Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 5
kuka kamar ranta zai fita saboda da tashin hankali_ _Allahu akubar masha Allah ya maku albarka har karshin rayuwar ku Allah ya baku zaman lafiya_ _Amin ya Allah_ _Da gudu *mufida* tashige cikin dakin ta tana shiga cikin daki sai saman gado kuka take sosai kamar Ranta zai fita saboda da tashin hankali *innalillahi wa inna ilaihi raji,un* ya Allah ina rokonka idan wannan Aure alkhairi gare ni Allah ya tabar muna da shi idan kuma ba alkhairi bane Allah ya kawo mani mafi alkhairi a rayuwata_ _Amin ya Allah_ _Ashe tun sanda tashigo cikin daki suka biyo ta_ _'yata dan Allah kiyi hakuri da hukunci da Baffa ya yanke maku insha Allah wannan Aure sai kiyi alfahari da shi kinji_ _sai ta daga kanta Tace Insha Allah mama na ina gode ma Allah da ya bani ke a matsayi mahaifiyata Allah nagode maka cikin kuka_ _yar uwata dan Allah kiyi shiru haka mana Insha Allah wannan Aure alkhairi ne_ _To kawata nasani komai da komai dan haka ki watsar da duk wani Abun da ba alkhairi ba kinji_ _To ina godiya sosai da kulawar ku Allah ya saka maku da alkhairi kuma naji dadi sosai Insha Allah zan Aure yayan ki Yusra kada ku samu damu da izinin Allah_ _Wayyo Allah na wayyo dadi kai Amman wallahi da naji dadi sosai Allah_ _haka suka cigaba da labari mai dadi sosai har lokacin sallahr isha'i Yayi kowa Ya tashi yaji ya kwanta _Ahmad ne kwance yana tunanin rayuwar Aurer da zasuyi da *mufida* Yanxu idan na Auri Yarinyar nan nace na Aure mai Yarinyar da bata da wani tsayi kuma bata da kiba Yarinya kamar kaza gashi ta renani kamar mai himm sai yayi murmushin mugunta_ *DARE MAHUTA BAWA* _*mufida* ce kwana ce tana tunanin rayuwar duniya Allah sarki Baffan *mufida* Allah ya jikan ka da Rahama cikin kuka Yanxu wai wannan mugun mutune zan Aura gashi kana da kyau sosai sai dai mugun hali tana cikin magana kuwa taji muryar *leemat*_ _Kawata gani nazo gurin ki tashi zaune_ _Sai natashi Zaune ina kallon *leemat* kawata ya su Ammi da Baffa_? _lafiya Qlau alhamdulillah kawata *mufida* dan Allah kiyi hakuri da maganar da Baffa ya yanke maku haka shine mafi alkhairi a rayuwar ku dan haka ki cire wani abu a ranki Yanxu dan ki godewa Allah da hadaki da suruka mai sonki sosai kinji kawata_ _To nayi maki Alkawari Insha Allah zan zama mai biyaya ga rayuwar Auren mu cikin farin ciki sosai_ _kai Amman wallahi da nafi kowa jin dadi sosai Allah kuwa yau ina cikin farin sosai_ _Allah ko Kawata?_ _Allah kuwa Yanxu dai ki kwanta kiyi bacci mai dadi kawata Allah ya barmani ke *mufida *kawar aljanana*_ _Haka na kwanta sai bacci mai dadi ya dauke ni_ *ASUBA TA GARI MUFIDA DA AHMAD* *WASHE GARI DA SAFE KUWA* _Zazzaune suke saman kujera duk suna labari har yanxu *mufida* da Ahmad babu Wanda yasa bakin sa a cikin maganar da sukeyi_ _Yau suna Cikin farin ciki sosai Amman ban da Ahmad da *mufida* sai dai murmushin dole suna cikin magana akan hidimar biki sai ga suwaiba ta shigo cikin falo sai taga mutane Zaune suna magana_ _To munafukain banza kawai Kuma wallahi tallahi babu Wanda ya isa ya hanani cin dukiyar Yaya na ehheee_ __Gaba daya suka jiyo suna kallon suwaiba tazo gurin su zata wuce dakin ta sai taji muryar Alhaji Yusuf_ _Suwaiba dama kinana_ _Sai ta zaro idanuwan ta cikin tashin hankali da mamaki saboda Muryar da taji sai ta jiyo tana kallon sa_ _yayaaa Yusuffff kai ne nake gani kuwa?_ _Ni ne kuwa_ _*Innalillahi wa inna ilaihi raji, un* shikenan karshen rayuwata yazo_ _Cike da mamaki suke kallon ta me yake faruwa ne suwaiba ba?_ _ku kwantar da hankalin ku Yanxu zata baku labarin abun da ke faruwa cewar *malam Ahmad Ali*_ _Sai da ta durkusa kasa Dan Allah kuyi mani rai cikin kuka zan fada maku gaskiya_ _To muna jin ki ki fada muna gaskiya_ _Tooo zan fada maku nice nayi maku sanadin komai da komai wallahi_ _Kamar ya kenan suwaiba?_ _Idan baka manta wani lokacin da zaka banki ba kayi magana akan zaka amso kudi miliyan ashirin da ukku to lokacin zan shigo cikin dakin ka sai naji wannan maganar Shiyasa na kira yan fashi da makami su amshi kudi sai Allah be basu nasara ba haka suka dawo gurin na suka fada mani_ _Nayi bakin cikin sosai haka yasa na Hakura da wannan sai nayi tunanin wani Abune ya kama nayi Yanxu haka anyi wannan tunanin naje gurin boka na sai mukayi wata magana akan_ _akan na rabaku da kai da Aliyu bayan kuje gurin Baban ku saboda kana son ya dawo gurin ka da zama haka yasa nayi wa boka na akan ya raba ku gaba daya shiyasa ko yana son zuwa gurin ku babu dama saboda sai yasa ma ransa zuwa sai yaji ya fasa zuwa gurin ku_ _dan Allah kuyi hakuri wallahi shairin shedan ne_ _*Innalillahi wa inna ilaihi raji, un* Yanxu abun da zakiyi muna ke_ _*innalillahi wa inna ilaihi raji, un* dama kekiyimuna mugun abu ko cewar Ahmad_ _*mufida* ce ta mike tsaye tana cikin fushi sosai dama nasani haka zata kasan ce to bari kiji wallahi tallahi sai *leemat* Tace_........ *YAN UWA NA RABIN JIKI NA ALLAH YA BARI ZUMUNCI*💖💖💖💖💖 *ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA AMIN YA ALLAH*🤲🏻🤲🏻 *TAKU CE HAR KULLUM*💖💖💖💖💖💖💖 *BY* *HASSY SOJA*💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖💖 *YAR MUTAN GUSAU*🌹🌹🌹🌹💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 💖💖💖💖💖💖 7/10/20, 11:39 AM - Hassy Soja✍🏻✍🏻: ♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️ *MUFIDA* 🧟‍♀️ *KAWAR ALJANANA*🧟‍♀️ ♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️ _Story and writing_ ✍🏻 *Bye* *Hassy soja*💞💞 *YA ALLAH KABANI IKON GAMA BOOK DIN NAN LAFIYA KAMAR YANDA *NAFARA SHI LAFIYA* *(MUFIDA )* *(KAWAR ALJANANA) AMIN* *YA ALLAH* 🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *A GASKIYA BABU ABUN DA ZAN CE MAKU SAI GODIYA SOSAI* 💓💓💖💖💖💗💗💜💜 *ALLAH YA BARI ZUMUNCI*💖💖💖💖💖 *BISMILLAHIR RAHAMANI RAHIM DA SUNA N ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI* *SADAUKARWAR GA MAHAIFIYA TA ALLAH YA BAKI ABUN DA KIKE SO DUNIYA DA KIYAMA AMIN YA ALLAH* 🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻 _________________________ Page......3️⃣6️⃣↪️4️⃣0️⃣ ➿➿➿➿➿➿➿➿ _*mufida* ce ta mike tsaye tana cikin fushi sosai dama nasani haka zata kasan ce to bari kiji wallahi tallahi sai *leemat* Tace_ _kawata *mufida* dan Allah kuyi hakuri da hukunci da zanyin ke ta Yanxu_ _Daddy dan Allah kayi hakuri akan abun da zan yanke Yanxu_ _kowa yayi shiru Sai tunanin rayuwar sa yake_ _Suwaiba a gaskiya kin bani mamaki ko da yake dama kin saba Amman babu komai Yanxu ina bukatar ki tashi ki bar wannan gidan nan Yanxu kada ki kuskura ki dawo wannan gidan nan_ _To nagode maku sosai gashi nayi maku laifi Amman kun yafe mani Allah ya saka da alkhairi da gudu ta fita waje sai gidan ta_ _Mama dan Allah kuyi hakuri haka mana kada Ciwon kai ya sameiku_ _To 'yata *leemat* babu damuwa insha Allah_ _Daddy dan Allah kayi hakuri da abun da suwaiba tayi maku_ _To 'yata *leemat* Insha Allah babu damuwa Allah yayi maku albarka har karshen rayuwar ku_ _Amin ya Allah_ _To Alhamdulillah Allah mungode maka da ka nuna mu wannan alamarin da ya faru to gashi Allah ya nuna mu karshen wannan abun Allah ya kare mu da Irin wannan Abubuwan_ _Amin ya Allah *malam Ahmad Ali* muna godiya sosai Allah ya saka maka da alkhairi_ _Amin ya Allah_ _To ku kwantar da hankalin ku kunji_ _To *malam Ahmad Ali* muna godiya sosai Allah yasaka maka da gidan aljannah_ _Amin ya Allah_ _To masha Allah to Yanxu sai ku ci gaba da shirye shirye ko_ _Insha Allah kai Amman wallahi naji dadin wannan hadin sosai Allah ya bada zaman lafiya_ _Amin ya Allah_ _Haka suka cigaba da shirye shiryen bikin su *Mufida* da Ahmad_ *BAYAN WATA BIYU A YAU NE ZA, A DAURA AUREN MUFIDA DA AHMAD* _Ahmad kayi sauri Yanxu za, a daura maku Aure fa_ _Baffa na gama gyarawa Yanxu_ _To kayi sauri Yanxu mu ake jira fa_ _OK sai ga shi ya fita wajen su Kawu_ *wow gaskiya Ahmad kayi kyau sosai* _sai ya durkusa kasa Kawu ina kwana_ _lafiya Qlau Ahmad Allah ya baku zaman lafiya_ _Amin ya Allah_ _haka suka fita waje sai gurin daurin Aure_ *AN DAURA AUREN* *AMARYA* *MUFIDA* *ALIYU DA* *ANGON TA AHMAD YUSUF AKAN SADAKI DUBU HAMSIN* *MASHA ALLAH ALLAH YA BADA ZAMAN LAFIYA* _Amin ya Allah yau su Daddyn da *malam Ahmad Ali* suna cikin farin ciki sosai_ _Ahmad kuwa wani Irin jiri yakeji kamar zai fadi kasa Amman Allah ya taimake sa su *malam Ahmad Ali* suna kusa da shi_ _Haka duka suka shiga cikin gida cikin farin ciki sosai_ _Haba *mufida* ki tashi ki gyara mana Yanxu fa ke ake jira fa cewar Auta Yusra_ _Dan Allah Auta Yusra ki rabu da ni wallahi ban jin dadi fa_ _Uhm ko dai sai ta daga mata gira_ _*mufida* sai ta zaro idanuwan ta ko dai me?_ _Uhm babu komai dai kawai kina son ganin ya Ahmad ne ta tashi da gudu_ _*mufida* sai ta bita da gudu wallahi Auta Yusra Zamuyi fada da ke idan kina hadani da wan can mugun mutune_ _hhhhh wallahi ya Ahmad ba mugu bane ba sai zagayar dakin suke kamar kananan yara_ _Kai amarya da gudu *innalillahi* gaba daya suka jiyo su ga mai magana_ _Asha mommy ce To idan kun gama gyarawa sai ku fito falo ana jiran ku_ _To haka suka gyara sai suka fito dakin su sai gurin su mommy_ _To ku Zauna mana_ _sai suka Zauna suna kallon mutane falon_ _To Alhamdulillah Allah mungode maka da ma nuna muna wannan ranar mai albarka to Ahmad ga *mufida* nan a matsayi matar ka dan haka sai ka bata kulawa sosai_ _Amana ce Allah ya baka sai ka kula da ita Allah ya baku zaman lafiya_ _Amin ya Allah_ _To *mufida* ga mijin ki sai ki kula da shi sosai zaman Aure sai da hakuri dole sai kunyi hakuri to Allah ya bada zaman lafiya Allah ya bada zuria dai yaba_ _Amin ya Allah_ _To ku tashi ku Tafe Yanxu gidan ku sai bayan sati biyu Auta Yusra zata zo gurin ku_ _Ai kuwa *mufida* ta fashe da kuka kuka take kamar ranta zai fita saboda da tashin hankali Yanxu shikenan ba zan kara kwana kusa da Mama na ba sai ta rungume mamar ta_ _wayyo Allah na shikenan ka rabani da Mama na wayyo Allah na wayyo mommy dan Allah ku ce masa ya tafiyar Sa ban zuwa kuka take sosai Kamar Ranta zai fiti saboda da tashin hankali_ _Mama da mommy da Auta Yusra sai kuka suke sosai_ _Su Daddy da *malma Ahmad Ali* da Ahmad su mommy sun basu tausayi sosai_ _Ahmad ka dauki matar ka kuje dan Allah ka rike amanar marainiya ce_ _To daddy insha Allah zan rike ta amana Allah ya bamu zaman lafiya_ _Amin Ya Allah Allah ya maka albarka_ _Haka ya rike mata hannu muje ko_ _haka suka fita wajen motar su Allah ya baku zaman lafiya_ _Amin ya Allah_ _Haka suka shiga cikin mota sai gidan su haka suka cigaba da gudu *mufida* sai kuka take sosai kamar ranta zai fita saboda da tashin hankali_ _ke malama sai kiyi mani shiru ko zaki sa mani ciwon kai Mtssw aikin banza kawai sai kace wadda aka sace_ _Da sauri *mufida* ta daga idanuwan ta tana kallon sa_ _Ashe ita yake kallo wata uwar harara da ta watsa masa harara da murgudar baki_ _Ni ko himm Allah zaki shigo hannu na_ _haka suka cigaba da gudu sosai sai da suka shigo cikin gidan su *Mufida*_ *Wow gaskiya gidan nan ya hadu sosai kai falon gidan komai Ash kalo kai idan na tsaya fada maku Abubuwan da ke ciki sai mu kwana ban gama ba* _Haka *mufida* suka shigo cikin falo sai ya zauna yana kallon ikon Allah kawai wai ke *mufida* kike ko wa bazaki zauna bane_ _*mufida* Tana nan tsaye tana kallon falo tana jin maganar sa Amman sai tayi kamar bataji sa_ _ke malama kina jin Abun da na ce fa_ _Sai ta turo masa baki uhm uhm to ni ban san mai kace ba_ _ke wai ina wasa da ke ne Allah zan ballaki Yanxu kuwa ya tashi tsaye_ _*mufida* kuwa tana ganin haka kuwa da gudu ta shiga cikin dakin ta ta rufe kofar dakin_ _kullum cikin fada suke kamar kaji_ *Bayan sati biyu kuwa* _*mufida* ce kwana ce sama kujera tana hutawa sai ga Ahmad yazo zai fita_ _Yauwa Qaunata zan fita waje Amman ba zanji ma ba yanxu zan dawo dan Allah ki kula mani da kanki sosai kinji_ _Cike da mamaki take kallon sa Amman kamar an rufe mata baki sai Tace to adawo lafiya Allah ya tsare hanya_ _To sai nadawo haka ya fita waje be da "dade da fita ba sai ga wasu mutane sun shigo cikin falon Amman fuskar su a rufe take *Mufida* sai kallon su take bayin Allah lafiya dai ko_ _bata rufe baki sai taji sun shaka mata wani Abu take ta some suka dauketa suka gudu da ita_...... *DAN ALLAH KUYI HAKURI DA WANNAN WALLAHI BAN JIN DADI KAINA KE CIWO*🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 *YAN UWA NA RABIN JIKI NA ALLAH YA BARI KAUNA*💞💞💞💞💞💞💞💞 *ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA AMIN YA ALLAH*🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻 *TAKU CE HAR KULLUM*🌹🌹🌹💞💞💞💖💖💖💖💖💖💖 *BY* *HASSY SOJA*💖💖💖💖💖💖💖💖💖💞💞💞💞 *YAR MUTAN GUSAU*🌹🌹🌹🌹💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 ♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️ 7/10/20, 11:39 AM - Hassy Soja✍🏻✍🏻: ♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️ *MUFIDA* 🧟‍♀️ *KAWAR ALJANANA*🧟‍♀️ ♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️ _Story and writing_ ✍🏻 *Bye* *Hassy soja*💞💞 *YA ALLAH KABANI IKON GAMA BOOK DIN NAN LAFIYA KAMAR YANDA *NAFARA SHI LAFIYA* *(MUFIDA )* *(KAWAR ALJANANA) AMIN* *YA ALLAH* 🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *A GASKIYA BABU ABUN DA ZAN CE MAKU SAI GODIYA SOSAI* 💓💓💖💖💖💗💗💜💜 *ALLAH YA BARI ZUMUNCI*💖💖💖💖💖 *BISMILLAHIR RAHAMANI RAHIM DA SUNA N ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI* *SADAUKARWAR GA MAHAIFIYA TA ALLAH YA BAKI ABUN DA KIKE SO DUNIYA DA KIYAMA AMIN YA ALLAH* 🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻 _________________________ Page......4️⃣1️⃣↪️4️⃣5️⃣ *********************** ➿➿➿➿➿➿➿➿ ************************ _Ahmad ya dawo gida sai yaga tashin hankali mai gadi kwan ce kasa cikin jini sai ya zaro idanuwan sa_ _Baba mai gadi meya ke faruwa da kai ne maimai kon yayi magana sai yaji shiru_ _Sai ya ga bakin sa da jini sai ya ga yana nuna masa hanyar waje Amman be gane ba haka ya shiga cikin gida ko da ya shiga sai yaga babu kowa sai kayan Abinci kasa gilas din dani taibor ya fashe da gudu ya fita waje_ _Sai gurin mai gadi maiyasa me kune ban ga *mufida* dana tashiga_ _Wasu.... mutane... ne..... suka shigo .... cikin gidan... nan ... ne.... suka buga.... mani ..... karfe aka... suka sace *Hajiya mufida*_ _*Innalillahi wa inna ilaihi raji, un* yaushe abun ya faru dan Allah cikin tashin hankali_ _Kana fita sai gasu sun shigo cikin gidan nan Yanxu sai ya some saboda tashin hankali_ _Cikin sauri ya dauko wayar sa sai ya kira daddy_ _Daddy ne Zaune da mommy da Mama da Auta Yusra suna cikin magana sai wayar daddy ta fara ringing_ _Sai daddy ya dauko wayar sai yaga sunan Ahmad_ _Daddy dan Allah ka dauka please_ _Assalamu Alaikum_ _Amin wa alaikum Sallamu wayyo Allah na wayyo daddy wayyo mommy_ _Cikin tashin hankali meya ke faruwa da kai ne?_ _Daddy an sace *mufida* ga mai gadi nan kwan ce kasa cikin jini_ _Cikin tashin hankali daddy ya mike tsaye yace *innalillahi wa inna ilaihi raji, un* yaushe haka ya faru_ _Yanxu daddy dan Allah ka taimake ni_ _To ka dauki mai gadi ka kaishi asibiti Yanxu gamunan zuwa cikin tashin hankali_ _Su mommy da Mama da Auta Yusra sai kallon daddy suke_ _daddyn Yusra lafiya dai ko?_ _Babu lafiya ku zo muje asibiti Yanxu cikin tashin hankali_ _Dan Allah ka fada mani gaskiya meya samu *mufida* wallahi Zuciyata ta kasa hakuri_ _kiyi hakuri dan Allah maman *mufida* wallahi Yanxu Ahmad yake fada mani an sace *mufida*_ _*innalillahi wa inna ilaihi raji, un* sai ta fadi kasa some?_ _*innalillahi wa inna ilaihi raji, un* yau mun shiga ukku wayyo Allah na shikenan sun sace *mufida*_ _Dan Allah Asiya ki tashi kada ki mutu ki bar mu_ _Daddyn Yusra mu kai ta asibiti Yanxu_ _To haka suka dauki mama sai asibiti_ _An bata taimakon gaggawa Sai da numfashin ta ya dai dai ta san nan doctors suka fito cikin dakin da aka kwantar da mama_ _Daddy ya kira Ahmad a wayar sa_ _Assalamu Alaikum kana ina ne_ _Amin wa alaikum Sallamu ganin fitowa daga cikin dakin mai gadi_ _Ok ina jiran ka Yanxu_ _To haka ya fito daga cikin dakin mai gadi sai yayi gurin su mommy_ _Su mommy da daddy da Auta Yusra da Ahmad suna cikin tashin hankali yana zuwa gurin su mommy sai ya rungume mahaifiyar sa yana kuka sosai_ _mommy ina Ummi take_ _Tana cikin dakin kwan ce_ _mommy mushiga cikin dakin mana inason naga Halin da Ummi take ciki_ _OK babu damuwa Baba na muje cikin dakin_ _haka suka shiga cikin dakin da mama take ciki ko da suka shiga Ciki sai suka ga mama Zaune tana tunanin *mufida*_ _Ummi dan Allah kiyi hakuri kinji_ _uhm Ahmad dole ne nayi tunanin waye zai sace *mufida* bata rufe baki ba sai sukaji wani Irin iska mai karfin gaskiya_ _Gaba daya kowa hankalin ya tashi saboda wannan Irin iska sosai_ _Sai ga wasu mutane sun bayana cikin dakin duka suna tsaye suna kallon mutane dakin_ _mama ya jiki cewar *leemat*_ _Daga mommy har Auta Yusra har Ahmad da daddy abun ya basu tsoro sosai saboda basu taba ganin *aljannu* ba sai yau_ _ku daina mamaki Yanxu dan ina cikin fushi sosai dan haka ku dauki Mama ku koma gida Yanxu sai taba ce batt_ _haka su mommy da Ahmad da Auta Yusra da daddy suka koma gida_ _Wani gida nagani wasu mutane Zaune da ka gan su kasan basu da imani_ _*mufida* ce Zaune an daure ta sosai sai wasu yan mata ne su ukku Zaune suna magana_ _Shegeya suwaiba gaskiya shawarar ku tayi wallahi suka fashe da dariya sosai_ _Shegiya malika gaskiya kuna bani dariya fa_ _Ai dole ne Wallahi Yanxu ba munyi maganin damuwar mu ba_ _gaskiya ne yar uwa_ _Suwaiba ce tsaye tana kallon *mufida* ita *mufida* kallon ikon Allah kawai takeyi suwaiba dama ke ce?_ _hhhh dama ni ce kuma ga yan uwa na can zaune yan uwa na ku taso mana_ _OK yar uwa haka suka zagaye *mufida*_ _Yar budurwa ya ya ne Yanxu zan baki labarin abun da ya faru_ _Ni ce nayi wa Ahmad asirin tsanar mata saboda inason sa Amman ya wallakanta ni Shiyasa nace sai na dauki fansa kuma gashi hhhh suka fashe da dariya_ _Ni kuma nazo gurin sa nace masa inason sa kun san mai himm Amman wai baya sona ya tsanane ni Shiyasa nace sai na dauki fansa_ _Ni kuma suwaiba_....... *DAN ALLAH KUYI HAKURI WALLAHI CHARGE NA YA KARE*🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 *YAN UWA NA RABIN JIKI NA ALLAH YA BARI ZUMUNCI*💖💖💖💖💖 *ALLAH YA JIKAN MAHAIFINA YAYI MASA RAHAMA AMIN YA ALLAH* 🤲🏻🤲🏻🤲🏻 *TAKU CE YAR KULLUM*💖💖💖💖💖💖 *BY* *HASSY SOJA*💖💖💖💖💖💖💖 *YAR MUTAN GUSAU*🌹🌹🌹🌹💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 ♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣ 7/10/20, 11:39 AM - Hassy Soja✍🏻✍🏻: ♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️ *MUFIDA* 🧟‍♀️ *KAWAR ALJANANA*🧟‍♀️ ♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️♠️♣️ _Story and writing_ ✍🏻 *Bye* *Hassy soja*💞💞 *YA ALLAH KABANI IKON GAMA BOOK DIN NAN LAFIYA KAMAR YANDA *NAFARA SHI LAFIYA* *(MUFIDA )* *(KAWAR ALJANANA) AMIN* *YA ALLAH* 🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 *GAISUWA GAREKU YAN UWA NA* *YAYA LAWALI* *ANTY ZALIHA* *ANTY UMMA* *ANTY KHADEEJAH* *YAYA NAZIFI* *AUTA ZAINABU*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 *YARA NA BAN MANTA DA KU BA*💋💋💋💋 *BABY IHSAN* *RUFEE BABY GIRL* 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 *GAISUWA GAREKU MASOYYA NA ALLAH YA BARI KAUNA* *MAMAN IMAM* *MRS BELLOW* *PRINCESS RAHIMA* *MAMAN HEEDAYA* *AMINA ALI* *RUFAIDA* *MUHSIN CHUCIN* *MAMAN ZEE* *BEEEBAT* *MMN ABBA* *SALMA M ALIYU* *JUWAIRRIYA* *ZAINAN SFY ROGO* *AMEENATU YAKUBU* *MOMMYN AMEER* *AMERTULLERH* *MMN NIMRAH* *MMN IMAM* *JAMS BEBYSS* *MMN SULTAN* *MOM NABEEL*😘 *ummu Abdullahi* *mm abul* *DA DAI SAURAN SU ALLAH YA BAKU ABUN DA KUKE SO DUNIYA DA KIYAMA* *A GASKIYA BABU ABUN DA ZAN CE MAKU SAI GODIYA SOSAI* 💓💓💖💖💖💗💗💜💜 *ALLAH YA BARI ZUMUNCI*💖💖💖💖💖 *BISMILLAHIR RAHAMANI RAHIM DA SUNA N ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI* *SADAUKARWAR GA MAHAIFIYA TA ALLAH YA BAKI ABUN DA KIKE SO DUNIYA DA KIYAMA AMIN YA ALLAH* 🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻🤱🏻 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 _________________________ Page......4️⃣6️⃣↪️5️⃣0️⃣ *********************** ➿➿➿➿➿➿➿➿ ************************ _Ni kuma suwaiba dama wannan ranar nake jira to gashi tazo hhhhh yau zamu kashe ki mun kashe banza hhhhh_ _Himm suwaiba kenan a tunanin ki zan ji tsoronki hhh to bar kiji wallahi tallahi yau baza ku bar wannan gidan lafiya ba_ _Ta dauko wuka kenan sai sukaji wata Irin iska mai karfin gaskiya da wata kalar kara mai ban tsoro_ _Gidan har girgizawa yakeyi saboda tsananin iskan mai karfin gaskiya_ _Hhhhh suwaibaaaaa malikaaaa Samiraaaa kun aikata Babban kuskure a rayuwar ku_ _Hhhh suwaiba dai Yanxu sai ki gudu hhh cewar *Mufida*_ _Hhhh suwaibaaaa aka dauki suwaiba da malika da Samira akayi sama da su aka sako su a kasa haka ta ci gaba da buga su da kasa har sai da suka suma_ _Su mommy da Auta Yusra da maman *mufida* da Ahmad Zaune suna tunanin duniya sai suka ga *leemat* *mufida* tsaye gaba daya su tashi tsaye su nuna *mufida* da *leemat* da hannun su_ _*mufida* ke ce kuwa?_ _Eh ita ce cewar *leemat* sai ta bace batt_ _*Mufida* suwa ne suka sace ki?_ _Zatayi magana kenan sai aka jefo su suwaiba da malika da Samira kasa_ _*leemat* ce tsaye tana cikin fushi sosai Tace dama nasani hakan zata kasan ce shiyasa nace maku kuyi hakuri da hukunci da zan yanke mata to gashi Yanxu kuna gani ko_ _Ahmad ya tashi tsaye yana nuna malika da Samira kai dama Ashe ku ne kuka sace *mufida* kuma matata_ _Cike da mamaki yake kallon su sai yace wallahi tallahi sai mun ji kotu_ _Daddy ya tashi tsaye yana nuna suwaiba da hannun sa yace *innalillahi wa inna ilaihi raji, un* suwaiba Ashe dama baki tuba ba dama Ashe akwai abun da kike son yi shiyasa kika ce muyi hakuri ko_ _To Allah ya isa wallahi ban yafe maki ba_ _Dan Allah kuyi hakuri wallahi shiren shedan ne Wallahi_ _su mommy da Mama da Auta Yusra *innalillahi wa inna ilaihi raji,un* suwaiba Ashe dama karya kike wallahi ba muyafe maku ba_ _Yanxu zan tafi da su duniyar mu sai ta dauke sai ta bace batt su sai duniyar su_ _Sai ga *malam Ahmad Ali* yazo tare da matar sa_ _Assalamu Alaikum_ _Amin wa alaikum Sallamu_ _La Baffa kai ne_ _Eh *mufida* kawarki ta fada mani komai_ _To sannu da zuwa Ammi ina yini_ _Lafiya Qlau alhamdulillah_ _Masha Allah Yanxu nasan zakuyi mamakin gani mu ko?_ _Hakane *malam Ahmad Ali*_ _To Alhamdulillah Allah mungode maka Yanxu zan baku labari Mu ba mutane bane_ _su daddy da mommy da Ahmad da Auta Yusra suka ce *innalillahi wa inna ilaihi raji,un* ba mutane bane?_ _Eh mu ba mutane bane_ _*innalillahi wa inna ilaihi raji,un* sai suka fadi kasa some?_ _Ahmad kuwa mutuwar Zaune yayi saboda tsorata sosai da yayi_ _*mufida* da Mama kuwa hankalin su ya tashi sosai_ _Baffa yasu mommy?_ _Ku kwantar da hankalin ku Yanxu zasu tashi insha Allah_ _To *malam Ahmad Ali*_ _Sai ya shafi fuskar su mommy da daddy da Auta Yusra sai gashi sun tashi Zaune suna kallon *mufida* da Mama da *malam Ahmad Ali*_ _Allah yasa mafarki ne ba da gaske bane_ _*mufida* Tace mommy da daddy da Auta Yusra da ya Ahmad ku kwantar da hankalin babu abun da zai cutar da ku_ _Hakane gaskiya *mufida *kawar aljanana* ce sanadin ta ne muka hadu da ku_ _*mufida kawar aljanana* ce kuma?_ _Eh haka ne gaskiyar magana_ _dan haka ku kwantar da hankalin ku babu abun da zai cutar da ku Insha Allah muna nan tare da ku_ _Shekaru da shekaru muna tare da ku_ _Ikon Allah Ashe *leemat* ba mutun bace kuma *Mufida kawar aljanana* ce Allah mai iko cewar Auta Yusra_ _Eh haka ne Auta Yusra a koda yaushe muna tare da ita sai dai babu Wanda yasa ni sai mama na_ _Sai da yayi masu nasiha mai ratsa jiki sosai sannan suka koma duniyar su_ _Alhamdulillah Allah mungode maka Yanxu sai ku tashi ku je gida ko zuwa gobe sai muje gurin mai gadi ko_ _To *Mufida *kawar aljanana* muje gida ko yana kallon *mufida*_ _Sai suka fashe da dariya uhm Allah ya shirya ku Ahmad_ _Amin ya Allah Ummi sai da safe Allah ya kara lafiya_ _Amin ya Allah_ _OK mommy daddy sai da safe_ _Allah ya kaimu lafiya_ _Amin ya Allah_ _Haka suka fita sai gidan su *Mufida* da Ahmad suna shiga cikin falo kuwa sai yayi murmushi yace_ _ke *kawar aljanana* kije dakin na ki gyara sa_ _Sai ta daga idanuwan ta sai cikin na shi_ _ya daga mata gira ya akayi ne ko ba zaki iya bane?_ _Uhm dan Allah kayi

Chapter 4 of 5