinane dayazu jiya muka gaisa amma dan Allah yasunanshi Muhmd tsintar kanta tayi dayin murmushi tace " farisi " nashine tabbas jinana yanagayamin eh cewar doctor aa bamagana nayiba ok amma tinsan shine aa kawai turarenne yamin dadi to ihun da sukajine yadaitasu da maganar doctor lpy kuwa umm wllh matar wata tsohuwace kawai suna tafiya jikanta yabafi shane taketakuku mukuma munyi iyayinmu amma munkasa gano kanmatsalar ,ok dan Allah kaini gorin tsohuwar to muje ranki yadadi harkuwa dakin yakaita tatsigunna agabanta tace kaka mekefaruwane nisubani Muhmduna sunhanani ganinshi to kaka zasununa makishi amma yanzu yinmin bayanin abindake damunshi to tsohuwa nanfa tashiga bata labari tagane kuma tafahimta dama yanayin haka eh to kaka kikwantar da hankalinki zaiwarke to nagode kowa yayimamakin yadda tsohuwa tayi shiru alhalinsu babu irinlalashi dabasuyimataba takishiru dan Allah doctor taimakami da rowa yamikamata najarka takarba sannan tafarayin tufi aciki saida tadan dau lokaci sannan tace gashi abashi yasha insha Allah zaitashi kaka bari inje dad yana jirana amma gobe zandawo kinji to yarnan yasunanma kikace tai murmushi tace Fatima to nagode doctor dan Allah kabashi bari inje sai goben . Dad neketa jiran maibabban suna amma shiru har dare yayi tonda ga ishaanyi ga Fatima mashiru gashi ancesu kaka barira zasuzo suma shiru gasu Ahmed da Abdallah sunyi barci to uncle din yara zamutafi sai goben insha Allah inyazu gobe kace yajirani to nagode sosai ,Fatima ce tayi sallahma yaamsa lpy najiki shiru taima bayani sannan sukadau yaran harda direbama da yashigo yanzun sukatafi a mota tadauki wannan robutun tunda dama motar tace inta dad cesai aina rakosu escot dinshi shiyasa yayi basaja yafito ata Fatima bilal dan mikon jarkar gabanka to yace yamika mata tabude zatasha dan haryanzun kanta ciwo yakeyi, mamana wannan ruwan mene tofine naciwankai Abdallah ya kawon jiya danacemai kaina naciwo to nagane yama cemin abokinsa balarabene yayi murmushi sukayi gabaki daya ailamari Abdallah saishi dama , yau dad dan kiramana doctor din nan zanmai bayane to kiranshi yashigayi yaban su gaisa yamikamata wayar yauwa kuyimai alwala kafin kubaahi to insha Allah madam yaakayine mamana dama wani Mara lpy akakawo shine nayimai tofi tadaimai bayanin komi yauwa mamana kin kyauta gobe saikuma azu aduba jikinnasa shiyasa nake alfahari dake yata ko mutuwa nayi nasan akwai bayana nagode yata Allah yakara tsaren ke ameen cewar Bilal Kubiyoni dan jin yadda zatakaya ng•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·• *_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️ ─────────────────────── ```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.``` ```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️ ____________(✪)______________ https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980 •·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·• SANADIN YAR ALARAMMA written by Fatima alaramma ( F.M.Y.) Bismilahi rahamanurrahim Littafina abindariya kuma abin tausayi hadi damamaki dakuma soyayya . Sadaukarwa ga Anty meenal dakuma Anty Hafsat Tukwici ne ga Sadiq Abubakar Pg 9 & 10 Ahaka harsuka karasa gida kaitsaye dakinta tayi suma sukawuce nasu dakin bandaki tafada tawatsaruwa sannan tafito tayisallah sannan tayi addua takwanta dan yauko abinci bazata ciba karatunma takasa tsawon mintina takasa barcin danjitakeyi kamar batada lpy kuwa gashidai kannata yadena ciwo amma tarasa mekemata dadi kumatunanin " farisi " yahanata sukuni gakuma wasu tarin tanbayoyi da zuciyarta datake aikamata wanda batada mai amsamata wane Yaya wanda Abdallah kegayamata wanekuma maisunan manya kuma wane Muhmd kuma wane Muhmdu shine tanbayar datarasa amsarta amma yazaayi tagane dukkan wannan mutane tabbas bamutum daya bane ammakuma yaakayi turarensu duk dayane kuma hadayansu kusandaya tabbas zataje gurin doctor kuma zata girin tsohuwa kuma lallai Abdallah yanunamata Yaya dan tanajin wani Abu akan Yaya duk dabatasanshiba kuma batataba ganinshiba amma kuma dasosamune tanason kara kallan fuskar jiya dansaitagama kamar murmushi fuskar takemata wllh dabadan nayi alkawari nave bazantaba gayama danamiji inasonsaba da nafadawa nannan bawan Allah kai ni yar alaramma yazanyi Allah kataimateni yanzun tagama yankeshawara gobe zatasa Abdallah gaba yakaita gurin Yaya duk wannan abundake faruwa dad natakiranta awaya amma bata Masan anayiba shikuwa cewa yayi yasan tayibarci amma aibatada nauyi barci to Allah yasadai lpy kuwa . Shikuwa Muhmd tunda akaje dauramai alwala sannan doctor yabude jarkar yafara baahi ruwan kamar yadda ta umarta hakuran arufesuke gashi tsohuwa yahana abude fuskar gabadaya tajuya tagabakowa sai doctor tace na ammince kabede duka yakewa sahannu yabude masha Allah wow nice shi is beautiful masha Allah tabbas kinyi gaskiya wllh badan yanayin hakanba dayashiga uku agurin mutane maza da mata ,Allah yataimakeshi yashiga maganin dadanyawa sannan sukakoma gefe sukazubawa sarautar Allah ido doctor neyace amma inaganin wannan ciwannasa bana hospital bane eh wllh dama nasan yataba haka saudaya dawata inyamura tabugeshi amma babu macan dazata iyatabashi sai wadda tasha yawunsa to inna taina mutun zaisha yawunsa anatabashi yana sandarewa idan Allah yasa yayimamutum tufi tufa daganan shikenan zakatabashi kazauna lpy tsohuwa ce tace nasan India akasamu macan dazata cemai tanasanshi to komi zai iyadawowa daidai batare dawata laruraba amma babu wata mace dazata iyafadamai tanasanshi agaban idonsa sai wadda tatabashan yawunsa nimakuma ainda najizancen shine gurin wani malami randayayi danaje wajensa shiyayimai tofin amma kasan abinda yaban mamaki Abu dayane rashin imani irinna duniya da mitane masusan kansansu sunesukafi tashiri azamaninna dan Allah doctor inaneman wata alfarma agareka dan Allah kobayan babu raina kakulamin da Muhmdu dan jikina yanabani tabbas akwai boyayen alamari atattare dashi insha Allah kaka sunanu faruq akwai sirrin da zangayamane Muhmdu wanda yasashi halinnan dayake ciki bakowabane face babarsa mahaifiya !!! Eyyye cewar doctor faruq akwai babban abu atare da Muhmdu amana nabaka kobayan baburaina , kuma ina karaneman alfarma kazama abokinsa sbd bashida kowa kumabashi komi sai Allah sai kumani , dan Allah faruq insha Allah zanyi kokarinhakan . Tari sukafarajih , aikuwa ahanzarce duk kansusuka mike sukayi kangadon atare tare dajeramai sannu ahankali yafara bude idanunsa wanda sukayijah sosai kuma sukakankance ahankali yake kallansu cikin nutsuwa baicewa kowa komiba saikaramai sannu sukeyi doctor neyakara cewa yajikin Muhmd again dai baikara yimusu maganaba suka kallijuna shida tsohuwa sannan doctor yace bari nayimasa injection wanda zaisamu barci to amma kanaganin badamuwa , insha Allah bakomi sai alkairi yafita baijimaba yadawo yayi masa injection din sannan yace kaka yakamata kije kikwanta yanzun zuwa asuba zaifarka insha Allah aa wllh indai kaganni alahira kaini akayi inje gida inyime Muhmduna ba lpy wllh babu indazani inanan to kaka amma bari inkaiki dakin nurses sai kikwanta a can aa babu inda zani inyafarka yagawa yaganni darker yallallabata tayarda tajeta kwanta shikansa yanasan Muhmd da zuciya daya wllh kuma yanajinshi harcikin zuciyar shi adakin doctor yakwana sbd alkawarin dayayiwa kaka gabkuwa da asuba yafarka tare da hamdala sannan yakalli doctor wanda yaketa jeramai sannu yace doctor lpy kuwa eh bakadan jindadine shiyasa ok kawai yace tashi mutafi masallaci kaji anfara kiran sallah asuba to shiga kafitu nifa alwalata ok to yashiga yayi alwalarsa sannan yafitu aukarankaya zuwa masallaci babu wanda keyace dajunanshi uffan har akaidar dasallah akagaggaisa sannan sumasufa fito sukatahu doctor yanata jan Muhmd dahira eh kawai yakecemai ta aakuma yace aa harsuka karaso daidai dakin ina tsohuwa ne mai kafinyabashi amsa yaji ance gani Muhmdu agurin tayi sujjada tagodiya ga Allah sannan tace tumasha Allah tumushiga doctor yagaidata hirasukadan taba sannan doctor yace kaka kinga wannan jikannaki insan abota dashi amma yaki karbata kosoyake saina yimai kuka sannan to shekenan munkarbeka cewar tsohuwa dama tuni faruq yasa a gidansu akawomusu abinci yar hira sukataba amma tsohuwa farinciki falcikinta ganitake kamar tahadashi da wani jininshi kaf kallansu yake yasan duk abinda yafaru komi amma banda wanda yabada rubutu abashi wannan baisaniba akakawo abinci tare sukace da doctor faruq tsohuwa matace nata sannan faruq yace yanzun kakwanta kahuta kaji nagakanayin tunani karkatakurawa kwakwalwarka kakwanta sai komi yadaidaita to sannan ya kwanta sai karfe biyu farka dagabarci yayi saurin fadawa toilet yawatsa ruwa yayi sallah sannan yace baba adamu yamike a hanzance yatafi shikuma doctor yayimai bayani a lokacin harsun fito zasuzo dubashi . daidai fitarsa Fatima tashigo dakin bayan sungaisa taketan bayar mai jiki akace yafita tace masha Allah,Allah kara lpy to bari inje mugaisa da uncle din nakafin yadado haka kurintaji zuciyarta nasan gani Mara lafiyan tafita tayi bayan dan batasan wucewa ta office din doctor tana wucewa suna shigowa aikuwa akace mai yatafi dubashi suka zauna jiranshi dan sunsan zaidawo ita kuwa saurin datakeyi takoma gida Abdallah yarakata gurin abukinsa duk dayace baisan inda zaisameshiba , itakuwa yar gidan minister tasamu labari harta taho hospital din yanzun tayi parking tanakokarin shigowa Fatima tasaki jikinta sosai wajen budekofar shikuma yanaciki yaduba ko inabaiganshiba hankalinshi a tashe zaimurda kofar yaji ana murdawa kawai yatsaya dan ganin wane amma baimutsa daga indayakeba takuwa hangame kofar kanta akasa aikuwa tayi tuntube da bakinkofa saiji kake gajab tafada jikinshi daurin fuskar dayayi dama baidauru sosai ba saigashi yafadi gefe fuskarsa tabayyana kuma duk abinda sukeyi kan idon yar minister. Kub•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·• *_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️ ─────────────────────── ```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.``` ```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️ ____________(✪)______________ https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980 •·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·• SANADIN YAR ALARAMMA Written by Fatima alaramma ( F.M.Y.) Bismillahi rahamanurrahim Littafin abin dariya dakuma tausayi hadi damamaki da kuma soyayya . Sadaukarwa ga Sadiq Abubakar Allah yasakamai da alkairi yakuma biyashi da aljanna . Tikwaicine ga Usaina marubuciyar Amresh Pg 11 & 12 Zulaihat jitayi wasu zafafan hawaye sunazuba a idanunta ashetamakara? shikenan tayi asararshi ? dama haka ainihin fuskarsa take ?anyakuwa dan kasarnanne? wadannan tanbayoyi su suketayimata yawo azuciya amma wllh bazata taba iyarabuwa dashiba dan shine farincikinta wanda zata iyasadaukar dakominata sbd shi wannan wace ? Kuma wane mahaifinta akasarnan ? Wanene yabata damarsan abinda takeso ? Gaskiya duletatashi daye danbazata taba yarda wannan yarinyar tabatamata soyayyartaba tabbas doletayi wani Abu akansa dakuma ita zatatanvayeta nawatake bukata wajen sadaukarmata da soyayyarta amma kuma meyasa ita datarungumeshi babu abunda yasameshi ? Bayan ancemata duk wandayarungumeahi indai macace yana sankamewa kodaidama nakaryane ? Tamarasa maizatace dan wanikuka dayacikarfinta nandanan tadurkushi akasatana kukamai bantausayi akwai matsala babba doletasamuwa kanta mafita . Sukuwa kallanjuna sukeyi ido cikin ido kowa yakasa zarejikinsa dana dan uwansa ballemashi dayakejin zuciyarsa tanamasa wani Abu wandashikanshi baigane maitakeyiba itakuwa tarintanbayoyine sukayimata yawa gakuma wannan kanshin turarennasa mai kwantar da hankali wanda akullum shine yakejawomata wasutanbayoyi wandatarasa amsarsu shikuwa yakasa cireta daga kirjinshi duk da batafi rabinsaba sbd dugoneshi sosai itakuma batada wani tsayi, dakanta tajanye jikinta daganashi batare datacemai komiba tamatsayawuce yabarta awajen ,nanfa zulaihat takara kallan kyakkyawar fuskarshi wadda yakekokarin rufeta kaitsayi dakinasa Yakoma yanashiga tsohu yataso yanajeramai sannu ,yajikinnaka dasauki to Allah yakara lpy ameen yanaka jikin jiki alhmdllh masha Allah doctor neyakaraso indayake tareda dafa kafadarshi yace abokina yadai lpy lau alhmdllh masha Allah doctor yafada amma yanzun akwai abindayake damunka aa amma inaso asallameni dan Allah doctor yace gaskiya bazakasamu sallama yanzuba sbd inaso inmawaso inkaraganin yadda jikinnaka zaiyi kuma mamina matacezatazo tadubaka ,yauwa bafakaci abinciba barina zobama bacemai kalaba illama karagyera zama dayayi yalumshi idonsa yana karalallan wannan kyakkyauwar yarinya amma meyasa ita datatabashi babu abindayasameshi kuma maiyasa bayajin abinda yakeji amuryarmata dayakeji ?amma meyasa batayi maganaba ?duk maganar da doctor yakemai baisaniba harsaida yatabashi sannan yadago afergice lpy kuwa abokina lpy lau alhmdllh to dan Allah kaci abincinnan karkace aa doctor yaduramai hannunshi kancukali sannan yashigaci ahankali harsaida ya kammala sannan yatashi yashiga toilet . Shiru Fatima tayi adakin tanemi wuri tazauna tarasa maiyake yawu ajikinta gakuma wani abudayake yawo azuciyarta wane wannan mutumin ? Kuma meneyakawoshi dakin uncle? Kaddai shine maibabban suna? amma aishi lpy lau yake to shidin wannan wane ?tajima tanasakawa dawarwara amma babu abindatasamu aikuwa tamike danfita zuwa dakin mara lafiya nan sannan tabiya dakin MamanSu Aisha abindayasa takesonfarazuwa dakinshine tasan idan taje dakin mama bazatajimata ,amma kuma ina uncle dinta ko ansallameshi itakuwa zulaihat komawa mota tayi dan cinkuka

Chapter 5 of 12