Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
6 / 7
saidai yace just help me nihal.!! a hakan zatayi help ing dinsa batasan abinda ya hadasuba?? kawai zan koma gidane bana ganinsa ma bare ya bani tausayi...!! Da wannan tunanin ya isa gidansa koda taje ta tarar baya gidan ta tattara ka yanta tayi gidan su, mamanta na ganinta taji tsoro kardai kun saida hali da matar uncle din naki?? Da yake ke nihal bakida hali ga zuciya kamar ta kashe ki naga fuska duk a turbune... Sis khade tayi murmushi ta nemi guri ta zauna to umma yau baki chankaba, ta kwashe duk abinda idonta ya gano mata ta fada musu kuma lallai alamu sun nuna baima taba ganinta ba itama haka. Maman nihal tayi dariya.! kefa har yanxu yarinyace wata qila sabani ya ha dasu amma mace hadda ciki kice basu taba ganin junaba. Nihal dai tayi qoq arin yiwa umna bayani har saida umma ta gamsu da dalilan da ta kawo mata dan kuwa taji har ya saketa da kuma ta fada mata da bakinsa ya fadi ya sa keta din. amma kuma nihal din tace abinsa harda aljanu kam. Amma bari bab an fati "abbansu nihal kenan" ya dawo muji yanda abin yake. Ran nazia yayi fari sol ko banxa ta gaya mata magana kuma tasan ranta zai s osu, taso taqi fita ta hadata da karen gidansu amma sai ta tafi. Ta shiga d aki cike da farin ciki tasha maganinta ta shirya tana jiran yayanta. Bada j imawaba yazo suka je gidan mai gadi ya bude musu gidan suka tattara duk wa ni abu da sukasan nasune suka qara qaba.... Bayan isha saiga nura yazo gidan yana neman nihal yaga gida wayam!! Ba ni hal ba kayan naxia abin ya bashi mamaki wato ya tura nihal gyara ta maiba rna ko?? Zai kuwa chi ubanta.!! ( kaji wawa) yaje gun maigadi a firgice y ana tambayarshi ya haka maigadi yamai bayani daga zuwan nihal har zuwan s u nazia yana qarewa nura ya wankeshi da mari kaji taaasssssss!!! kuma yac e sai ya dawo da kayan da suka diba dan bai bashi umurnin barin kowa ya d auki komai a gidan ba! ((kaji hauka ina ruwan maigadi ai sai yace sai ya dawo mai da matarsa bawai kayan matarsaba??)) Magadi yayi tsuru tsuru ya riqe kumce yana bada haquri nura ko saurarensa baiyiba yace yabar mai gidansa ya sallameshi ya wuce cikin gida a fusace . Dama su nura an iya kuka ya zauna tsakiyar palo ya fara kuka ba mai rar rashinsa cikin kuka ya jiyo magana sama sama koda ya duba sai yaga abban nihal tsaye yaxo gabansa yaja ya tsaya yamai kallon banxa ganin gidan ba kayan nazia ya qara tabbatar mai da cewa lallai ya saketa. Bai tausayawa halinda yaje cikiba ya haushi da masifa. Qarshe yace yadauka yazama mut um ashe har yanxu da sauransa! Sabida haka ya tattara kayansa ya bar wann an gidan dama albarkar nazia aka bashi wannan gidan nura ya tsananta kuka nsa basu barshi da baqin ciki rabuwa da mataraaba suna qara mai wani baqi n ciki. Yayan nura yayi waya gida ya fadawa mamansu da babansu abinda yaronsu yay i itadai kam maman nura da taji abin kasa magana tayi dan tsananin bacin rai... nura baiyi halacciba sai kallo kallon suke itada mai gari "baban n ura" maman nura tace a kira inna amma mai gari yace wannan mugun abin ya wuce waya saidai su tafi. da kanmu har gidan. tun da asuba iyayen nura s uka baro qauye sukaxo birnin sokoto. Bayan sun dan huta suka kwashi jiki sukaje gidansu nazia bawai biko sukaje sunje bada haqurine. Koda Inna batasan zuwansuba ta musu tarba cikin mutunci da sakin fuska ka mar ma ba abinda ya faru amma maman nura ta kasa koda hada ido da ita. In na kam Sai neman ayi hirar bayan rabo takeyi amma duk sun kasa kunyar ab inda dansu yayi ya ishesu. Chan dai maman nura ta fashe da kuka ta rungum e inna tana bata haquri. Nura vai kyautaba! Baiyi halacciba.! Yaci amanar nazia.hakadai tayi ta sunbatu. inna nafadin babu komai har dai itama ta fashe..!! dan abin ya dade yana cinta inna kuka maman nura kuka dagyar d ai mai gari ya samu ya rarrashesu sukayi shiru cike da kunya shima.....!! [5:22PM, 4/2/2015] Auntie M. Jabo: ASHE KAINE MIJINA 6?3? Na Hauwa M. Jabo. Mai gari (mahaifin nura) yaci gaba da maga. dukan mu bamusan abinda ya fa ruba jiya ake gaya mana abinda ya faru, dan Allah kuyi haquri yaron ne ba su da hankali kwata kwata, basu san halacci ba da nura yasan halacci da n ura ko bayason nazia ai dan darajar halaccin da kuka masa yaci ace ya zau na da yarinyar nan, maigari dai yayi maganganu na ban haquri qarshe yake tambayar lafiyar nazia da lafiyar cikin ta. Inna ta musu bayanin da nazia tayi na cewa basu taba hada shinfidaba mamaki ya kama kowa ganin yanda a ke fadar tanada ciki duk dangi sun sani amma yanxu ace ba ciki. Basu isa su qaryataba. Ana nan mai gari yaci gaba da cewa yanxu sai ayi haquri a m aida auren inna batace komaiba sukayi ta bata baki har tace Allah yasa ha kan yafi zama alkhairi ana haka saiga yaya hafez ya shigo shida zainb kha lifa su zainb ana wani iyayi an sami saurayi dan gayu , suna zuwa suka ga baqi a gidan sama sama suka gaisa zainb ta wuce gun nazia, yaya ya zaun a ayi dashi anan mai gari ya fadawa yaya buqatar su ta da amincewar inna akan maida auren. zunbur ya miqe. Baxata yiwuba.!! Akan me kuke playing dinmu? Ko dan kunga mahaifin mu ya rasu?? to nine gatan nazia kuma nice mahaifinta.!! idan har kukaga ta koma gidan wannan yaron to ita ta buqac i hakan. amma baxa'a qara wulaqantamin yar uwaba ya buga rigarsa zai fita . Inna ta miqe zata cimai mutunci akan rashin kunyar da take ganin yayi. mai gari ya takatar da ita yaje ya janyo hannun yaya hafez ya zaunar dash i. Hafizu bazamu taba tursasa nazai akan ta koma gidan nuru ba abinda ka wai mukeso shine kada wannan zumunci namu ya lalace. idan har basu shirya kansuba zan turo Dr mustafa yaron qanina wataqila su daidaita kansu bana son abinda zaisa zumuncin mu ya bace , maman nura bataji dadin hadin da m ai gari yake shirin yiba tace insha Allah ma zasu daidaita kansu haka dai zaman ya kasance har guraren azzahar. Suka kwashi jiki sai gidan su sister khadee mai gari yasa aka kirawo masa nura bai bata lakociba yaxo ganin yanda ya zama lokaci daya abin ya basu mamaki da tausayi.!! Jikinsu yayi la'asar maman nura ta kalli autanta tama manta da aika aikar d a yayi ta taso ta riqeshi tana tambayar lafitar shi. Ran yayan nura ya baci ganin yanda mamansu ta rude ganin halinda danta yake ciki ya daka mai tsaw a hadi da cemai munafuki wallahi mama kuk kuke kulashi iskancine kawai.!! m ama ta dalla ma abban nihal harara ta zaunar da shi. Palon yadau shiru chan mai gari ya fara yiwa nura bayanin abinda suka sani hankalin nura yayi mug un tashin dajin cewa tace basu taba hada shinfidaba, kuma batada ciki kenan ta zubar mai da ciki?? Cikin da ya daura ma son duniya.! Cikin da yake tun anin shine zai taimaka masa su gyara auren su. Ya saki wata irin qara saida kowa ya firgita a gurin yace......... [5:31PM, 4/2/2015] Auntie M. Jabo: ASHE KAINE MIJINA 6?4? Na Hauwa M Jabo. wallahi ni ban saki nazai ba!! kuma qaryane tace bamu hada shinfidaba har ci kina tana dashi wallahi.!!! kenan ta zubar mun da ciki?? Kowa yayi tsit.... sai kukan nura ke tashi a palon jikinsu yayi sanyi yayan nura yace dama n ihal tace aljannu ne suka shafeka, inaga yafi kyau a bari sai yaji sauqi sannan ayi maganar. nura ya dallama yayan sa wata muguwar harara idonsa c ike da hawaye sunyi jaa cike da fushi yace kaine mai aljannu baniba dama ka tsaneni baka sona daaga yau kai ba yayana bane..!! Duk palon saida ko wa ya yayi dariya da maganar malam nura autan mamanshi... suka qara tabba tar da cewa yanada rashin lafiyar jinnu. dan kuwa ko musu bai taba hadas u da yayan saba kuma yana tsoronsa fiye da yanda yake tsoron iyayensa. Am ma yana mai irin wayannan maganganu. kowa sai ya gasganta maganar abban n ihal. Ya taso yaxo ya rungume qaninsa yana rarrashi cike da tausayi shi k uwa sai wani qace jikinsa yakeyi.!! Haka dai zaman ya qare ba wata natija. Da dare maman nura ta bi nura dakinsa suna magana ya qara jadda dama abin da ya fada farko cewa bai saki nazia ba idan ya saketa kuma ina takardar saki?? Nan fa duk da cewa tana mai kallon mara lafiya ta gasganta maganar sa. Bayan ta fito ta samesu a palo suna tattauna maganar akan a nemowa n ura magani anan maman nura tace idan har da gaske ya saki nazia ina takar dar sakin take?? yaka mata fa idan za'ayi abinnan ayi adalci bai yuwa ac e autana ne kawai bashida gaskiya itama da laifinta. Sukayi shiru lallau yakamata ace ga takardar saki bawai kamar yan da inna ta musu bayaniba wai sakin a waya ne. Haka dai aka qare akan za'a nema mishi magani idan yaji sauqi sai a hadasu su biyu a aji gas kiyar maganar.! Haka kuwa akayi an kai nura gun mai ruquya aka danna mai maganguna da ha yaqi kala kala. kamar gaske bayan kwana uku yadan da normal amma fa bai daina hararan yayansaba kuma baya gaidashi ba yace duk ya hadu da nihal sai ya kakkaryata dan gani yake zuwanta gidan su nazia yasa komai ya qar a lalacewa bayan tace zata taima keshi..... [5:54PM, 4/2/2015] Auntie M. Jabo: ASHE KAINE MIJINA 6?5? Na Hauwa M. Jabo. ********************* An shirya zama kowa yazo hadda su nihal an hallara. Aka fara maganar kowa ya fadi albarkacin bakinsa amma nura yaqi saukowa a kan cewa ya saketa. Akayi sama akayi qasa amma yaqi yarda yace idan har d a gaskene to ta kawo shaida a rubuce dan ba zasu yarda da waya ba, wannan zamanin komai ana iyayi. qarshe nazia taga ba nasara a gunta ta miqe taj e daki ta dauko qur'ani tazo gabansa ta tsuguna ta miqa mai qur'anin tace idan har yayi rantsuwa da wannan qur'anin akan cewa bai saketa ba, zata koma gidansa yau dinnan.!! Nura ya rasa yanda zaiyi sai zufa ke keto masa.!! Chan dabara ta fado mas a ya karbi qur'ani yace zaiyi rantsuwa amma itama tayi alqawarin cewa zat ayi rantsuwa akan cewa basu taba hada shinfidaba kuma bata dauki cikinsa wata huduba. Qaqaqara qaqa.... Suka fara kallon kallo tsakaninsu palon yayi tsit ana sauraren wannan lamari nasu.! Nazia ta karbi qur'ani jiki a sanyaye tace kamin ka rantse ni zan ran tse. ta riqe qur'ani hannu bibbiyu ta rufe ido tana hawaye... Tace Ni nazia muhammad na rantse da darajar wannan qur'anin!! A matsayina na matar nura ta sunna bai taba kusantana da sunan raya wannan sunnar aur e ba daidai da second daya saidai ya......... tuni nura ya taso yarufe mat a baki ganin zata fallasa sa dayan mugun aikin da suka aikata.! wanda baya fatar hakan ta kasance har qarshen rayuwarsa.!! Bayason Iyayensa susan ha linda ake ciki. Tausayin nazia ya kama kowa yayan nura ya haushi da fada a kan me xaka hanata fadar gaskiya? ? Ta tabbata kenan bakada gaskiya.!! kam aida mutane sha sha shai. Yayan nura yazo gaban nazia yace mata nazia ci g aba saidaime??? Nura baisan lokacinda ya juye bakiba da harshen farisanci da suka koya tare da nazia tun kamin suyi aureba yace mata (( nazia turo k huda asrari moro pakhsh nakun na bi khatiri man bi khatiri khuda.....)) ta dago ta kalleshi harga Allah ya bata tausayib yanda ya hargitse da kuma yanayjn sautinsa ko banza tana sonsa ta kalli yayan nura tace mai ba komai . Nura yayi ajiyan zuciya yayansa ya kalleshi ya rasa bakin magana tunda b aisan mi yace mataba.!! (( nima hauwa jabo saida na tambaya aka fassaramin abinda yace kuma bazan fassara mukuba ??)) nihal ta taso taxo ta qarbi qur'ani itama tayi rantsuwa akan cewa lokacinda tana gidan uncle ya fada m ata da bakinsa ya saki nazia yakai sau 50. Ta fadi yana yawan maimaita cew a ya yaudari nazia ta taimaka masa..... Mai gari yace kada ku maida qur'a ni abin wasanku mana. Ya karbi qur'ani hannunun nihal ya koma ya zauna kow a yayi shiru ana jiran gogan naku nura mayaudari yayi magana amma kamar ru wa yacishi yayi tseeeeet.... [9:22PM, 4/6/2015] Auntie M. Jabo: ASHE KAINE MIJINA?? 6?6? Na Hauwa M. Jabo. Nura mayaudari yaqi magana kamar ruwa ya cishi yayi tseeeet.! Palo ya dau ki shiru kusan minti uku ba wanda yayi magana ana sauraren nura mayaudari . Chan ya dago kai ya kalli hulwarsa yaga yanda take zaune a natse amma d a gani a kwai damuwa tattare da ita tausayinta hadi da wani qaunarta da y akeji ya qara kamashi, ya tuna maganganunda ya fada mata lokacinda tace t ana da ciki wato zafin maganar ne suka sakata ta zubar da cikinsa kenan? miye laifinta ma tunda shi yace ta zubar ba ruwansa.! Idonsa sun cika da kwalla ya sunkuyar da kai yace.... Baba lallai na saki nazia saki daya!! Lokacinda na saketa bansan cewa it ace matar tawaba! Kuma ni dauke takardar sakin dana mata na yaga dana fah imci itace matar tawa, dan wallahi inason nazia baba fiye da yanda nakeso n raina bazan iya ruyuwa ba itaba yana magana murya na sarqewa.! Maigari yace alhamdulillahi dama munason muji gaskiyar magana, kuma g ashi kun fada da bakinku. amma cikin maganganunku akwai abubuwan da b an ganeba.! Kace lokacinda ka saketa bakasan itace matarkaba!! Kenan kasanta tun farko kenan?? Itama tace baku taba saduwa da sunan aureba saidai.... sai ka hanata qa rasa magana wanda yake nuna kamar kunsan juna kamin aure ko makamancin haka Sai maganar ciki da kakeyi wanda kowa ya shaidi tanada ciki kuma akazo ak a rasa cikin yanxu. Ka nuna baka taba saninta ba baka ma taba ganinta ba ya akayi kasan tan ada ciki?? Hakan ya nuna akwai wani boyayyen lamari da mu bamu saniba y anada kyau muma a mana bayani.! Lokaci daya nazia da nura suka kalli juna kamar hadin baki sukace wallahi baba!!! sai dukansu sukayi shiru,, babu kom..... nan ma hada baki sukayi suka qara yin shiru nura ya qarasa maganar da cewa baba ba komai tsakani nmu baba! Maigari dai bai gamsu ba sauran mutane ma tambayar maigari ta sakasu ciki n tunani yanda suka hada baki ma ya nuna rashin gaskiyarsu a bayyane, yay a nura yace tunda dai munji haqiqan abin shikenan wani bincike bai tasoba baba koma miye wannan tsakaninsu ne rashin kyautawa ne dai nura ya riga yayi muna dada bada haquri. inaga shikenan kawai. anan dai akayita bada h aquri akan qara abinda nura yayi aka shigo da maganar komawar nazia, yaya n nazia yace abarta ta huta daga baya ayi wannan zancen, nazia da qarfin hali tace ni na bazan koma gidansa ba na amince idan na qare idda xan zam u daidaita da Dr mustafa idan mun shiryasai muyi aure. Ke hulwaty..!!! Kinada hankali kuwa?? Kinsan abinda kike fada?? Da aure nki kina tunanin wani namiji ko?? Ta dalla mai harara da murguda baki aure kuma?? Ai yanzuu hulwa ta mai raboce haka suka fara musanyar magan a sun ma manta akwai mutane tare dasu kowanne cike da kishi da bakin ci kin rabuwa da dan uwansa!! Harga Allah naxia dan ta bata masa rai tace zata aminta da Dr mustafa ba wai dan tanasonsaba. Dukansu abin ya basu dariya yayan nura yace shikena n ya isa! Nura ya kalli yayansa cikin kwalla yace yaya kanajin abinda ta ke cewa ko?? Nura yama manta da baya ma yayan nashi magana!! Tausayin qa ninsa ya kamashi yace kayi haquri ta bari zamuyi magana daga baya.! Haka dai abu ya qare, zaman baiwa nura dadiba idan ya tafi ina zai qara gan in hulwarsa. Kowa ya watse aka qara qaba.... ************************** Kwanci tashi ba wuya a gurin Allah yau wata shida abubuwa sun faru na ba qin ciki da farin ciki nura ya zautu kamar bashiba ya dawo ustaz baya ma gana sosai abinci kadan yakeci ba wanda yake ganin walwalarshi yayi yayi akan hulwarsa ta haqura ammabina tqqi haqura. yayi kamun qafa gun yayan ta sai yace ya nemeta su daidaita ta chanxa layi baya samunta. Jin dadin sa daya qin yuwar aurendu da Dr mustafa yanaga da mutuwa kawai zaiyi. Naxooo tun kan ta qare idda yayanta ya samo mata admtn a dan fodiyo ta fa ra karatun ta amma soyayyar mijinta tana mata yawo akai ta tabbata har aba da ba zaata daina son deen ba saidai tana barwa cikintane tunda ba yanda z atayi.....! Kaji sona gaskiya. [9:35PM, 4/6/2015] Auntie M. Jabo: ASHE KAINE MIJINA6?7? Na Hauwa M. Jabo. ****************** Yau nazia ta fito lecture tare da sabuwar qawarta da tayi mai hankali da natsuwa Aysha ameen sokoto wacce haifaffiyar sokoto ce yarinyar nimw kai na jabo nq yaba da natsuwarta amma najma ake kiranta dashi yarinyar akwai ilimi kamar ana mata wahayi ga natsuwa da hankali, abinda yasa tasu taxo daya da nazia kenan duk da naxia akwai tsiwa amma tadan natsu yanxu.! Suna tafe suna tadi har suka kawo gurin cin abinci sunyi letti ba sakwara gashi ita sukeson ci sai sukace to su fita wajen makarantar su siyo a mota r najma ameen aka tafi motar sukaje Dady smart anan suka yada zango sunyi sa'a akwai sakwara a gun suna ci suna tadi anan nazia take cewa taji qams hin wani turare mai tayar mata da hankali yanayinta yadan chanza amma ta f uske kada najma uwar wayo ta ganota.! sunci sun qoshi, suna dati sama sam a daga sama taji muryar da ko cikin bacci ko mutuwa tayi ta dawo taji mury ar zata ganeta rabonda ta ji muryar wata shida kenan. Muryar deen dinta ne yake kiranta hulwaty!!zunbur Ta miqe cike da mamaki ta kalleshi ya chanxa gaba daya. ya tara suma a fuska sai kuma ya mata k yau! chan ta tuna da chin mutuncin da ya mata ta daure fuska Malam lafiy a ?? Kawani xo ka tsayawa mutane akai.? Najma kinsan shine? Gurinki yaxon e? Najma ta kurba malt ta kada kai alamar aah. Ta watsamai kallo da dara daran idonta masu rudar dashi tace to malam sai anjimako. Yaja ya tsaya y ana kallon ikon Allah hulwa ce take nuna cewa bata sanshiba! Da taga ya kafe kamar an dasa ice sai ta zargu tacewa najma suje. Suna kan hanya najma tana driving tace waye wannan mutumin na dazu?? Nim a bansanshiba ta bata amsa a tsanake, Najma ta murmusa dama akwai wayo n ajma ko hanjin mutum tana gani! Amma acting dinki ya bayar dake naxoo, a lamu sun nuna kunsan juna ! kuma kunyi kewar juna! kuma kunason juna! k uma kun tsani juna! kuma..... Is ok phycologist!@ ke haka kike kullum d a fassara ni ko mai kama dashi ban taba ganiba sai yau najma ta qara mur musawa naxoo ki gaymin mana duk maganar da najma take bata kalli nazia ba tuqinta take hankali kwance, amma hajiya nazia hadda xufa dan kuwa ta rude tasan najma smart girl ce amma batayi xaton xata gane haka da saur iba. Sai ta basar da maganar. kai yaufa zamu shiga hannun Dr shu'aib kin san bamuyi assignment dinsaba ko? Najma ta ganota sai ta shareta itama t a murmusa tace Eh yanxu muje muyi kamin mushiga lectr. ahaka har suka is a makaranta... Naxia kam duk ta rude ganin deen tsohon abu ya dawo mata sabo, ta samu dag yar aka tashi ranar batayi bacci ba dan tunani!... ********* Nura kuwa binsu yayi a hankali har yaga inda suka shiga. Tun daga ranar dan fodiyyo ta zamo mishi gida har ya gano department dins u hulwarsa. Ranar nazia ta fito shago ta siyo musu malt najma na hall tana jiranta sai kawai tayi kichibic da nura. Tsoro ya cikata. Haba hulwa miye duniya karki manta deen dinkine masoyinki mijinki... Ta katseshi da daga hannu, ? That was then..! but now lost substances value & no regard before me.You a re completely out of my mind, you are neither trusted nor reliable. Please find your way live me alone.!! Bata jira amsarshiba ta qara gaba abinta malt dinda batasha ba kenan zuciy anta tana quna amma taji dadin maganganun da ta danna mai ko banxa tasan y a yaji haushi.. Najma ta kasa gane kan nazia qarshe naxia tasa kuka dagyar najma ta rarrasheta.!! [1:59AM, 4/7/2015] Auntie M. Jabo: ASHE KAINE MIJINA??6?8? Na Hauwa M. Jabo. Bayan tayi shiru ne take tambayarta abinda ya faru anan nazia ta baiwa naj ma labarin komai amma bata fadi mugun aikin da suka aikataba.. Najma ta murmusa I know that. ! Na fahimci akwai wani abu tsakaninki da wannan guy din tun ranar. na barkine kawai dan naga bakyason maganar.! Amma miye aibi tunda yayi regret ku daida kanku mana?? Kinasonsa yana so nki mistk ba wanda ya wuce yinsa inaga kawai ki haqura nazooo ku maida a urenku. Ashe kin taba aure bansaniba.!! shine idan ana zancen banana ki ke fuskewa kinuna mana irin u don't now everything. Kai nazoo kin burge ni u are so smart more than me wallahi nazoo tadan dara batace komaiba.! Haka najma tayita rarrashinta tana bata haquri har tadan saki rai suka rabu akan zatayi tunanin akan shawar da najma ta bata, koda ta aminta saita walfa nura.. Nura kam yasha wulaqanci kala kala a gun nazia wanda sam baya damuwa bu rinsa ta amintace masa su maida aurensu. Tunda yaqara sakata a ido ya k asa sukuni da walwala kullum yana dan fodiyyo (( nidai jabo nace kawai ya nemi admtn makarantar ya fiye masa yawon hanya??)). Wannan karon ma nura ya tare nazia tare take da najma ya mata magana ka mar yanda ya saba itama ta bashi amsa kamar kullum, ta nunashi da yatsa waike wane irin mutum ne?? And I won you not get to any of my bussinees any more.It also look like you don't have human conscious & moral value s. Leaves for your own interest. Ta murguda baki ta wuce abinta. Ran najma ya bace ba kadan ba, kuma tasan duk randa nazooo taga nura tamai c in mutunci sai tayi kuka tana dana sani abinda ta aikata Najma ta kalli nura ya bala'en bata tausayi sai ta wuce su dukansu tabar nazai ita kadai tayi k ukanta har ta qare ba mai rarrashi.... Ran nazia ya bace wato najma laifinta ma take gani abinda takema nurako du k zata raba jaha dasu. Gobe sai taqi xuwa makaranta wasa wasa nazia saida tayi sati daya batazo skull ba ba nuraba hatta najma hankalin su ya tashi nura yaga najma ya daure ya tambayeta tamai bayanin rashin xuwanta ya bata haquri akan kada tayi fushi da aminiyarta akanshi. yakamata ta kira taji lafiyarta tunda bata saba fashin xuwa makatantaba. ya karbi number najma a kan xata sanar dashi lafiyar nazoo idan sunyi waya. Naxai kuwa ta sharawa inna qarya da yake inna ba yar boko bace tace sun sa mi dan hutune. Inna tahau ta zauna. Bayan tafiyar nura najma ta kira nazia amma taqi dauka takira yafi sau biya r amma shiru ba labari, bayan lecture ta wuce gidan su nazoo. A palo ta sam eta nazia ta daure fuska najma ta kwashe da dariya taja hannunta tana kwace wa har dai suka shiga daki. Ta ijiye jaka taje ta gaida inna ta dawo ta bud e fridge ta samu malt daya ta bude zatasha nazoo ta kwace daga bakinta ta h arareta tace: dan uwanki nura bai siyo mikiba!!? Maganar ta baiwa najma da riya tace ya siyomin gata a jaka ba sanyine ta bude jaka ta fito da malt ta bude xatashi naxia taqara kwace wai baza'asha abin nura a gidansuba. Najma kam dariya Abin yake bata dagyar ta samu naxoo ta dan saki jiki sukayi nag ana ta fahimtar juna. Ta bata shawara har cikin ranta taji dadin maganar s uka shirya suka dawo kamar basune suke rigima ba nazia har tana tambayar na jma da gaske shi ya siya mata malt tace wasa takeyi wallahi ita miye hadint a dashi a hanya ta siya suka tafa ta tafi.... najma ta kira nura tamai baya ni nazia lafitanta lau da sauran bayanai kuma tace zata taimaka masa. amm a bata nuna mai cewa naxia ta haquraba tadaice yaci gaba da addu'a kuma yac i gaba da mata magana... ********** Kamar kullum sun fito lecture tace a bari ta samo musu dan cake da malt susha da yake nazia mayyar malt ce ta hadu da wani course mate dinta da yake mutuwar sonta mai suna ahmad. ahmad Allah ya jarabceshi da son nazo o amma daidai da rana daya bata taba bashi fuskaba sama sama duke gaisaw a yauma sun dai gaisa sai suka jera tare har shagon suka dawo. A kan han ya ya bata labarin ban dariya ta kyalkyale da daria dago kanta da zatayi sai taga deen gabansu ya daure fuska kamar ance maigari ya mutu. Keeeee e waye wannan?? Ashe bakida hankali bansaniba?? Kina da aurena akanki ki ke tsayawa tare da samari?? Kin manta........ shot your mouth up.! Don't ever called me matarka.! Am not & I will never be the one! So yafi kyau kasan inda dare ya maka!! Ta w atsamai harara. ahmad yace malam an rasa hanyar da za'a bullone sai aka f ake da cewa matanace so sai a nemi wata hanya bawannan ba. Naxoo ba tasan lokacinda ta kamo hannun ahmad ba tace muje ko baby na.!! Tuni idon nura s un

Chapter 6 of 7