Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 5
can za’a wuce da ita Dinner har a kaita gidanta, wannan umurnin Mum ne. Masu karatu in bakwayi bamu guri, tundaga nesa na hango motoci jere suna d’eban mutane, sai da aka gama diban kowa, na hango wata maroon d’in lemo zeen ta perker, su Gwaggo da’ake leke, baki tasaki tana kalo, don tunda take bata tab’a, ganin irin motarba. Nan akace afito da Amarya Inna Yalwa ce ta rakota, ohoho sunan wani kalma waishi sorry!! Masu karatu karkuga Khadi, in har nace zan iya tsara muku kyan da tayi, wayana ba zai d’auka ba. A hankali suka isa jikin motar tashiga, ana tayar da motan taji an rik’o hannuta, a razane ta juya Umar ne yaaha kyau. Koda suka isa gun dinner duk wanda ya gansu sai ya yaba, haka taro ya kare kowa cike da murna. Da safe Malam ya kira Khadi, ya mata nasiha, yan’uwan Mamanta suma nasiha suka mata, Gwaggo da k’afarta tazo tana kuka ta roki Khadi yafiya, Khadi tace” ba komai ta yafe mata. Da daddare aka d’au Amarya sai gidan Umar niko Rash nace”fatan alkairi. Gwamna gida mai ji da kyau ya bamasu Malam, yace”karsu d’au tsinke acikin nasu. Haka ayi suka koma, tsakani Beeba da Dr Abdul ko wata soyayya ne mai cike, da qauna sukeyi ma junasu, Gwaggo yanzu kamar bata gidan don Albarkacin Khadi takeci. Kwanaki sun tafi shekaru sun sud’e, koda naje gidan Khadi na hango ta da yaranta, sun girma suna gudu ko ina, Khadi yanzu ta dawo cikakoyar mace mai aji da kamala. Gwamna ya biya ma su Gwaggo da Malam aiki Hajji suka tafi. 10:34] ﻡﺩﺮﻛ ﻟﻠﻪﺍﺪﺒﻋ ﺓﺪﻴﺷﺭ AM, 5/26/2016] Rash Kardam : ’YA’YA DA DUKIYA BA’A K’ETARSU NA ©RASHEEDAH .A. KARDAM. Pg-146~150. Bayan sun dawo, su Gwaggo an dawo Hajiya, Gwaggo ne ta fito daga unguwa ta kame abayan mota, dai-dai kwanar unguwansu, ta hango an taru, wata mata sai dukan wata yarinya take, da sauri tasa mai driver ya tsaya, wani ta tambaya maike faruwa nan yasanar mata, yarinyar da ake duka yar riko ce, wai taje tala ta b’atar da naira hamsin ake dukanta. Da sauri taje ta rike matar na, tace”haba baiwar allah mai yayi zafi haka?. “Akan kd’in da baitaka kara ya karya ba?” Ko dan kinga bake kika haifetaba? “Kisani fa ‘YA’YA DA DUKIYA BA’A K’ETARSU. nasiha ta mata sosai kafin ta ba ma matar 500 ta kuma ce karta daki yarinyan ta tafi. Bayan kwana biyi Gwaggo na zaune a gida, taji jiniya kafin ta mike saiga Khadi tashi da yan ‘YA’YAN TA, da gudu sukayi gun Gwaggo duna oyoyo grany, Gwaggo tace”washh yaran nan zaki karya ni, takali, Ahmad tace”ni yanzu na fasa Auren da kai ka tsufa, Hafsat”ke kuma kinyi kwaliya kinzo ki kwace min miji. “To baya sonki” Dariya sukayi gaba d’ayansu, rayuwa kenan hausawa sunyi gaskiya da kalmasu ta Mahak’urci mawadaci. Kira gareku yan’uwa mata, kunga yanda labarin nan ya kasance akan Gwaggo, kusani ‘YA’YA ko bana ka bane, kurikesu tsakani da Allah, bakasan mai tai makonka ba, bakusan wazakuci albarkacinsuba. Allah ya bamu YA’Ya na gari Ameen. ALHAMDULILAH Alhamdulilah! Dukkan yabo sun tabbata ga Allah ubangijin sammai da kassai, wanda ya bani ikon kammala wannan littafi lafiya, kuskuren danayi ya Allah ka yafe min Ameen. IYAYENA ABUN SONA Iyayena abun Alfaharina, ina matuk’ar ji daku Alhaji Abdullahi Garba Kardam Hajiya Khadija Aliyu Abfullahi, Allah ya barmun ku ya ja kwananku Ameen. SADAUKARWA Na sadaukar da wannan littafi sukutum da guda, gareki MUMCY NA Khadija Alkali(Khadija Candy). GAISUWA TA MUSAMMAN Gai suwa ta musamman gareku yan’group d’in Khaleesat Haiydar Facebook, da badun karnayi son kai ba sainace kufi kowa Son wannan novel d’in, nagode Allah ya bar do da quna. GODIYA TA MUSAMAN gareku, Maryam S Bello Maryam alkali Mamu(Mrs jabo) Aishat Muh’d(Maman Shakur) bazan manta daku ba GODIYA K’UNGIYAR EXTREME HAUSA WRITER’S WISDOMS HAUSA WRITER’S BEST HAUSA WRITER’S K’AWAYENA Godiya ta musamman gareku kawayena Zee Autar Hajiya Aishat S Mazoji Nuceeyluv Beebah Luv Zee Hrt Futha Luv Sadeeya My Falmi Jiddah Ja’o Mesha Luv Munay Kausat Luv Maman Abideen Zahrah Hauwah Jiddah Aliyu Rabee’at SK Mashi Amrha Luv Mrs Umar Soja Stylish Zahrah BB Khairat S Panisau Sadiya Abdullahi ‘Dahiru S.A Azeez Memie Bee Fulani Cerdiya Baby Amrah.YAYA DA DUKIYA BA A KETAR SU Na Rasheedah A kardam Ebook creat by Shuraih Usman Ebook publish by www.hausaebooks.cf Ebook din nan yazo maku ne daga shafin www.hausaebooks.cf Kuna ziyarci shafinmu don samun sababbin littatafai Ga duk wanda ke bukatar ebooks nashi ya samu shiga cikin wepsite namu sai ya turo mana da littafin ta Email namu hausaebooks@gmail.com An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 5 of 5