Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 5
hakuri wallahi nagaji da yawa fa_ _Allah sai kin gyara sa ko kuma sai yayi murmushi_ *BAYAN SATI BIYU DA FARUWA HAKA* _Ahmad Zaune yana aiki da laptop sai ga *Mufida* ta fito dakin ta da kayan bacci sai taji muryar Ahmad_ _Qanwata zo muje daki ko_ _Ban zuwa ko ina tana murgudar baki_ _Haba Qanwata Yanxu dan Allah bakiji nasihar da Baffa ya muna ba_ _kaga malam dan Allah ka rabu da ni bazan kara zuwa gurin ka ba fa_ _Him babu damuwa Amman kin sa Allah yana fushi da matar da mijin ta ya kira bata zoba ko?_ _Uhm kai ni fa nagaji da surutu fa_ _To shikenan kije Amman ko duk sanda kika shigo hannu na ko him yana kallon yana daga mata gira_ _Allah ya tsare ni mugu kawai sai ta shige daki da gudu ta rufe kofar dakin_ _Wai Allah ya soni haka ta cigaba da suturu har bacci mai dadi ya dauke ta_ _Ahmad ne Zaune saman kujera yana tunanin rayuwar su wai ni ya zanyi da Yarinyar nan wallahi inasonta kuma inason tabani hakkina wallahi sai yayi wannan tunanin sai ya saki murmushin mugunta_ *washe gari kuwa* _*Mufida* ce Zaune tana kallo sai ga Ahmad ya fito dakin sa yana sanye da yadi pink da hula pink yayi mugun kyau sosai_ _kamshi turare sa ya game falo sai *Mufida* ta daga idanuwan ta tana kallon sa_ _Ashe ita yake kallo tun da yafito sai ya hadi rainsa yace_ _lafiya dai kike kallo na ko_ _Wake kallon ka Allah ya tsare ni mugu kawai_ _Ni kike cewa mugu ko?_ _Eh sai murguda masa baki_ _Him ni dai sai nadawo_ _Ina zuwa haka_ _fira zani gurin amaryar da zan Kara_ _Sai ta zaro idanuwan ya Amarya kuma yaushe akayi muna Aure da zaka ce wai Aure zaka kara_ _ohhho dai ni dai sai na dawo sai ya fita_ _Sai ta fashi da kuka tana cikin kuka sai taji sallamar Auta Yusra_ _Assalamu Alaikum matar ya Ahmad kin ciki ne_ _Amin wa Alaikum sallam_ _Ta shigo cikin falo sai taga *mufida* zaune kasa tana kuka cikin tashin hankali Auta Yusra Tace_ _lafiya meya ke faru da ke ne?_ _Da sauri ta rungume Auta Yusra Auta Yusra wai ya Ahmad aure zai Kara_ _Hhh wallahi wasa yake maki Yanxu ya kira ni yace nazo muyi girki zuwa anjima zan koma gida Amman zan baki shawara sosai_ _Dan Allah ki kula da kyau ya Ahmad yana son kamshi sosai yana son mutum mai yawan murmushi da fari, a da yawan dariya kuma yana son mace mai shagwaba sosai yana fama da ciwon mara Amman kin san maganin sa_ _*innalaillahi wa Inna ilaihir raji, un* dama bashi da lafiya kuma ina maganin sa yake?_ _To ke ce_ _Ni kuma?_ _Eh Dan Allah duk abun da yace yana so Dan Allah ki bashi ko menene_ _insha Allah zanyi kokari_ _Yauwa yar uwa ta shiyasa nake sonki sosai haka suka shiga kitchen suka girki mai rai da lafiya bayan sun gama sai *mufida* tayi wanka tasa kayan masu kyau sosai ga turare mai kamshi ta fisa sai ta fito falo Auta Yusra tana chat sai taji kamshi turare mai dadi sosai ko ta daga idanuwan ta sai taga *mufida* tsaye tana murmrushi_ _wow sister kin gan ki kuwa wallahi kinyi kyau sosai Allah yasa ya Ahmad yadawo Yanxu yaga wannan wanka_ _Bata rufe baki ba sai sukaji sallamar Ahmad_ _Assalamu Alaikum_ _Amin wa Alaikum sallam_ _ko da yashigo cikin falo sai ya ga *mufida* tsaye tana kallon sa tana murmurshi sai ya zaro idanuwan sa yana kallon ta da mamaki_ _*mufida* ce nake gani ko mafarki nake_ _Ita ce dai matar ka to ya Ahmad sai da safe dan ni zan wuce gida_ _haka ta fita sai gida_ _Ahmad kuwa mutuwar tsaye yayi saboda ganin irin kwaliyar da *mufida* tayi masa_ _ya Ahmad ka zauna mana ga girki nan idan kaga ma sai kaje daki sai ta zuba masa abinco tana gamawa sai tayi dakin Sa_ _Ahmad kuwa wani irin dadi yaji sosai wai yau ni ne tare da matata wayyo Allah na Allah nagode maka haka yagama cin abinci sai ya bita dakin sa_ *Asuba tare amarya da ango* *BAYAN WATA HUDU* _*Mufida* ce kitchen ta gama girki sai taji zuciyar ta natashi da gudu ta shiga toilet sai amai sosai take amai kamar kayan cikinta zasu fito_ _Ahmad yana bacci cikin bacci yaji Ana amsi da sauri ya tashi ya fita waje sai yace_ _*Mufida* kina ina ne?_ _Sai yaji shiru amai akwai yake ji dagudu yashiga toilet koda yashiga sai yaga *mufida* durkushe kasa_ _*innalillahi wa inna ilaihir raji, un* *mufida* meya ke damunki?_ _Wallahi zuciyata ke tashi_ _Tashi muje asibiti_ _To haka sukaje asibita doctor yayi mata gwaje gwaje_ _Congratulations matar ka tana dauke da ciki wata ukku Dan Allah ku kula da baby sosai abinci mai gina jiki_ _Da gaske doctor?_ _Eh mana_ _Wayyo Allah na wayyo dadi kai doctor na baka kujera makkah_ _Alhamdulillah Allah nagode maka da kabani Ni,ima *Mufida* Ina gode ma Allah da ya hadamu da ke Ashe ke alkhairi gare ni Allah ya saka maki da alkhairi_ _Amin ya Allah_ _Haka suka kuma gida sai ya kira daddy fa mommy da Ummi_ _Zazzaune suke suna labari sai sukaji muryar_ _kawata ina ta yaku farin ciki sosai gaba daya suka jiyo_ _oyoyo kawata *leemat* wai Ashe fushi nake da ke_ _Haba kawata kiyi hakuri mana wallahi mun tafi saudiya wajen wa,azi *malam Ahmad Ali*_ _Allah sarki kawata wallahi babu damuwa yasu Baffa suna dai lafiya ko_ _lafiya Qlau_ _Masha Allah yaushe zasu zo ne?_ _Zasu zo insha Allah_ _Haka ta zauna sukayi labari sai da lokacin sallah yayi sai Tayi masu sallama_ *BAYAN WATA TARA* *MUFIDA TA HAIHU LAFIYA TASAMU YAN BIYU MACE DA NAMIJI* *SATIN DA ZA, AYI BIKIN SUNAN YA ZAGAYO* _Yau yake suna masha Allah gida ya ciki da mutane mai jigo tayi kyau gasu Auta Yusra gasu *Aljanana leemat*(Har da yan group din *Mufida kawar aljanana* fans, kai kai har da su Maman imam da su princess Rahima da su Amina Ali da su Rufaida dasu Maman zee dasu Maman heedaya da su maman alameen kai Ashe kuna da yawa sosai kowa ya dauko wanka kai🀭 princess Rahima da Maman imam da Amina Ali da Maman zee da kun rufe baki kada kuyi muna kauyen ci faπŸ˜‚πŸ˜‚πŸ€£πŸ€£Amina Ali da ke da Maman zee ina kallon ku kusa da kaskon tuyar namaπŸ˜‹ kada ku daukaπŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜‚πŸ€£πŸ€£πŸ€£πŸ˜πŸ˜πŸ€ͺ😜) Anyi Biki lafiya an gama lafiya sunan yara kuwa *leemat* and *Aliyu*_... *ALHAMDULILLAHI ALLAH NAGODE MAKA DA BANI IKON GAMA MUFIDA KAWAR ALJANNA LAFIYA ABUBUWAN DA NA FADA DAI DAI ALLAH YA BAMU LADAR SA KURAKURAN DA KE CIKI ALLAH YA YAFE MUNA AMIN SAI MUN HADU CIKIN SABON BOOK πŸ“š DIN NA MAI SUNA(SUMMAYYA SUMEE BABY GIRL)* *BAN MANTA DA KU BA*πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ *NARPHYSEET* *UMMUL ARSHAQ* *KHADIJA AMINU* *AMINA ADAMU* *NANA MURJANATU* *UMMEE YUSRA* *HAFSAT GODOWOLER* *MARIAM ABDOU* *REAL QUEEN* *HAMEEDA BUNXAH* *MAMAN HIDAYA* *NANA SAAD* *UMMU SAFEYYA* *UMMU MUQREEN* *RAMATU HAYA* *MOMEEN AL AMEENU* *MMN SADIQ* *SALMA KABIR ADAM* *MAMAN SULTAN* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ *ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA AMIN YA ALLAH*🀲🏻🀲🏻🀲🏻 *TAKU CE HAR KULLUM*πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–β€οΈβ€οΈβ€οΈβ€οΈπŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ *BY* *HASSY SOJA*πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–β€οΈβ€οΈβ€οΈβ€οΈπŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ *YAR MUTAN GUSAU*πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–β€οΈβ€οΈβ€οΈβ€οΈβ€οΈπŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 5 of 5