dangidan tsohun gomna nasani rannanma mahaifinshi yazuwajena yayiminmagana amma nacemai nayiwa mamana mijih yayihakuri yaya abokinkanefa eh shidin, Abdallah banasan watamagana amma za,ayi aurennan da izinanUbangiji shikenan yaya Allah yasa,albarka acikinshi ameen kumakaine zakazama wakilin mamana nikuma nine weakilin takwarana insha Allah kumabanasan ajalamarin kashirya lokacin kagayamana nikoyaushe ashiryenake to shikenan yaya.
Dad nebayansukoma gidayasaka adaukimai gorar ruwa akakawomai yadade yana adduoi kafinyadago yanadagowa sukahada ido da Abdallah wandashima yarike gorar ruwan yaketanashi tofin aa Abdallah mekakeyihaka dad tayakanakeyi nasan nayayaneko eh hakane yanzun yana,ina yanagida to shikenan jekakiraminshi alokacinne Anty Zainab yafito daukeda zunbulelan hijabinta tatsogunna tagaida dad sannan tamikamai memunatu yakarbeta yace masha Allah sak kamarsudaya da takwararta babubanbanci kumatanakamada Khadeejata hakane cewar Abban Ramadan sosai yayimata adduoi sannan yace akiramai mamana wadda tayifushidashi toni tayibarci taremasukayida Anty Zainab din tunlukacin da,akacetatafi daki Anty Zainab datake sararasarta sai,itamatayibarcin shineyahanata zuwa gaida dad Abdallah neyashiga dakin yatasheta yace Anty kitashi dad nakiranki sallahmar Anty Zainab ce tatsadashi indatakecewa karabuda,ita inji dad saida Abdallah yatafi sannan Fatima tabude idanunta tace Anty Zainab inasane nakitashi dan nimarama abindasukayimin nayi aa mamana kiyihakuri sbd kinga sbd kene sukeyiwannan kokarin dan Allah mamana kitashi kishiga wanka kisakaya saikizu kijemugaisa to shikenan Anty Zainab shiga toilet dina kiyiwanka hakakuwa akayi batajimaba saigata tafito Anty Zainab hartadaukomata kayandazatasa mamana kisakayan sannan kicowannan abinci sannan kifita kiyisaurifa to shikenan Anty Zainab tanagamawa sannan tafito yaumadai dogiwar gigace ta,atamfa tayikyau sosai duk da mainekadai afuskarsa batashafa komiba tafito falon Muhmd nazaune da giraruwa agefenshi alamusunnuna shineyashanye ruwandayake jikin gorar kaitsaye wajen dad tanufa yafada jikinshi yadagota yace mamana bancemaki kingirmaba kidena wannan abun yanzun wannan cinyar tajikokinace sunaketanadawa kai dad taturubaki dad kadenasonako shikenan dad habadai mama Nina,isa, shikuwa Muhmd tunda Fatima tashigo yakebinta da kallo irina soyayya amma boyayiyar sosayya gakumakanshi dayakejuyawa sosai harwani dishidishi yakegani jikinshi harrawayakeyi gawani bakinhayaki dayakefita ajikinshi kadankadan wandabakowane zai,iyaganiba aosai yakejin jikinshi yayikasada kanshi yakidagowa gashikuma zasutafiwajen kaka waddayake muradingani dantafadamai wacece mamana kardaima wannance mamana dannaji anafada kai to amma inakaka tasanta umm wannankenan.
Dad yace mamana tayaya za,ayi indenasanki haryanzu inason mamana sbd inaneman albarkarki mamana to shikenan dadina, yauwa mamana kitashimutafi hospital zamuduba kaka our my good dad kakabatada lpy kai wayyo toshikenan dad zamu,iyatafiya tashiga tafadawa Anty Zainab sannan sukagito sukatafi amota daya salokacinne take uncle Dan Allah kayihakiri abindayafaru dazun bakomi mamana nagode uncle, suna,isa hospital din kaitsaye sukashiga kakace kekwance saiwasu yanmata agefenta babu abindasuke tattaunawa sallahmar Fatima cetadoki kunanta tadanjuyoda kanta danjinmuryar takeyi tamkar amafarki itancekuwa tagani mamana tafurta damuryarta wadda batafita sosai na,am kaka Allah nagodema damanasan zakizo mamana tabbas kecezakicikamin aikindanadauko akan Muhmd tabbas asanadinkine maman zaikomaga ahalinsa itakuwa Fatima karasawa tayigaban gadontace kaka menekikefada haka kecezaki karasa ladanki aa mamana ASANADIN YAR ALARAMMANE Abdallah neyakaraso yaruke hannunta yace kakata inanekikashiga inatanemanki Dan albarka kazutafiya da abokinka ko tabbas kayi gaskiya Muhmd nakane banawaba kai kaka menekikefadahaka Dan Allah kibari kaka dukkanku inasanku kunsanwanne halinashiga arashinku Dan Allah kaka kidenafada komizaizama tarihi, takalli dad tace sannudazuwa damanasan zakuzo sbd kullum addu,ata kenan gashikuma Allah yakawominku, shikuwa dad tausayintane yahanashi magana tundazun sbd yaddatarame tafita haiyacinta kaka Allah zaibaki lpy Dan Allah kidenafadin haka munataredake insha Allah, sailokacin Muhmd yakarasa gabanta yace 'yartsohuwata yajikinnaki dasauki Muhmduna masha Allah haka,akeso sannafa dakinyayishiru wadannan yanmata sukasakai sukafita bayansungaidasu dad yacewa Abban Ramadan yazuwajesuyi magana nanfasukafi dad yacemashi yanzunwanne abune kaka kebukata bakomi wannama babban hospital ne za,ayimatakomi nanfa dad yace to lallai ayi,abindayakamata idanbahakaba nanda kwana uku zaifitada itawaje to insha Allah za,ayi badamuwa Yaya cewar Abban Ramadan sannan yace sukoma wannan kenan.
Kakace taruke hannun Fatima tahadashida Muhmd tace mamana ga Muhmd nan amana Muhmd wannan itace mamana sosai Muhmd yatsuretada idanu dankaine tazunan kaikayimata abindabekamataba sbd itakin alkairinkace, kaka nifabansantaba bankumataba ganintaba sai amafarki datakekokarin cinyeminkorwa kai Muhmdu kodaikai kacinyemata sukadanyi murmushi amma banda Muhmd karkidamu mamana zaidawo haiyacinshi abubuwanne sukayimaiyawa to insha Allah tasaki Muhmd sannan tace mamana zamfadamaki wasu abubuwa akan mubabban suma aiyabinciken danayi kinkara jaddadamaki mahaifiyarsace ta,aikatawai wannan rashin imanin amma acikin kowanne shikara watanbakwai biyugawatan akowanne dare yanafadan wasmaganganu dakuma labarirrika amma dawani yareneyakefadi kamardai laranci to ananne zakijikomi to shikenan kaka amma kaka idanwanna ranatazu tayayaza,ayinasani nidabatare mukekwanaba nakuma muharraminaba tabbas jikinayana bani watarana zakuzama abudaya tajawo kunnan Fatima tafadamata wani abu sainaji Fatima tanacewa kintabbata tace eh to shikenan, shidai yanagefe babu abindayakeji wandasukefada sosaida kanshi dakematukar sarawa dad neyakira Abdallah yafadamai wani abu akunne shikuma gadangadan nagayayiwajen kaka shimayagayamata nannaga tafadada murmushinta tace shikenan farincikina yacika LA,ilah haillallah Muhammadurrasulullah take jikinta yayisanyi naga Fatima tafara kiramsunanta yayinda Muhmd yayokanta yana,ambatar sunanta amma ina Abban Ramadan neyakaraso indatake tace kumatsanagani babufa abindayasameta, shikuwa dad jikinshine yaketabari Fatima ce taruke uncle tace uncle kayimata maganatatashi kaka Dan Allah kimeke banasanwasa kaka Allah kimike nayimaki alkawaribazantaba barin "farisiba" amanarshi dakikabani zankulamaki dashi amma kecewadda dataimakonki zan,iyakomi kinji kakata Dan Allah kitashi karkiminhaka kaka shikuwa Muhmd dad yarike sosai yamakasa magana saidaikawai nunidayakemai da kaka yanazubarda hawaye Abdallah kuwa kwanciyayi ajikinta yanata rusakuka Ramadan da Ahmed sumadai kukansukeyi Allah sairki rayuwa
Nagode dabibiyar dakukemin inagaidaku masoyana*SANADIN YAR ALARAMMA*
*Written* by*
*FATIMA ALARAMMA*( F.M.Y)*
*Bismillahir,rahamanurrahim*
*Littafin abin dariya kuma abintausayi haddi da mamaki dakuma soyayya*
*Sadaukarwa ga masoyiyata wadda nakejin dadin commente dinta akoda yaushe FATIMA SURAJO da yayar ARABIAT ina godiya
*tukwaicine ga Sadiq Abubakar*
*Pg* *29* & *20*
Agabansu akazu nurse's sukafita da kaka dandubata cikinsukuwa harda Abban Ramadan wajen mintina 30 akadauka kafindaga bisani akazu,akakira dad Muhmd kuwayakirekanshi sosai launin idanshiyacanza sosai yakuma zubawa Fatima idanu inda datanakukan saikumacan dataga dad yafita batasan lokacin da murmushi yakufcemataba nanfa suketa kallanta da mamakidansunsan yayarsu akwai imani amma yahaka ikon Allah kardai Anty tabuwatayi cewar Ahmed azuciyarsa, jisukayi Muhmd yakurmawata gigitacciyarkara wadda duk saidasuka tushekunnuwansu mardama nawajen hospital din yajiwannankara cabkuma yayishiru yazubawa Fatima idanuyanazubar da hawaye Abdallah neyakaraso indasuke yace yaya menene yakefaruwa shidai kanshiyakifa ajikin Abdallah kai yadasawani sabon kuka rerashiyakeyi iyakar yinshi dak saidayabasu tausayi,Yaya Dan Allah kadenawanna kukan ya,isahaka Abdallah dolenenayi kuka Abdallah, Abdallah anyakuwa inada hankali Abdallah anyakuwa nidan adamne kamarkowa kwakwalwata bata batasamumutsalaba Fatima ce takekallanshi datausayawa, kallanta yayi yace Dan Allah Anty Abdallah kiyimin addua sbd nasanwannan rayuwartawa tabbas ina bukatar acikin abubiyu ayidaya nafarko kodai nawarke nadawo cikakken dan Adam kokuma inafatan Allah yadaurauwa kafinyakarasa Fatima tatushemaibaki tacehaba Yaya Dan Allah mekakecewa hakane Dan Allah kakede wannan jarrabawace watarana sailabari yamakasa magana itakuma tanafada tanahawaye taredabudemai bakinshi insha Allah Anty Abdallah bazankaraba yauwa my Yaya Abdallah wannan kenan.
Dad agigice yafitadaga dakin yakarasa inda,akenemanshi ahnkalitashe yacewa Abdallah baba yajikin kaka yakalleshi yacemai Yaya kakwantar da hankalinka itarayuwa yar,hakurice to yakare Yaya banganeba Abban Ramadan yamurmusa sannayace zauna Yaya zanyimaka bayani insha Allah nanayashiga yimaibayani sainaga dad yadan murmusa yace hakanyayi to shikenan ashiryata asakata amota akaitagida ayimata sallah to basesinbiyaba kayikomin to shikenan nagode Yaya bari,injeko to shikenan nagode sai akaita to shikenan Yaya wannakenan .
Muhmd kuwa faduwayayi kasa yanagama wannan maganar baribabu dalilinshi akadaukeshi saidaki akan idanun dad akayidaki dashi, sunkai mintina 50 sannan sukafito akakira dad nanfa sukacemai basugane komiba amma idanbabu damuwa za,asamuwandazaikuladashi sosai wandayakesan gani tabbas inatunanin da'yarne idanbakoma zaishigaba innalillahi wainnailaihirraju,un abinda dad kefadikenan to shikenan amma inason akaradubaminshi dakyau agayamin takamaimai mekedamunshi to shikenan alhaji nagode yasakaiyafito dad yanacikin matsanancin damuwa sbd harzuciyarshi bayasan yagawani abudazaisamu Muhammad Allah kataimakeni abisakudirina ameen dakinyakoma yazauna Fatima da Ahmed Abdallah da Ramadan duk sunzubamai idanu maganarshi kawaisukejira tsawanmintina sukadauka ahaka kafin dad yakallesu yace mamana tashimutafi gida batacemai kalaba tameke jikibakwari tace dad kaddaishi yatafi kallantayayi da,alamar tausayi yace no mamana amma tabbas yanabukatar taimako agaremu dad karkajikomi wllh zan,iyakomi akan "farisina" kintabbata mamana eh dad to shikenan muje mukaraganin jikinnashi saimutafi gidako dagamaikai kawaitayi, dakinsukashiga da sallahma yanakwance gashinkanshi yakwantashima afilo hancinnan harwani sallahma yakemaka vakinnan yakarayinjah sosai tashagalada kallanshi dad yakarasa indayake yafarazubamai adduoi sosai yacema su Ahmed sumatsosuyimai hakasukayita tofamai yace mamana kitasokema takuwataso tafaratufamai tanahawaye takaikanta kenanzata tofamaiwata aya awayenta yazuba akan idanunshi take idanunshi dakuma bakinshi sukahaurawa ahankali yaruke hannun dad yace dad sosai dad mayakara rikeshi ya,akayidana yakai kunnanshi daidai bakinshi yace dad inason nur dan Allah dad ka auramin nur wllh shinebabban baurina aduniba dad kagayawa nur dad wllh inasanta kumazan iyakomi sbd ita dad shiruyayi yakasa magana yace azuciyarsa dama abindanakejira kenan dad narasakaka gashikuma zanrasa nur wllh dad idannarasata mutuwazanyi hanadana kadenafadin haka nur bazakarasataba insha Allah maganar da dad yayine yafarkar dasu dagatunaninsu barema Fatima wandatajiwani kukayana Zuwarmata haryana gadan hospital amma bakinshi yakasa manta nur wannan wacce irinkaddarace san masowani, Allah gani wllh da,ace" farisina" zainaminso irinna nur danajidadi wllh kai wllh ko,atabiyuzanzo nayarda duk wannan azuciyarta taketasakawa taredayiwakanta kukan tausayinkanta wannan kenan.
Dababban voice Muhmd yayimagana yace dad kataimakamin wllh inason nur dad wllh dad itacefarincikina kuma zaiyayinkomi dan,ita idan besabawa addiniba, yaruko hannun Abdallah yace Abdallah katayani gayawa dad yadda nakesan Anty Abdallah,Fatima!!! Anty Abdallah saida nunfashintayatsaya nadanwani lokaci sannan yadawo Abdallah Dad wllh Yaya yanasan Anty kuma Anty matanasan Yaya wllh indaika amence nasani Anty zata,amence kodakuwabataso kataimaka dad inarokonka wannan alfarma dad wllh zamushiga mugunhali idankahanamu, sukiwa basusan shirunnan dayayiba wani,irinfarincikine yaziyarci zuciyarsa Mara misaltuwa kingako gaba bazaice bashi,akayiba shineyarokadakanshi dad kataimka itakuwa Fatima kukan farincikine taketayi menene yasakabegayamata itace nurba wllh datuni anyi,angama dan sosai zatakarbeshi hannubibbiyu, sukuwa Abdallah da Muhmd hadakansuaukayi awajedaya suketa rerakukansu abintausayi kuma kowannensu da abindayake sakawa, dad yadagosu yace haba yayana Ku,atunaninku akwaiwani abuda dana yakeso inhanashi matsawarnasan bazai,illatardashiba dan Allah kodena wannan kukan ya,ishenihaka indai nur ce yakalli Muhmd yace nur ko yanamurmushi eh dad nur to nariganabayar da,ita nayimata miji ba Muhmd kadaiba hatta Fatima saidatarike kirjinta sbd jinyadda yakebugawa nabatadana wandanakejidashi kobayan baburaina nakejin zaikulamin da,amanarta shine takwarana nabawa maibabban suna yafada yanamurmushi danyafahimci irin halindasukashigadazun,Muhmd rungume dad yayi yace dad inason wllh dad banida wandayafika afadin duniya taredafashewada kuka dad yadagoshi yace bance kukan ya,isaba to dad yakalleshi sosai yace akwai to dad waye yace matarka insha Allah nandanan Muhmd yabuya akirjin dad aa takwarana kunyatakuma kakeji shidai yayishiru taredayin dariya nanfa dukkansu sukataso sukakara rungume dad amma banda Fatima wadda tayikasadakanta, tagefen jikin dad Muhmd yahango Fatima yayimata dariya itakuwa tayikasadakanta danyanzun kunyarshi takejisosai dad to maza kutashimuyi gida zaka,iya dana eh dad Aida nur awajen itace karfin gwiwatadama murmushi dad yayi yace surukata kitasomana itadai tayiduf Abban Ramadan yace mamana rabudasu zumutafi anajiranmu, wannan kenan.
Ataresukatafi amma Fatima jitayi takasa sakewa ahaka harsukakarasa gida harma anfitoda gawar kaka za,ayimata sallah nanfa suka,karafashewada kuka sunakaiwa gida get gingidanma abudeyake duk anan mutane suke sukashiga anatayimasu ta,aziya sukayi alwala Muhmd gabadaya yakidime haba takwarana kanutsemana to dad harbakin gawar dad yarakashi yayimata addua sannan sukataso sukataho amma abindayabashi mamaki shine mutanenfa ba'yan,uwansu dad bane kumabasakama dasu gashikuma yaga,anatashiga gidan dayake kallangidansu Ramadan kawaidai maganace beyiba danyasan ba,awasada mutuwa nikuma nace anawasada ita awaniwajen indai anasan cimmanasara wannan kenan.
Fatima tashiga gida kaitsaye dakin Anty Zainab tawuce tafadajikinta tace Anty shikenan kaka tatafi shikenan mekaunar "farisina" babu yazama maraya Anty shikenan yanzunbashida gata aa mamana kecikominashi kece uwarsa kuma kece ubanshi niwanakedashi ayanzun jinakeyi ammakar yan,uwana sundadeda mutuwa banidakowasai mijina saukuma yan,uwan mijina shine ubana kumashine uwata, dan Allah mamana kirike Yaya hannu biyu wllh zakijidadinshi nangaba insha Allah Anty nagode nasani mamana tabbas Yaya yanasanki kasatayi dakanta sannan tace tabbas kuwayafada dabakinshi eyye damanasan mamana ba,irinmatannance da mutum zaizaunadasubane aceba,asansu mamanafa tadabance kinunawa mijinki soyayya tamkar yadda mamana tayi wato surukata duk dani bantabadaukanta asurukaba a mamana nadauketa nasan da,ace tanarayebakaramin dadizamujiba amma ahakanma alhamdullh tonda duk tarbiyarsuce hakane Anty, shiyasa nace kisa,aranki "farisi" nakine da,izunin Allah nagode Anty ammafa idan bakekulamana dashi tofa karumaiwatazanyi kai Anty hakadai rayuwa tacigaba datafiya gashi yaukimanin one week kenan darasuwar kaka dad yakoma gida amma yaune zaizudantafiya da yayanshi dakuma Muhmd angama sadakar kayan kaka tas madansu kyauwun amma Muhmd ansha kuka ankushi, hadda Ramadan za,atafi dansu abban Rama zasuwuce faris shida Anty Zainab da nur, haka dad yahadakan yayanshi sukadauhanyar kano shikenan fa asheke kaka kasace takawociwanna gari, wannan kenan
Bangaren zulaihat kuwa sosai takejinsan Muhmd yankaruwa azuciyarta takai takawo idan takalli danamiji saitadingaganinshi wanikala gakuma ramadatakeyi mamanta tayitayi amma takefadamata tayankeshawarar gayawa babanta dan yasanyaddaza,ayi dan gaskiya bazata iyajurewaba takumarabuda Hauwa,u danganitayi ashecutarta zatayi itama Hauwa,un sanshitakeyi shiyasa sukayisaurin rabajaha dansosai sukayifada akanshi takaishi wajen malami asihircemasushi akace aibazaiyuwuba sbd ayanzu wani mugayanen tsarine tattaredashi, yaune minister baban zulaihat zaidawo, yana sowakuwa bayanyahuta awajen cin abinci yakecewa yanaga zulaihat kinramene nanfa mamanta tacekatanbayeta dannayi nayi takigayamin nanfa tacemai wani yarone takeso dan abokin minister ilimi kuma yarun ahannunshi yake nanafa yace lallai aranar zaizuwajen minister ayimagana bawasa shidanwane yarun dad zaimabayani to shikenan karkidamu ,
Ahanyane sunkusa karasawa akakira dad akefadamai minister na kukada shegeda ficeyazu nemanshi nanfayasanarmasu gasunan zuwa da izunin Allah bakuwa adadeba saigasu kowa yayigida akabar dad dakuma Muhmd dancemai yayi yatsaya sukazauna yayinda Muhmd yayigefe, bayansun gaisa yakelaburtamai abindayakawoshi kanshi yamugun daurewa amma yace bari akirayaro, akakirashi bayan sungaisa akalabartamai komi nanfa yace shibemasantaba kuma wllh tamayihakuri sbd ninamakusa aure kuma banamatunanin nan akacemaka baba to shikenan amma nidai nantacemin to shikenan takeyakirata video call tadaga yace zulaihat inamakikace tamaimaita to ancebanan bane take Muhmd yabude fuskarshi minister yahaskashi yace wannanne eh dad, Muhmd aa wllh banibane bibanmasankiba bantaba ganinkiba kawai dan Allah Abba kayihakuri ni banmasantaba juyinduniya dad yasabaki amma shiyace besantaba haka sukahakura akatafi wannan kenan.
Sosai dad yasanya maiyan malamai suyitayima Muhmd addua badarebarana kumayashedamasu da idan Allah yakaimu ranar Friday za,adaurawa Muhmd aure pic dinsu dasukayine nazuwa kanfanin dad shineyaketa yawo agari sukuwa basusan me,akeyiba dan dukkansu babuwaya ataredasu ,dad yacewa Muhmd yaje sudauko wayarsa agidansu yacigaba da amfanida ita bayasan zamanshibawaya hakakuwa akayi yadaukota, yacewa Fatima tadaukotata itama danyasan basusaniba kuma yahana kunna kallo agidan Abdallah yasani amma dad bebari yafdawa kowanne daga cikinsuba yautakama ranar Monday dad dakanshi yasaka akadaukomai masu dinki sukagwadamai kowa kumahar lokacin bebasudamar kunnawayaba kuma sunjisun amence, dad tunda abunnan yafaru yadawoda Muhmd gidanshi yabashi wani daki dayake gefen fat dinshi kuma konandacan dad bayabari Muhmd yaje kulawa sosai Fatima mahaka gashikuma yadauke Abdallah daga tsakaninsu Fatima balain kunyar Muhmd takeji ayanzun wannan kenan.
Yautakama ranar akhamis ana,igobe daurin auren Fatima da Muhmd dad yakirasu yace sukunnan wayoyinsu suhau online tosukace kowayatashi zaitafi dad yace amma kuyihira kafin kutafimana nifitama zanyi to kawai tokacemai shikuma yabarwajen yana dariya, bakin dad sungaya hallara amma ba,agidansukeba sunawani kebantaccen gida sbd yasan idanyace suzauna agidanshi tabbas Khadeeja zatakunyatashi agaban mutane, amma kuma tunranda yadauko su Abdallah bekaraganinta agidanba tacemaizataje gidan kaka Barira amma yaje ancemai sunyitafiya kuma yasantafiyartasu bata ,alkairibace shiyasa yaketa yiwa Muhmd tsimi yanda asiri bazai,iyatasiri ajikinshiba, Allah kashiryamin Khadeeja wannan kenan.
Tunda akagayawa zulaihat abindakefaruwa hankalinta yayimuguntashi shikenan tarasashi abinda kullum takefada kenan tana kuka minister shenekezama yabata hakuri yausunazaune a falo akadan kunnan TV anakallah nanfa akasako abindayada yatayarmada zulaihat hankali, invitation na Muhmd da Kuma Fatima takekuwa tafasheda kuka tayi dakinta damanasani dad wllh daniyakeso amma sbd ahannunsuyake shine sukahadashida yarsu nikuma akabarnida ciwanso dan Allah dad kayiwani Abu wllh bazanjureba gobenefa zadaura auren dad kafintakara wata maganar tazube takeaukayo kanta sunacewa wllh bazamuuardaba yar guda daya da Allah yabamu akashemana ita mamanta gaskiya dad kudinka beyi amfaniba kanaganin 'yarkazatamutu amma kanawanizancen banza takesuka dauketa sai hospital ananne minister yakecewa dole asanyadda za,ayi, ko danshi minister tan yagabalareben yaro shineyakesan hada zuri,adashiko to wllh yarsa bazata mutu abanzaba Allah yakaimu dasafe dan ayanzun baze iyatafiya yabar yarshiba dayakeji da ita amma inbadanhakaba da yanzuzaije, wannan kenan.
Fatima takasa dagowa suhada idanu kokadan shine kawaiyayi karfin halincewa nur tadan dagosaikuma tamayar kibani lbr dan Allah kai Yaya kasanfa banida lbr aa bashinakesoba Yaya dayasunan nakeso nawannan kallanshi tayi tace Yaya akwaiwani wandayawuce wannan eh mana cewar Muhmd tadanyi murmushi gaskiya nibansanshiba tafada tanamurmurshi umm kawaidai kicebazaki fadabako aa Yaya kika,karamaimaitawa umm zakiyibayani Muhmd yafada, mikewatayi tace Yaya zantafi cikin gidan sbd inaso nayiwaya kallanta yayi yace dawanekuma amma kawaidai to amma wllh karkisake kiyida Habib dakuma "farisi" kai Yaya tudanme kawai sbd banaso, tamimarmushi tashigeciki, wannan kenan.
Wayarta tabude ahankali takira Aisha, kiradaya tadauka Aisha na,am teemah kinakikashigane Dan Allah inatakiran wayarki amma shiru wllh Aisha dad neyahanani kunnawayata to shikenan amarya insha Allah munahanya dukkanmu gaskiya amarya nayi missin naki nimahaka to amma mekikeshirya namefa haka amarya amaryabagera kebansan iskanci wwacce irin amarya to shikenan maidani banza ainagani a TV kinkyauta dabaki gayanba najikuma zantahu nida mama, ke Aisha bannafa san iskanci Allah bansanmene kikefadaba to shikenan indai dagaskekike to jeki kihau online zakigani kikirani to shikenan takashewayar jikinarawa, bangaren Muhmd daishima doctor faruq ne yakirashi sjimadai hakance takasance atare sukashiga IG dandubawa Fatima tagamutane anatayimata magana sosai ahankali tafaradubawa pic dindataganine yatsaidamata numfashi itace da Muhmd batakuma ganintashin hankaliba saida taga invitation shimakuma Muhmd abindayagani kenan bekarashiga farincikiba saidayaga invitation gobene daurin auren yamarasa inane zaijedan murna kawaisaiyafara sujjada agaban Allah, itakuwa Fatima tanakallan deta dintarasa mezatafi tafada gadantakawai tanazubarda hawaye nafarinciki ko bakomi zatabarwa mom dinta mijinta, wannan kenan.
Nagode da bibiyata dakakeyi inagaida ku masoyana•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*_LAFAZI WRITERS ASSOCIATION ®_* ✍️
───────────────────────
```{Kyakkyawan lafazi a cikin rubutu yana ɗamgfare da bin ƙa'idar Adabin Hausa.```
```Lafazi gidan karamci da mutuntaka, Harshenmu abin alfaharinmu.}``` ✏️✏️✏️
____________(✪)______________
https://www.facebook.com/profile.php?id=100069755834980
•·•·•·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·••·•·•·•·•·•·•·•·•·•
*SANADIN YAR ALARAMMA*
*Written* by*
*FATIMA ALARAMMA*( F.M.Y)*
*Bismillahir,rahamanurrahim*
*Littafin abin dariya kuma abintausayi haddi da mamaki dakuma soyayya*
*Sadaukarwa ga ilahirin masoyana aduk indasuke afadin duniya Fatima alaramma nagaidaku masoyana*
*tukwaicine ga Sadiq Abubakar*
*Pg* *31*& *32*
Sosai dukkanninsu suke farinciki da wannan aure musammanma Abdallah Wanda shipyard gash sani tobayanzuba amma yayishiru da bin,umarnin mahaifinshi, shikuma Muhmd yanacikin hakane doctor sadiq yakirashi yacemashi ango kakaiwa abokanka kuwa shiruyayimai kayishiru cewar doctor tumezancema bayankasan banida abokai ohhh bawani baridai yanzun zanzogidan sai ayimagana to shikenan Allah yakawoka ammafa dad bazaibari mufitaba to shikenan idannazo aizaibari to shikenan saikazu sukayi sallama.
Fatima tanakwance tarasa,abinyi takumarasameneyakemata daditakofakanta kiranwayane yashigo tadauka dad ne yace mamana yanzunnan wata zatazutadaukeki kibita kinji to shikenan dad yauma mamana kidanzuba kayanki ajaka to dad, tashitayi tafadawanka tafito tasakakaya sannan tazauna tanajiran tsammani cankumatafada wani tonani saitafasheda kuka sosai takeyinkukan azuciyarta takefada tace yanzunshikenan bawanidawani gatawanda za,ace 'yazatasamu daga mahaifiyarta shikenan nibawanidawani 'yance damahaifiyata zatakwaitatamin kafin aurena banidawanda zaikuladani balle asanmekedamuna bawidawata jajirtarciyar 'kawa ko yar uwa tundanarasa kulawata mahaifiya wannan wacce irin rayuwace ohhh Allah nagodema tabbas kowada irin jarrabawar da Allah yakeyiwa Dan,Adam niwannace tawa Allah ganigareka.
Jitayi andafata tadago Anty Zainab ce tace mamana menene yakedamunki mamana banhanaki sakadamuwa azuciyarkiba mamana wllh sbd kenashigo gidannan badan waniba amma Dan Allah kidena damunkanki kowadakikagani da,abindayadameshi muwannance kaddararmu ko kigodewa Allah yayimaki canjidamafi alheri dannatabbata Yaya zaikuladake sosai kuma zakijedadinshi kumakema zaijidadinki kiyiwa mujinki biyayya mamana insha Allah yanzun kitashi ga bakuwacan tanajiranki kinji mamana gobe dawuri zanzukinji kafinma adaura auren to shikenan insu Ramadan suwaje wajen abbansu to shikenan tashimutafi fitowasukayi atare alokacin had,ankawowa matar abintabawa tazauna tagaidata sanan tace kiyihakuri banfito dawuriba bakomi yayata, bayantakammala sukamike hadda Anty Zainab sukafito harmotar matar sannan sukashiga sannan itama Anty Zainab tawuce sukatafi duk abinda akeyi akan,idanun Muhmd tabbas yanasan Fatima barema halayenta masu kyau wannan kenan.
Ahankali suka karasa wanigida maimadaidaicin kyauwu sukayi fakin sukashiga karfalon akujera tadago takalleta tace Fatima kisaki jikinki dani nidin tamkar mahaifiya name,agareki nidin year,uwar kakarkice kuma takwararki yanayine narashin zumuncine yasanya ba,asanjunaba dakuma rashinzamaguridaya to shikenan mamy zakizauna anan harzuwa jibi insha Allah to mamy baki Khadeeja tazu karkidamu nanma gidankune gayayarki khdeeja tafarakwalamatakira na,am mamy ganinan to mazazugayar,uwarki to mamy saiga Khadeeja jah to hardankama sukeyi da,ita tarungume Fatima tace amarya Fatima kasatayi dakanta mamy kingakunyata takeji saikuma tuk sukayi dariya Khadeeja daukomata wani Abu afirice to mamy tamike tadaukomata Fatima mazasha tasha bamasu sannan mamy tace Khadeeja kaita dakinki tayiwanka tahuta zuwa,anjima idantayibarci tatashi sai,afarayimata geran to mamy sis taso mutafi sukamike kaitsaye Fatima wankatafada tafito dama ita akwaisan ruwa sosai tafito tashafa wani mayika Wanda Khadeeja ta,ajiyemata sannan tasakakaya takwanta batajimaba kuwa barciyadauketa wannan kenan.
Dad nezaune kan kukera shida Abdallah da Ahmed dad yanata kiranmutane yanasanar masu wadanda basagarin sosai dad yakecikin farinciki Abdallah kuwaba,amagana,kamar anwullu mutum saiganin mom sukayi akansu babu wabdayacemata kala sai Ahmed yace mom sannu dazuwa yauwa kawaitace taredakallan dad da Abdallah tayitsaki dad yakalleta yace Khadeeja daga,inakike dawan kwanaki kamaryadaga inanake daga indaka,aikene bawasanakemakiba daga ina ohh banacemaka zani gidan kaka Bariraba eh to danaje nataddata zatayitafiya shine tacenazumuje nikima nazaci kwanadata zamiyi amma Ashe bakwanadaya zamuyiba shinemukayi wadannan kwanaci kuma garin babu network balle nakiraka nafadama saiyanzunma danashigo gari nakejin aahewai bikin yarka akeyi umm abinda dad yace Kennan yanzun kinyauta kenan kamaryane baketunaninwani abunyasameki gashikinfita babu izinina to shikenan sokakeyi inkibin magaifiyata sbd kai Khadeeja wannan batazama mahaifiya tagariba wadda za,acezayi alfahari da ita ,kai wllh bazanjuri wulakantamin mahaifiyaba, Khadeeja kitsoran Allah kafin lokaci yakuremaki Dan Allah Khadeeja tsakitayi tawuce tabarshi wannan kenan.
Dad yacewa Abdallah jekakiramin Yayaku to dad waya yadauka yakirawo Fatima ringin dayatadauka yace mamana kina lpy ko eh dad yauwa mamana awanne gidane zakuzauna dad aisai,ajindakace dad aa mamana kifadi ra,ayinki no dad duk abinda kukayanke yayi to shikenan mamana bari inkira Muhmd din muji yadda za,ayi to shikenan yauwa mamana angama gera gidansuko eh hakane to shikenan baridai akira takwarannawa duk yadda mukayi zangayamaki to dad sallama Muhmd ce yasashi kashewayar yace dana matsunan kazauna zamuyi magana to dad yauwa takwarana ainane zakuzauna angama geramaku gidanku sannan kuma akwai gidajenku da akagama suma to yanzun awanne zakuzauna dad aisai abindakace aa kazaba aa dad kai kunsani atsakiya gaskiya bari inkira mamana dai yauwa dad kagayamata saitazaba ita to aikaine babba aa dad tazaba ita to bari akirata hello mamana na,am dad nace shimayace saikinzaba aa dad yazabashi yamikamai wayar yace kusasanta kanku to dad, yace nur na,am dawata kausashiyar murya kizaba mana nabaki dama to shikenan firisina nazabe gidan da,akagera kintabbata bantakuramaki ba danfarincikina saiki kashenaki aa farisi Nima inasanshi to shikenan nagode nuril kalbi to bakumi annurin zuciyata gabadaya yamanta agaban dad yake, shikuwa dad saidan murmusawa yakeyi Abdallah yacewa dad akunne dad jibi yadda sukefadawa junansu kalamai sunmantama da shafinmu dariya dad yayi yace to inaruwanka Abdallah, Sai lokacin da Fatima takashe wayar sannan Muhmd yatuno a inayake aikuwa yakasa dagokanshi yahada ido da dad shikuwa dad yana ankaredashi Abdallah yanayiwa dad magana ahankali Muhmd yafaki idanunsu ya,ajiyewayar yakanta akan tayal yaringa janjikinshi ahakan hatsaida yazubakin kofa da rarrafe dad yatabu Abdallah yanunamai yace kalli takwarana saidayazu bakin kofa wannan yabude yafitadagudu, dad dariya Abdallah dariya, dad yace Allah yadauwamar da soyayyarku gajunanku yabaku juri,adayyaba ya albarkaci rayuwarka yadauwamardaku cikin farinkici ameen cewar Abdallah yadaki wayar yakira Fatima yace mamana yakukayi tagayamai shima yaji dadinhakan kibakomi agidan mijinta takezaune tabbas Fatima tagarice wadda mutum zaiyi farincikin samunta ko fat dinta agidansu yafi gidan girma tabbas Fatima yarhalakce Allah yayimaki albarka yata ameen Abdallah yafada wannan kenan.
Yaune takama ranarda za,adaurawa Fatima aure da Muhmd sosai mutane sukazazzo harta gidansu Fatima acikeyake damkan da mutane dan dad kiran Anty Zainab yayi yace tazosukulada baki bakuwatamusaba tazo shagali akeyi sosai yayinda mom kecikin bakinciki dan baka yacemata matukar akayi aurenan tofa komi yalalace dan babuwani abuncutarwa da zai,iyacutarda dukkansu, abindayabawa mom mamakida mijinta shine kayatagani cikin akwati dinkakku Wanda dad yayimata nafitarbiki nanfatakara junnunawa mijinnata tanadaki takifitowa sbd batacikin farinciki kuma duk abinda akeyi tanakallansu, takira dad yazo yace ya,akayine matata tacemai yanzun kayimin adalcikenan 'yartawa zaka aurar batareda shawarataba kuma karasa wandazakabata saimara galiwu nanafa dad yahaderai yace kadda bakinki yasake cewayarannan Mara galiwu ninenan galiwunshi kuma zandauramai aure tareda 'yata ko dakuwababu saka albarkarki bejiratakara cemaikomiba yafice yabarmata dakin wannan kenan.
Yauda safe zulaihat fajikiba sauki sosai hankalin mahaifinta yatashi yace tabbas saidai asanyadda za,ayi dan wallahi yarsa bazatamitu abanzaba akanwani yaro Mara asali da tushe idan yarsa tamutu to shima sai ankasheshi karfe biyun rana zasusamu ganinta dan hakayace yanaganinta zaitafi wajen Alaramma asanyadda za,ayi
Bangaren Fatima sosaitakesamun Kulawa gyerakuwa ba,amagana dan itakanta tasantacanza kuma ancemata gobe kafin,adaura aure zatakoma gida dad zaizuyadauketa akuwa daren ranar alhamis bakaran wayatayida farisintaba kuma saisuntare da sati daya za,ayiwalima, shimakuma dad sosai yakulawa da Muhmd bayasan yagayamatsa daga wajenshi kungafa ubanagari wannan kenan.
Abukan dad angama hallara alokacinne ankusa saukowadaga masallaci manyan abikan dad guda biyar sukahallara aeajen daga faris suke dayanne yakira dad yace waisurikinnamu danwanne garine kuma danwane agarinnan dad maganar gaskiya shibadan kowabane agarinnan amma yaran kikkine haka
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 11 Chapter of 12